Taron Addu'a da Al'amuran Iyali
Taron Addu'a da Al'amuran Iyali
Zakumin haƙuri na dinga baku ko 2pages ne dan na samu na rage nawa aikin nima daga
nan ko zuwa kwana uku ne. Ngd Ngd sosai da haƙurinku gareni da uzirin da kukayi min.
Wanda suka kirani kuma, kuma nagode, wanda sukai ma amarya da mai rasuwa addu'a a
group duk na gode ALLAH ya bada ladan zuminci ._........“Kinga maza jeki ki zauna dan
baƙya cikin wannan aikin”. Mama Balki ta katse min tunani. Kaina kawoi na iya ɗaga mata
da faɗin, “Nagode” a taƙaice na wuceina haɗiyar zuciya. Inda muke tsaye da da Bahijja na
koma na tsaya, sai dai duk bayan sakan sai na harari inda yake. Haka dai taron ya cigaba
da gudana. An ƙara gabatar da addu'a musamman akan wadda aka tara taron da fatan
ALLAH ya bata lafiya,na fahimci ba kowa yasan ainahin ciwon da take tare da shi ba, dan
ina jin wasu mata biyu na gulma ƙasa-ƙasa game da hakan. Wai shekara da shekaru anata
ciwo-ciwo amma anƙi sanarma duniya wane kalar ciwo ne. Sosai suka bani mamaki, a raina
nace duniya kenan, mutum na jikinka amma baya maka so dan ALLAH. Natsuwar fara
addu'ar na samu damar fara bin kowa dake a wajen da kallo daki-daki. A hankali Bahijja da
duk hankalinta ke a kaina dan tuni sun kammala raba lemon da ruwa sun dawo inda muke ta
furta, “Aunty Kandala kinga waɗanda ke a table ɗin kusa da nasu Uncle Boss ta hannun
dama da muka fara bama ruwa da drinks mai milk shadda shine mahaifinsa. *_El-mu'azz
Mashi_ kenan. Sosai na tsurama wanda ta faɗa ɗin ido ta gefe dan ɗazun ban iya musu
wani kallon kirki ba. Eh tabbas da ganibabu tambaya, dan ya ɗebo wasu a cikin
kamanninsa. Kamar tsaho, dogon hanci da makamantansu. Sai dai shi baƙine sannan
alamun girma ya bayyana kaɗan a tare da shi. Musamman akan gashinsa akwai furfuta
tsilli-tsilli. Haka kawai nake sake jin tabbas nasan fuskar, sai dai a ina? Na manta sam dan
na kasa tunawa. Cikin katse min tunani Bahijja ta cigaba da faɗin, “Sai matar dake kusa da
shi. Hajiya ƙarama kenan. Itace matarsa ta biyu kuma amaryarsa. Itace mahaifiyar Arwa.
Ance ta taɓa haihuwa da shi sau ɗaya tagwaye duk maza a shekarar farkon aurensu amma
duk sun rasu, ba kuma ta sake ba. Arwa dai da ita tazo. Matar bata da damuwa sosai, sai
daiakwai miskilanci da mulki tamkar itace ma uwar Maash ɗin. Sai dai abubuwa nata da
yawa na matuƙar birgeni, duk da dai wasu na bani haushi musamman yanda Hajiya
Mammah ke takata yanda take so amma bata iya cewa komai ko nuna ikon ta na
matsayinmatar gida, wani lokacin ma sai ka ɗauka itace matar gidan ba Hajiya ƙarama ɗin
ba”. Sosai na tsurama matar idanu itama. Ƙyaƙyƙyawar mace kam ga suffar kamala black
beauty da ita. Amma da gani kasan miskilar ce dan sam babu fara'a a fuskarta kamar dai
ɗazun da tai tambayar ni wacece a daƙile. Bahijja ta cigaba da faɗin, “Na kusa da shi kuma
Alhaji Abdullahi Mashi, ƙaniwajen Alhaji El-Mu'azz kenan. Uwa ɗaya uba ɗaya. Ta kusa da
shi Hajiya Mubeena matarsa uwar ƴaƴansa uku. Itama dai tana da ƙarancin damuwa, sai dai
ta hannun damar Hajiya Mammah ce dan ƙiri-ƙiri take nuna banbanci tsakaninta da Ummi
ɗin (Hajiya ƙarama) na taɓa jin su Aunty Falila suna gulma wai ai dama ƙawarta ce acan
ƙasar Niger da tayi aure, kin san mahaifin su Azizat buzu ne, shiyyasa kike ganinsuda
shegen gadarar nan da masifa duk da dai shima wannan family ɗin masifa kamar a jininsu
take, fitinannun mutane ne na bugawa a jarida, Uncle Boss ne kawai nake gani ma
shiru-shiru a cikinsa ko magana da wahala kaji yana yinta, in ma yayi ɗin ba lallai kaji sautin
muryarsa ba, sai ko Aunty Mama itama tana da sauƙi sosai, idan kinga tana faɗa an ɓata
bata rai ne matuƙa. Daga table ɗin gefensu akwai Azizat ita kam kin haddaceta” tai maganar
da shaƙiyanci, sai kuma ta cigaba da faɗin, “Sai Mabrukah autar Hajiya Mubeena, sai....” Da
sauri tayi shiru saboda yafito ta da Azizat ɗin tayi, jikinta har rawa yaketa nufeta. Wani
takaici ne naji ya ƙwaƙume min zuciya. Bamma san na saki sirrin tsaki ba da taɓe bakina na
ɗauke kaina daga sashensu ma gaba ɗaya. A bazata suka sauka akan Hajiya data ɗakkoni
daga Abuja. A mamakina sai naga ta sakar min murmushi harda kashe ido ɗaya. Ɗan tsira
mata idanu nayi cikin nazartar yanayin nata dan haka kawai komai daya faru a tsakaninmu
tun daga Abuja ya shiga dawo min. Yanda take wani bina da kallon ƙurilla ya sani balla mata
harara na bar wajen gaba ɗaya dan muna facing juna. Dai-dai nan mc yay kiran sunan uban
taro cike dagirmamawa. A tunani na Alhaji El-Mu'azz ɗin ne zai tashi, amma sai naga
makirin nanne ya miƙe cike da ƙasaita bayan ya gama shan ƙamshi da busar iska da
fesarwa. Takuyake tamkar mai tafiya a kan gilashi, dan sai ka ɗauka ma bazai ƙarasa inda
mc ɗin yake ba dan jiji da kai. Mic ɗin ya amsa, sai kuma yay ɗan shiru kamar wanda ya
rasa abin faɗa. Baki na taɓe tare da watsa masa harara sai idona a cikin nashi. Da sauri na
ɗauke ina mai murguɗa bakina kawai.... “Hummm!!” ya faɗa cikin mic ɗin ta yanda kowa
dake a wajen sai da ya ji sa. Amma a mamakin kowa ya sake ɗinke fuska kamar bashi ne
yace hummm ɗin ba. Sai ma cigaba da maganarsa da yay cikin harshen turanci mai haɗe da
faransanci, yau dai ALLAH ya taimake mu ba'ai Hausa ba balle a ɓaga mana yare. Godiya
ce kawai yayi a taƙaice tare da roƙon cigaba da tayashi addu'a ALLAH ya bama Ummiensa
lafiya. Sai kuma yay shiru kansa a ƙasa fuskarsa na nuna tsantsar damuwa. Kusan minti
ɗaya kafin ya ɗago yana mai kai handkerchief saman fuskar sa ya goge. Sai kuma ya saki
wani lalataccen murmushi yana ɗan lumshe idanunsa da buɗewa a lokaci guda ya saukesu
akan mahaifinsa. Murmushi ya sakar masa, sai kuma ya miƙe tare da nufosa shima. Yana
isowa ya rungumesa yana ɗan bubbuga bayansa alamar lallashi. Daga haka ya amshi mic
ɗin hannunsa shima ya fara magana. Kusan abinda dai ɗan nasa ya faɗa shima ya
maimaita, sai abubuwa kaɗan daya ƙara a kai sannan suka yanka cake a [Link] ne ya
fara ɗibowa ya kai bakinsa. Cikin wani yanayin narke fuska ya motsa ƙananun lips ɗinsa
kaɗan, sai dai baban na zuwa gab da bakin nasa sai ya juya hannunsa zuwa nasa bakin ya
cinye cake ɗin tare da lakata masa sauran na hannunsa asaman hanci. A take wajen ya
ɗauki tafi da dariya. Shima murmushi yayi yana kauda kansa. Sai baban ya rungumosa yana
dariya. Haka kawai na tsinta kaina da yin murmushi akan wasan nasu, sai kuma na haɗiye
da sauri dan tuna akan wa akeyi. Bayan sun je sun zauna Hajiya Mammah, AuntyMama,
Hajiya ƙarama, Hajiya Mubeena, Alhaji Abdullahi duk sun fito sunyi bayani tare da addu'a ga
Hajiya Ummu-Hidaya kamar yanda naji suna ambata dama rubutawa da akai jikin ƙaton
cake da wani irin golden color mai sheƙi tamkar ba cake ba. Gaba ɗaya zaman wajen bai
wuce na awa biyu da mintuna arba'in ba. Aka raba ƙyauta har damu daga haka taro ya tashi.
Bayan tsirarun baƙin da aka gayyato irin su Hajiya sun wuce Aunty Mama ta bama Mama
Bilki umarnin zuwa dani garesu bayan sallar isha'i. Taamsa mata da girmamawa yayinda ni
kuma nai kamar ban jisu ba dan hankalina gaba ɗaya ya tafi wani waje daban..... Matuƙar
tashin hankali Musaddiq da Halime tai gudu ta kira ya shiga ganin Abba cikin jini. Rasama
abinda zai yi yay har sai da maƙota suka shigo. Sune suka ambaci asibiti sannan hankalinsa
ya dawo jikinsa. Ga Bibaa da Auta na famar darzar kuka. Baby kuwa sai surutai takeyi. Duk
wanda ya shigo kuma sai ta nuna Mom data maƙure gefe jikinta na maƙyarƙyata. “Kun ganta
nan itace ta kashe mana Abba. Kawai itama a kasheta dan nice alƙali na yanke hukunci”.
Abinda Babyn ke faɗa kenan cikin Muryar ƴan maye da surkulle. Duk da kowa kanji shock
da abinda ta faɗa ɗin da kuma yanayin da take ciki babu mai bi takanta. Burin kowa dai a kai
Abba asibiti kada ya rasa ransa.... Koda suka isa asibitin da ƙyar aka amshi Abba, dan sai
da Yaya Musaddiq yay ƙaryar faɗuwa yay a banɗaki sannan. Da gaggawa suka shiga bashi
kulawa, yayinda akabar su Musaddiq kai-kawo a waje kowa na addu'a a zuciyarsa. Sun
kwashe tsahon lokaci kafin doctor ya fito. Bayanin da yay musu na cewa yaji ciwo sosai a
kan nasakuma bai farfaɗo ba har lokacin ya sake tada hankalin Musaddiq. Duk yanda yaso
daurewa ya kasa. Dan harga ALLAH duk abinda Abban ke musu shi da ƴan uwansa bai taɓa
jin ya tsani ƙanin mahaifiyar tasu ba. Saboda yana kallon fuskarta ne akan ta kawun nasu.
Tun a daren yay kiran ƴan Gwarzo da Gwaggo Gudidi. Sai dai suma bai faɗa musu gaskiyar
al'amarin ba dai. Hankalinsu ya tashi, washe gari kuwa tunda sassafe sai ga Gwaggo
Gudidi. Wajen tara sai ga ƴan Gwarzo suma har da su Kawu Musasaboda kara. Dan su ta
ɓangaren mahaifinsu suke bata ɓangaren Abban ba. Har Azhar Abba bai farfaɗo ba, asibiti
ya ciga da dangi amma babu Mom. Sai su Bibaa da Baby. Abbas ma sai kusan azhar ya iso
hankali tashe. Dan bai san mike faruwa ba sai dayaje gida yake ji a anguwa. Koda ya shiga
cikin gidansu ya samu Mom nata darzar kuka gefenta mahaifiyarta Inna zaune jigum ta zuba
tagumi da hannu biyu. Bai iya cewa da su komai ba dan yanayinsu da sambatun da Mom
keyi ya tabbatar masa da abinda mutanen suka faɗa. Kiran Musaddiq yay a waya ya sanar
masa asibitin da [Link] ko gashi ya iso. Hankalinsa ya sake tashi da jin Abba fa yaƙi
farfaɗowa, harma likitocin na maganar ya tafi doguwar suma........ _Wayyo Abbanmu kada
ka tafi ka bar Halime _ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR
ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)__ _ _ _ _ _ .........“Wlhy sai na kashe
yarinyar nan da hannuna na jefar da gawarta inda ko angulu basa gittawa!!”. Yanda take
maganar cikin fushi ga idanunta cike da hawaye jikinta na rawa ya tsorata Arwa. Riƙota tayi
tana mai danne abinda ke cin tata zuciyar itama kamar yanda ta saba. A take zuciyarta ta
hasko mata nasararta, dan tabbas wannan dama ce da zatai amfani da Azizat game da
yarinyar nan taci nasarar samun cikar burinta itq. Cikin dakewa tamkar bata ga komai daya
faru ba ta ce, “Aunty Azizat cool down mana. Wai mike faruwa? Mi akai miki? ki faɗa min ko
ina da taimakon da zan miki. Shin waccan ƴar shishigin ce Malikah ko?”. Ɗari bisa ɗari
Azizat ta yarda da Arwa. Dan ƴar team ɗinta ce, duk da iyayensu basa jituwa hakan bai
hanasu aminci ba su. Ta kuma sha bata shawara akan Malikah taci nasara. Hawayen da
suka gama wanke mata fuska ta share. A matuƙar zafafe ta furta, “Malikah ɗin banza. Ita har
ta isa nai mata kuka Arwa, kada kema ki ɓata min dan ALLAH. Idan baki san abinda zaki
faɗa ba fita ki bani waje...” “Kiyi hakuri to ba yanda kike nufi bane. Faɗa min mike faruwa?”.
Shiru ta sake yi kamar ba zata ce komai ba har sai da Arwa ta sake zingurarta. “Arwa ki
ƙyaleni dan ALLAH. Har zaki ce bakiga sanda waccan karuwar sabuwar mai aikin yarinyar
da Aunty Mama ta kawo mana gida yau ma ta sake faɗawa a jikin Yaya Awwab ba?”.
“What?!! Jikin Yaya Awwab fa? Bayan na waccan ranar da tayi kuma yau ma ta sake again?
Eh lallai kam na yarda dake wlhy yarinyar nan karuwa ce Aunty Azizat. Kuma tabbas ba
haka nan ta shigo gidan nan ba akwai asiri tare da ita, sannan akwaimanufa, ni dama wlhy
tun kallo ɗaya da nai mata nake ji a raina batai kama da masu aiki ba. Idan ba hakaba taya
za'ace ranar tayi yau ma ta sake aikatawa kuma? Koda yake babu mamaki ai ba'ai mata
gargaɗi ba ne a waccan ranar. Ke kuma da alama ta danne miki baki tunda na ga ko
Mammah baki sanar mawa ba”. Sosai kalaman Arwa suke tasiri a zuciyar Azizat. Zuciyarta
ta shiga tabbatar mata lallai akwai asiri a al'amarin kam. In ba hakaba yama za'ai hakan ta
kasance. Kuma wai abin ƙarin mamakin ma yanda abin ya faru kowa ya nuna tamkar bai
gani ba. Koda yake komai ya faru ne tamkar ƙiftawar idanu dan bai wuce cikin minti biyu ba,
tun daga faɗawar tata har tashinta daga jikin nasa. Sannan a yanda shegiyar tayi sai ka
ɗauka accident ne bada sani ta aikata ba... Ganin yanda ta sake tafiya duniyar tunani Arwa
ta sake taɓota. Cigaba tayi da fanfata har sai da ta hau ta zauna. Sannan ta tsara mata
abinda ya kamata suyi domin ɗaukar mataki. Sosai kuwa Azizat ta yarda, dan a take ta jawo
kan wayar telephone tayi kiran sashen masu aiki. Ana ɗagawa ta miƙama Arwa kan wayar,
itako dama ALLAH ya bata iya canja murya, a take ta koma muryar Aunty Mama. Tana
gama faɗar abinda suka tsara ɗin ta yanke kiran, kallon juna sukai ita da Azizat ɗin suka
saki murmushi. Sai kuma suka tafa alamar nasara ta samu.... Wajen la'asar ana ƙoƙarin
maida Abba wani ɗakin sai ga Mom da Inna da ƙawartawadda ta kawo mata Halime. Kallon
inda take kowa baiyi ba, dan zuwa yanzu kowa a wajen yasan sanadin al'amarin sakamakon
Baby data zazzage musu zance. Har an canjama Abba kaya za'a wuce da shi sai ga Nurse
a guje yana ƙwala kiran doctor. Kusan dukansu suka afka ɗakin dan azatonsu Abba ya cika,
koda Nurse ɗin da doctor suka shigo sun cika ɗakin tare da rufuwa a kansa. Da ƙyar doctor
ya samu duk suka fice su kuma suka fara [Link] ka gani yana cikin farin ciki da
farfaɗowar Abba. Sai kuma fatan ALLAHya bashi lafiya. Bayan kamar mintuna Talatin kuwa
Doctor ya sake musu albishir ɗin farfaɗowar Abban. Sai dai ba'a bar kowa ya shiga wajensa
ba sai a washe gari. Alhamdullah jikin nasa da sauƙi sosai, sai dai kansa yasha bandage
abin tausayi. Babu wanda yace ma Mom komai duk wani rawar kan dafo abinci da take tana
kawowa safe da rana da dare. Shima Abban kuma baya ko kallon inda take duk maganar da
zatamasa bai amsawa. Dama jiyyarsa Kawu Isuhu ne keyi. Ƙani yake a gurinsa dan ɗan
wan mahaifinsu ne. Kwanansa uku aka sallamesa. Ya samu rakkiyar dangi data abokai irin
su Alhaji Sadisu. Tun isowarsu ya fahimci Halime bata gidan, bai dai ce komai ba har sai da
yay wanka ya samu nutsuwa. Falo ya dawo ya kwanta saboda masu shigowa dubasa ƴan
nan cikin anguwa. Su Gwaggo Gudidi na zagaye da shi anan ɗin ma. Basu sami lafawar
mutane ba sai kusan goma na dare, alokacin ne fa Gwaggo Gudidi ta fara tsiya sabodatayin
shiga ɗaki ya kwanta da Mom ta masa. Gwaggo tace babu inda zaije a ƙarasa hakalashi,
Musaddiq ya kaisa ɗakinsa yaje can ya kwana. Sosai Mom ta shiga shock, dan batai zaton
sun san ainahin abinda ya farun ba, amma sai ta dake ta shiga bama Gwaggo haƙuri da shi
kansa Abban wai sharrin shaiɗan ne bazata sake ba. Harda ƴar ƙwallarta kamar yanda
Ummanta tace tayi. Fata-fata Gwaggo ta mata a gaban su Musaddiq, sai da ƙyar aka samu
tayi haƙuri. Ita dai Mom yau babu bakin magana kuma sai haɗiyar zuciya..... Bayan sallar
isha'i dole na haƙura da batun bin su Bahijja Islamiyya domin amsa kiran Alajah. Muna gaba
da shiga sashen Mama Balki ta dakatar dani, cikin nuna kulawa da kwantar da murya ta
furta, “Ɗiyata dan ALLAH yau ki danne zuciyarki. Kar ki kula Azizat komi zata miki. Mutanen
nan da kike gani sunada rigima sosai, idan aka zo fagen faɗa da bare kansu haɗe yake
wajen ɗaukar mataki. Ki ringa haƙuri mu neman arziƙi ya kawo mu. Fatanmu mu samu abin
rufama kammu asiri shike nan kawai. Kina ƴar ƙaramarki da ke kar ki biyema wanda suka fi
ƙarfin ki kinji”. Duk da zantukanta sun tunzurani sai ban nuna ba a zahiri na haɗiye, sai ma
jinjina mata kaina da nayi, a hankali na amsa da “In sha ALLAHU Mama komai ya wuce.
Ranar ɗin ma akasi kawai aka samu”. Cikin nuna gamsuwa da sake lallashina ta sanya min
albarka. Daga haka taja hannuna muka ƙarasa shiga ciki. Duk da nasan banjin shakka ko
tsoron kowa a raina sai da nayi addu'a sannan na shiga. Da hayaniyar surutunsu yau muka
fara cin karo. Kasancewar ta inda muka shigo duk suke a ƙatoton dining yasa sukai min
wani farrr cikin ido. A hankali naja numfashi na fesar ina mai karanto (Hasbinallahu
wa-ni'imal wakil) a cikin zuciyata. Da farko ba kowa ya maido hankalinsa kammu ba,
dankoda mukai gaisuwa bai fi mutane uku suka amsa ba. Ciki harda Alajah data furta, “A'a
Mama Balki ba nace sai mun kammala cin abinci ba?”. Cike da mamaki Mama Balki ta ce,
“Eh da haka kikace Hajiya, amma kuma yanzu da kika kira sai kikace kada mu wuce
mintuna talatin shiyyasa kuka taho”. Sosai mamaki ya bayyana a fuskar Aunty Mama.
Harma ta gagara daurewa ta ce, “Niɗin?”. Da girmamawa Mama Balki ta amsa mata da,
“Eh” tana murmushi. Kai Alajah ɗin ta jinjina, sai kuma ta furta, “Kuɗan jirani na kammala
dinner to please, dan ina son mu ƙarƙare komai a yau tasan aikinta ni zuwa gobe zan
koma”. Kallon juna Azizat da Arwa suka yi, sai kuma suka saki murmushi suna kashema
juna ido ɗaya. “Aunty Mama! Wai waye ake nufin za'a ɗauka aiki anan gidan? Badai wannan
mai suffar mamiyo na ruwan ba?”. Kafin ni ko Mama Balki wani yace wani abu Azizat ta faɗa
a zafafe har tana wancakalar da spoon ɗin dake hannunta. Kusan atareduk wanda ke'a
wajen ya ɗago, a dai-dai nan mayen sirrintaccen ƙamshin turaren Maash kuma ya mamaye
wajen. Dan haka hankalinsu ya rabu biyu. Yaran suka shiga gaishesa. Ban ji ya amsa musu
ba, dan ban ɗago ba kaina a ƙasa ina ƙoƙarin danne abinda ke taso min akan wannan
shegiyar Azizat ɗin. Zungurin da Mama Balki tai min ya sakani kawo nunfashi, na ɗan
kalleta. Nuni tai min na gaishesa. Ban musa mata baa taƙaice na furta, “Barka da dare” a
[Link] yanda bai amsawa ƙannen nasa ba nima bai amsa min ba. Dan haka na
ɗago kaina cikin takaici, dai-dai yana kaiwa zaune a kujerar da ƙyaƙyƙyawar budurwar da
zasu iya sa'anni da Azizat tai saurin gyara masa. Kasancewar kujerar itace ta kamara
ƙarshen table ɗin mu kuma muna daga farko tsaye yasa mukai facing juna. Wani kallon
tsana naga Azizat na jefama budurwar, sai kuma ta cije lips ɗinta alamar daiakwai abin faɗa
a bakinta amma babu dama. Sai daga baya na fahimci agolar gidan dake kusa da itace ta
hanata magana ta hanyar riƙe mata hannu. Alajah ce ta katse yanayin da faɗin, “Azizat wai
ina ruwanki da yarinyar nan ne? A kanki zata zauna idan ma anan ɗin zata zauna?”. Baki
sosai ta tura gaba. Cikin nuna jin haushi sosai ta ce, “Ni dai bana sontaAunty Mama. Ba
kuma nason ganinta dan na tsaneta. Idan kuma har akace a gidan nan zata zauna wataran
sai na kasheta. Ta kwana da sanin marin da taimin wlhy sai ta biya bashinsa da fansar
ranta....” “K! K! Azizat ban gane ba. Mari? Wa ɗin aka mara? Waye kuma yay marin?”.
Hajiyar nan da muka samu a falo randa muka zo wadda kuma Bahijja ta tabbatar min itace
mahaifiyar Azizat ɗin kuma Yaya ga mahaifin Maash, sannan mai mulkin komai dakowa na
gidan ta faɗa a wani irin fusace. Kallon Alajah Azizat ɗin tayi, sai kuma ta ɓata fuska tana
fiki-fiki da idanu. Da alama dai Aunty Mama ce tai mata gargaɗi. Tsawa mahaifiyar tata ta
daka mata. Ba ita ba hatta ni sai da naji hanjin cikina sun wakita. A take kuwa Azizat ta fara
rattafo bayanin komai daya faru a ranar da safen dalla-dalla harma da ƙaringishiri da
magi.......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ........Wani irin huci
Mahahaifiyar tata take tana kallon Alajah. Idanu Alajah ta rumtse tana ɗan dafe kanta. Sai
kuma ta ɗago idanunta akanta. “Please Aunty Nafee relax. Bafa yanda kike tunanin
al'amarin b....” “Kamar ya ba yanda nake tunani bane Mashi'a! Ƴar aiki ta mari mun yarinya
a gabanki amma ki gagara ɗaukar mataki sai ma ki hanata sanar min. Wai ke bazaki
taɓacanjawa bane ba. Shike nan nagode, ai kin tabbatar min bake kika haifi Azizat ba. Da
Imran ko Sahla ta mara ai da kin ɗauki mataki ko. K!! Kuma zaki ci ubanki. Zan sauke miki
rawar kan da kika shigo da shi. Ai dama tun randa tazo dake na fahimci idanunki a buɗe
suke irin na marasa mutunci.” Idanu na na runtse sosai dan har cikin ƙwaƙwalwar kaina
nake jin hargagin nata. Na tabbatar da ace ta kusa da inda take nake tsaye babu abinda zai
hanata kaimin duka. Abinda ya matuƙar sake bani mamaki shine babu wanda ya iya tanka
mata a wajen hatta shi Alhaji El-Mu'azz ɗin. Balle kuma ƙanin nasa ma. Matansu kuwa
kawunansu duk a ƙasa kai kace mala'ika ke kansu. Karo na farko na kai idamuna a kansa.
Fruit salad ɗinsa yake sha hankali kwance. Sai ka rantse ma baya wajen dan ko sau ɗaya
bai kalli kowa ba duk wannan hargagin da akeyi. Hasali ma a dai-dai sanda Hajiya Mammar
ko nace Aunty Nafee kamar yanda Alajah ta ambaci sunanta ke faɗin, “Na soke maganar
aikinta na farko. Daga gobe zata fara aiki a sashena. Ke kuma Azizat tashi ki rama marinki”.
A kusan tare duk wanda ke a wajen ya ɗago yana kallon ta. Yayinda Azizat ta miƙe zaram
cike da farin ciki ta nufo inda nake alamardai zata zo rama marin kenan. Idanu duk suka
zuba min musamman Aalaja da ranta yake a ɓace. Amma shi sai ya ma miƙe abinsa tamkar
baiji mima ake faɗar ba. Cike da takun nan nasa mai cike da ƙasaita ya ratsa ta bayansu
yazo ta gabana ya gitta kamar ɗazun zai wuce. Wani kalar kallo dana kasa fassarawa ya
jefa min.... “Muhammad!”. Alhaji El-Mu'azz ya faɗa dai-dai zai raɓani ya wuce gaba ɗaya..
Amamakina sai naga ya tsaya cak. Tamkar bazai juyo ba sai kuma ya koma da baya tamkar
wanda akamadole a hankali ya amsa da, “Yess Paah”. Idanu mahaifin nasa ya ɗan tsira
masa. Sai kuma yay ɗan murmushi cike da kulawa ya ce, “Ba zaka ci abincin ba kuma?
Naga fruit salad ɗin ma kaɗan kasha fa”. A daƙile, sai dai cikin sanyin Muryar nan tasa ya
ce, “I'm okay Paah. Kaina namun ciwo ina son na ɗan kwanta”. Sosai fuskarsa ta nuna
damuwa. Hakama sauran duk sai kowa ya maida hankalinsa a kansa musamman Azizat da
budurwar nan data gyara masa wajen zama sanda yazo. Dan har wata ƴar zabura sukayi a
kusan tare. Cikin jimantawa da kulawa sosai suka shigamasa addu'a. Kansa kawai ya jinjina
musu yay wucewarsa ya fice. Sosai zuciyata ke ƙara jinjina rashin mutuncin mutumin nan.
Ashe bamu ƴan waje kawai ba hatta familyɗinsa basu tsira da wannan baƙin halin nashi ba.
Lallai sai a jinjina masa. Ganin yanda duk suka maida hankalinsu a kansa nasa ƙafa na taɗe
Azizat dake ta leƙensa kamar mai son binsa. Razananniyar ƙarar data fasa ya saka kowa
zabura sukayo kanta. Da wannan damar Mama Balki taja hannuna da sauri hankalinta tashe
muka sulale muka fice. Ashe ita taga abinda nayi, suko sai suke tambayar miya faru? Yaya
akai ta faɗi. Oho mudai tuni mun ware bamu san yanda suka ƙare ba kuma.... ALLAH ya
shiryeki Sam-G. “Gwaggo maganar auren nan dama nake son mu tattauna kafin ki
wuce. Dan ina sonayi komai a gaggauce cikin watan nan”. Cike da ɗunbin farin ciki Gwaggo
Gudidi ke kallon Abba dake maganar, ta saki dariya tare da yin guɗa. “Kai kai da ace na iya
ghuɗa babu abinda zai hanani tsallarata sama har sai duk ƴan anguwa sunji Imamu. Ka
daɗe baka sakani a farin ciki irin yau ba. ALLAH yay maka albarka. Amma ince dai ƴar
mutunci ka sama mana bairin wannan matar taka ba dan bana son a sake yin jifar gaffiyar
ɓaidu”. Kai Abba ya girgiza yana ɗan murmushi, “A'a Gwaggo in sha ALLAHU sam ba
halinsu ɗaya ba. Yarinyar da suka doka ɗin ce dama.” “Kai kai to Masha ALLAH. Aiko kayi
ƙyan kai, dan hakan da zakayi shine babban murtani da zaka maidawa matarka tasan ka
haifu cikin uwa da uba. Amma kuma ai naji yaran na faɗin ta gudu tun a ranar da abin ya
faru? Ko kasan inda take ne?”. “A'a Gwaggo ban sani ba. Amma dai ta sanar min da
garinsu. Nasan kuma insha ALLAHU can ɗin zata nufa tunda Alhaji Sadisu ya bincika daga
inda Jalilahn taɗakkota ance bata koma can ba. Dan haka nake son muyi azamar bin
bayanta tun kafin abin yayi nisa”. “Eh to hakan ma dabara ce ai. ALLAH ya bada sa'a da
nasara. Yaushe zaku je ɗin?”. “Da dai gobe idan ALLAH ya kaimu ne. Sai shi Musaddiq ya
jamu dan ni bazan iyatuƙi ba. Alhaji Sadisu ko baida jimirin yin tuƙi a doguwar tafiya sam”.
Ɗan jimm Gwaggo tayi alamar tunani, dan in bata manta ba Musaddiq ya sanar mata gobe
ne zai je gwaji da akace za'a musu a inda aka ɗaukesa aiki. Da ɗan sauri ta girgiza kanta.
“A'a inaga shi Jafaru sai ya jaku kawai dan yasan ƴan tumaki sosai tunda shima matarsa ƴar
wajen garin ce. Kaga ko ai faɗuwa tazo dai-dai da zama ba sai anta faɗi tashin tambaya ba”.
Cikin nuna farin ciki da gamsuwa Abba ya shiga tabbatar mata da hakan yayi, ya ɗora da
godiya. A take kuma babu ɓata lokaci yay kiran Jafaru ɗin. (Jafaru shineɗa na biyu a wajen
Gwaggo Gudidi. Kusan sa'anni suke ma da Abba dan komai na rayuwarsu tare sukayi. A
dalilin Mom tarayyar tasu ta samu rauni. Dan yanda take nuna bata ƙaunar ƴan uwansa su
raɓesa duk wanda yazo sai ya tafi da tabon rashin mutuncinta yasa Jafaru janyewa daga
jikin Abba. Saboda akwai wani zuwa da yayi Mom ta cimasa mutunci harda ƙwallarsa. Daga
lokacin ya tattara Abba ya ajiye gefe sai dai su gaisa sama-sama ta waya ko idan wata
sabgar ta haɗasu ta dangi ko in sun haɗu a gidan Gwaggon. Abin na damun Gwaggo amma
ta gagara sasantasu, sau yanzu ga dama ta samu kuma).... Ko kaɗan Mama Balki batai
min faɗa game da abinda naima Azizat ba. Sai ma Sosai yanda ta nuna tashin hankalinta ita
da su Bahijja game da batun komawata aikisashen Hajiya Mammah ya bani mamaki. Dan
na sake fahimtar al'amarin babba ne. Duk da kuwa Bahijja ta ɗan bani labarinta a ƙaice ni
banga wani abun tsoro tattare da ita ba, idan masifa ce na saba data Mom da ƴaƴanta ai.
Sambatu suke sosai da nuna jimantawa har Mama Balki na faɗin na gudu kawai tun ma
kafin komai ya faru. Zata saka mijinta ya taimaka min na fita a daren yau. Murmushi na saki
a hankali duk da kuwa nima ina jin shakkun al'amarin a zuciyata. Sai dai wani sashe na
ƙarfafani dan koba komai zan samo labarai. Haka kawai kuma ina son sanin gaskiyar labarin
tushen komai. Atake naga fuskokin masudariya da nuna farin ciki a kaikaice a cikinsu na
sauyawa a dalilin murmushin [Link] sai kawai na basar da canja yanayina. Ƙwallar
ƙarya nayi ƙoƙarin tarama idanuna. Tare da nuna tashin hankali ina mai roƙon Mama Balki
data taimaka min na gudu ɗin... A bazata mukaji an saki tsaƙi, kusan mu dukanmu muka
kalli mai tsakin. Ba kowa bace face aunty Kubra. Yanayin shock na gani a fuskar Mama
Balki, da alama dai ta fahimci tayi ɓaranɓaramar sakin zancen gaban kowa. Sai dai bata iya
cewa komai ba Cike da taɓe baki Aunty Kubra ta cigaba da faɗin, “Mama ina baki shawarar
ki rufama kanki asiri. Ke dai kinfi kowa sanin halin Hajiya Mammah a gidan nan. Sannanita
ɗin ba ita ta jama kanta ba. Banda kauɗi da rawar kai uwarwa ya kaita marin ƴarmasu gida.
Jarumta tafi wani a cikinmu da muke haƙurin shekara da shekaru da su ko mi? Kinga yanzu
ai ya rage nata ta ajiye kauɗinta da iyayi gefe ta nemawa tsoffintakuɗin cin tuwo cikin
sallama. Idan ba hakaba wataran ba sashen Hajiya Mammah ba Sashen Hajiya Babba zasu
kaifafa ko kuma da karnukan gidan nan wlhy zasu haɗata”. Daga haka ta miƙe tai ficewarta
tana wani rausaya da girgiza jiki. Shiru kowa ya gagara cewa komai, sai shashshekar
kukana kawai kake ji. Kusan mintuna biyar Mama Balki tayi ƙarfin halin bama Bahijja
umarnin tafiya dani ɗaki nakwanta. Babu musu Bahijja ta miƙe ta kama hannuna. Sai naga
itama A'i ta miƙe fuskarta cike da tsantsar damuwa itama ya kama ɗayan hannuna.... Duk
yanda naso rintsawa barci a wannan daren kasawa nayi. Dan komai ya tsayamin arai ne.
Duk yanda nake jin rashin damuwa game da yin aiki a sashen Hajiya Mammah ɗin wani
sashi na zuciyata na tsoratar dani da nuna min illar hakan, dan na fahimci matar bata da
mutunci sosai. Dan duk mai hankali ya auna yanda kowa ke nunadamuwarsa akan batun zai
sake tabbatar da bada wasan yara bane al'amarin. Ganin yanda zancen yaƙi barin raina sai
kawai na tashi na ɗauro alwala na fara [Link] asuba ban runtsa ba sai da nayi
salla.......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Ina idarwa na ɓingire a
wajen sai barci. Ban tashi farkawa ba sai da A'i ta tasheni wai Hajiya Mammah na kira na.
Yanda take maganar cikin nuna tsoro da damuwaya sakani tsira mata ido. Sai dai bata bani
damar mata tambaya ba ta juya sukuku tafice tana faɗin, “Kiyi sauri ki shirya muje kar mu
sake wani laifin kuma. Dan ga Mama Balki can tasha maruka akan guduwar da kukayi jiya
da dare duk da ƙaryar kareki da tayi kan baki da lafiya ne shiyyasa”. Sosai naji wani irin
masifaffen ɓacin rai. A take ta bududdugin ta motsa (zuciya) na shiga taunar lips da
ƙarfi-ƙarfi tamkar zan hudashi. Gaba ɗaya wata irin tsanar matar mai tsananin gaske ta
shiga zuciyata. Yanzu dan ALLAH babbar macekamar Mama Balki ce za'a mara wai. Kai
wannan wane irin gidane haka na marasa tarbiyya da girmama mutane. Dan kawai mutum
nada dukiya sai akace zai iya taka kowaa yanda yake. Kaicon wannan rayuwa mara fasali
da rashin sanin daraja da kimar ɗan Adam. A gurguje nayi wanka na shirya cikin Uniform ɗin
da A'i ta ajiye min. Koda nafito a falo na sameta tsaye tana jirana. Kallon juna mukayi. Ta
ɗan kafeni da kallosai dai batace komai ba tayi gaba na bita a baya... “Alhamdullah su
Abba sun isa ƴan tumaki lafiya. Tafiyar da Mom bata da masaniyaa kanta, dan har yanzu
Abba baya shiga harkarta. Ita kuma ta tada hankalinta sunatabibiyar teachers domin
sabunta ayyuka akan Abban dan ta lura komai fa na neman canjawa. Kullum cikin ƙaryar fita
take duk da kuwa yana gida yana jinya. Bai taɓa hanata ba, kamar yanda Gwaggo Gudidi
bata taɓa tanka musu ba. Da tambaya da kwatance suka gano gidan su Halime da ƙyar
kasancewar sun sami cikakken address wajen mai kawosu aikatau daga ƙauyen. Wadda da
ƙyar suka samu ƙawar Mom ta sanar musu bayan sun danƙa mata kuɗaɗe. Tako kai su
amma ta roƙi Abban da kar ya sanarma Mom ita ta faɗa, duk da kuwa ita bata san manufar
Abban ba. Ya sanar mata ne kawai zasu bincika idan Halime taje gida kar a samu kuskure
tayi wani wajen daban. Ta gamsu ɗari bisa ɗari dan tanama Abban kallon girmamawa duk
da tasan aminiyarta ta daɗe da gamawa da shi. Koda yake itama ɗin ta gama da nata mijin
ai duk da basutaɓa tarayya da Mom wajen zuwa gidan teachers ba. Kowa nayin al'amarinsa
ne a bayanfage.. Sun ɗauki kusan mintuna talatin a gidan mai anguwa da sukai dabarar fara
zuwa kafin Baba da aka aika kira ya ƙaraso. Tun shigowarsa Abba keta sauke
ɓoyayyarajiyar zuciya, dan ko makaho ya laluba yasan shine mahaifin Halime saboda kama
da sukeyi matuƙa tamkar yayi kaki ya ajiyeta. Sake gyara nutsuwa Abba yayi, hakan har ya
saka Alhaji Sadisu sakin murmushi. Bayan Baba ya gaisa da mai anguwa ya juyi gasu ba.
Kafin ma ya gaishesu su sun shiga gaida shi. Dan ko babu batun abinda ya kawosu zai
girmesu gaskiya. Bayan an kammala gaggaisawar mai anguwa ya nunama baba su Abba.
“Malam Yusufa baƙine dama suke neman gidanka. Naso saka yaro ya rakasu sai suka
buƙaci haɗuwa da kai anan shiyyasa na aika akayi kiranka”. Da ɗan nuna alamun mamaki
Baba ke kallon su Abba. Ganin yanda Abba ya duƙar da kansa Alhaji Jafaru ya fara magana
a nutsensa. “Ni sunana Jafaru, wannan sai ƴan uwana Alhaji Sadisu da Alhaji Imam. Baba
baka Sammu ba gaskiya. Wannan ɗan uwan nawa Alhaji Imam shine mai gidan da ƴarka
Halimatu take zaune acan birni.....” Sosai Baba ya waro idanu, tare da sakin salati ya ce,
“Kai kai Masha ALLAH. Bawan ALLAH ashe baka rasuba Sa'adiyya duk ta kasa zaune ta
kasa tsaye. Tunda ta iso garin nan kwana biyar kenan kullum bata da aikin daya wuce kuka.
ALLAH mun godemaka”. Murmushi Abba yayi cike da jin sanyi a ransa Halimensa ta damu
da shi. Murya a sanyaye ya ce, “ALLAH kam shine abin godiya Baba. Nima kuma ina ƙara
gode masa da ya zamto gida tayo ba wani wajen ba. Dan muna can hankalinmu duk a tashe
daƙyar aka samo wadda ta ɗauketa daga nan ta bamu address.” Sosai Baba ya nuna jin
daɗinsa da wannan kulawa. Fuskarsa washe da murmushi shima ya ce, “Ai dama duk
tsanani Sa'adiyya bazata nufi ko ina ba sai gida. Nima Nagode sosai da wannan kulawa
taku, lallai na yarda da gaske yarinyata tana a hannun mutanen kirki. ALLAH ya kiyaye gaba
ya ƙara lafiya”. A tare duk suka amsa da Amin. Kafin Alhaji Sadisu ya ɗora da bayani bayan
sun ɗan yi jimm na wani lokaci. “Baba dan ALLAH idan bazaka damu ba muna neman wata
alfarma ne”. “Ku faɗi komi kuke buƙata a gareni kai tsaye in dai baifi ƙarfina ba zan mukushi
in sha ALLAHU”. Cike da jin daɗin furucin nasa Alhaji Sadisu ya cigaba da faɗin, “Muna
neman alfarmar ka bamu auren Halimatu”. Ba baba kawai ba hatta da mai anguwa sai da ya
waro idanu sosai cikin nuna ƴar tsorata...... Kallo ɗaya nayima Mama Balki dake gurfane
gaban Hajiya na ɗauke idanuna zuciyata na suya. Da ƙyar na iya control ɗin kaina nima na
kai durƙushe. Latse-latsenta take a laptop tamkar batama san da zuwan namu ba. Gefenta
Azizat ce kwanceitama tana latsa wayar fuskarta mamaye da fara'a. Sai da ta mula dan
kanta sannan ta ɗago bayan ta rufe laptop ɗin. Fuska a yatsine kamar taga kashi ta daka
min tsawa. Dakewa nayi batare da nuna razana ba. Sai cemata da nayi “Ina kwana”. “Daban
kwana ba ƙya ganni firiritacciya. Ke mai ido a tsakar kai kinzo cin arziƙi gidan mutane har da
marin ƴar masu gida ko?”. “Ko kuma ƴar cin arziƙin itama ba”. Na faɗa ƙasa-ƙasa. “What! Mi
kikace?”. Ta faɗa a matuƙar tsawace. Idanuna na ɗago na kalleta fuska a shagwaɓe. “Nifa
bance komai ba Mamma. Please ki daina faɗan firgitani kike sake yi”. Ba ita ba hatta Azizat
ɗin Tata sai da ta juyo tana kallona da mamaki ƙarara a fuskarta. Balle su Bahijja da suka
waro idanu da wangale bakuna. Niko yi nai tamkar ban gansu ba na sake shagwaɓe fuskata
da taɓeta. Sai kuma na ɗauka ruwan dake a cikin kofi a gabanta na miƙa mata. “Kisha
ruwan sanyi Mamma zuciyarki zatayisanyi. Ba'a son masu shekaru irin naku da yawan faɗa
za'a iya samun matsalar hawan jini daga nan ta zama ta zuniya”.Galala ta sake yi tana
kallona. Niko na tsatstsareta da idanu ina sake tura baki da marairaice face. Da wani irin
masifar ƙarfi ta cije lips ɗinta tamkar zata hudasu. Sai kuma tasa hannu ta kaɓar da kofin
hannun nawa. A take ruwan ya tarwatsemana a jiki har ita. Cikin masifar ƙaraji da wutar
bala'i ta ce, “Balki!!!”. A razane Mama Balki ta amsa tana miƙewa daga durƙuson da tayi
zaram. “Na.. na... Na'am Hajiya”. “Ɗauki yarinyar nan ku ɓace min anan kafin na haukata
jikunan ku da duka ku duka. Na kuma fasa aikin nata a sashena ki kaita sashen Hajiya
Babba ta gyaro shi kafin nan kafin azhar”. Wani irin waro idanu na masifa Mama Balki tayi,
cike da tashin hankali dasuɓutar baki ta furta, “Sashen Hajiya Babba kuma Hajiya?”. “Ko
bazaki kaitan ba ne?!!”. Cikin rawar jiki mama Balki ta shiga girgiza kanta da faɗin, “To to to
Hajiya ALLAH ya huci zuciyarki, za..zan kaita mana.” mama Balki ta faɗa tana kama
hannuna jikinta na rawa sosai. Da ƙyar na iya danne dariyar dake cina har muka baro wajen,
dan tana ambaton Hajiya babban naji tamkar na dirga tsalle dan daɗi. Muna kammala hawa
upstairs ɗin a stairs ɗin ƙarshe na ɗan kallo ƙasan, sai da na haɗiye dariyar dake cina
sannan na kwaɓe fuska kamar zan fasa kuka. “Mammah dan ALLAH ni dai ina neman
alfarma. In dai akwai matsala da zarar kunji na banka ihu a kawo min ɗauki koda
sassaƙa-sassaƙan garadan nan na bakin ƙofar gida ne a turamin idan ma ku bazaku iya ba”.
A matuƙar fusace ta watso min muguwar harara da gwala-gwalan idanunta “Sai dai a turo
miki Ubanki. Ƴar iskar yarinya sheɗaniya. Da alama kema dai mahaukaciyarce get out of my
side kafin na canja miki kamanni”. Baki na tura mata cikin sake narke fuska da yamutseta na
ce, “Ai dai ubana yana aljanna in sha ALLAHU badai shi b....” Kafin ma na kai ƙarshe Mama
Balki ta fisga hannuna jikinta na rawa. Duk yanda naso ta sakan taƙi yin hakan har sai da
muka ɓacema ganinsu. Kamar zata saki kuka ta ce, “Kandala baki da hankali ko? Yanzu
wannan hukuncin da suka zartar a kanki bai isheki ishara ba ki koya kimtsa bakinki? Dan
ALLAH ƴar nan kada ki sakamua masifa mutanen gidan nan sun wuce fiye da yanda kike
tsammani a fitina wlhy. Kiyifatan Alhaji ƙarami bai bar gidan nan ba yazo ya fiddaki a wajen
nan da wuri, zanjena samesa yanzun nan”. Da sauri na ce, “A'a mama dan ALLAH kada ki
kirashi. Miye dan tace nazo nayi aikin anan?”. “Yarinyar nan baki da hankali, wautarki tayi
yawa wlhy. Kandala wannan sashen da kike gani baida maraba da rami mai kwazazzabo da
in ka faɗa a cikinsa sai abindaALLAH yayi. Gara kiyi aiki a sashen Hajiya Mammah ɗin dan
ita masifa ce kawai da takura, amma nan ranki ma zaki iya rasawa. Ni dai ki jirani anan zan
je na duba Alhaji ƙaramin ALLAH yasa bai fita ba”. Ƙasa kawai nayi da kaina batare da nace
mata komai ba.. Ita ma sai bata sake magana ba tai gaba....... _Masoya ina ƙara gaya
muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa
na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC
NO:6019473875__ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ___________Toh Nazo maku Da kayan
arzikiKudai kunsan mata sai da gyara Macen da Bata da gyara ta zama yar kallo a gidan taA
katafaren kamfanin mu na BEENAD HERBAL MEDICINE Mun shahara wajen kawo maku
ingattatun magunguna mata da na gyaran jiki,kayan mu guarantee neMuna da Shedaniyar
gumbaGumba mai sayingGarin mai kabbaraMai dalalan miyauWayyo dadiMai bunsuruDan
jaridaSoyayya doleBakin kyalleTadire ta girkeGumba mai likkafaniMaza tayeZumar
kwakwaZumar ridiZumar dabinoZuma mai ma'ul ijabaFarin jiniMallakoki Gumba kalla kalla
da dai sauran suA BEENAD HERBAL muna da turarukan wuta da humrah kalla daban
daban sai Wanda kika zabbaGa kuma maganin slimming Gyaran nono Maganin hips
Maganin Kara kiba Da dai sauran suKayan mu tested and trusted ne Muna maraba da masu
siyan Daya ko sariMuna Nan cikin garin kaduna Kuma muna tura Kaya duk inda kike da
yardan Allah Ni ce taku har kullum AMINA GACHI07034404975CEO BEENAD HERBAL
MEDICINE &INCENCEKADUNAPhone no 07034404975 ____________......Riƙota nayi ina
girgiza kaina. Ta tsaya tana kallona. Idanuna cike da ƙwalla na ce, “Kiyi haƙuri Mama ki buɗe
min zan gwada na gani. Koba komai itama mutum ce kamar mu. Muma kuma bamu san ya
rayuwa zatai damu ba anan gaba. Dan ALLAH ki buɗe min kawai ALLAH yana tare da ni”.
Sosai alamar sanyayar jiki ya bayyana a gareta na jin kalamai na. Dan haka tanufi ƙofar
dake a falon batare da ta sake cemin komai ba. Bayanta nabi ina mai jin tausayinta. Babbar
mace kamila yanayin rayuwa yasa tana gurfana a gaban wadda bata wuce sa'arta ba. Lips
ɗina na ciza. Kafin na furzar da iska nabi bayanta nima. Sosai tsaruwar falon farko na
sashen yay matuƙar ɗaukar hankalina. Fes yake yana ɗaukar ido saboda kayan alatun da
yasha. Da alama ana gyarashi kullum. Kamar zanyi magana sai kuma nayi shiru dan ganin
yanda Mama Balki ke ɗari-ɗarin buɗe ƙofa ta biyu. Sai da ta runtse ido da karanto addu'a
sannan ta murɗa handle ɗin. Da sauri tayo baya tamkar mai shirin zurawa a guje. Kallonta
na tsaya yi kawai cike da nazari, sai kuma na sauke numfashi. “Uhhh mama, inaga kije
kawai daga nan babu damuwa zan ƙarasa ni kaɗai.” Waro idanu Mama tayi, sai kuma ta
marairaice fuska idanunta na cika da ƙwalla. Ƴar nan dan ALLAH kiyi addu'a kinji, ko ki
zauna a wannan falon sai zuwa anjima ta tashi ki gudo, Kinga shike nan an rabu lafiya”.
Murmushi mai kama da yaƙe kawai na mata ina jinjina kaina alamar to zanyi. Numfashi ta
sauke mai nauyi, sai kuma ta haɗiyi yawu jiki a sanyaye ta juya ta fitatana waigena. Ni dai
kallonta kawai nake har sai da ta maida ƙofar falon ta rufe a hankali. Sai kuma ta sake
buɗewa. “Karki sake ko kulle kowacce ƙofa dan ALLAH Kandala. Ki barsu a buɗe yanda zaki
samu damar gudowa koda an sami akasi”. Kaina na jinjina mata nan ma ina murmushi. Ta
sake ɗan jan ƙofar batare data rufe duka ba ta barta. Shiru nayi kawai a wajen tsaye har
zuwa wani lokaci. Nikaina a tsoracen nake. Amma inata ƙoƙarin dakewa kun dai san ɗan
jarida da jarumtarwahala. Shiru sashen yake babu alamar motsin mai rai, sai ɗan yanayin
kamar bashi-bashi dake bugowa daga ƙofar da Mama ta buɗe. Ƙofar na tsurama idanu na
wani lokaci, kafin nayi ƙundun balar nufarta cikin sanɗa da ambaton sunan UBANGIJI......
Farin cikin da Musaddiq yake a wannan rana bazai taɓa musaltuwa ba a zahiri. Sai dai ya
barma UBANGIJI komai. Tsaff ya fito cikin shirinsa na shadda ruwan ƙasa mai haske harda
hula. Sai ƙamshin turarensa yake mai sanyin daɗi. Hannunsa riƙe da takardunsa yake
ƙoƙarin kulle ƙofar. Juyowa yay da sauri jin kamar mutum ata bayansa yana kallonsa. Ilai
kuwa ido huɗu sukai da Umma mahaifiyar Mom da alama isowarta gidan kenan. Kauda
tsarguwar kallon ƙurillar da take binsa da shi yayi, tare da sakin nutsatstsen murmushinsa ya
ƙaraso inda take. Cike da girmamawa ya ce,“Sannu da zuwa Umma. Ina kwana? Anzo
lafiya?”. Cikin ɗan daburcewa da dawowa a hayyaci ta shiga amsawa bakinta a washe. Dan
harga ALLAH yaron ya gama firgita mata zuciya da guntun lissafin ta. Wani kalar
mahaukacin sirrintaccen ƙyawu fa taga yayi mata da ƙiba harda haske. Ga arziƙi muraran ya
nuna a jikinsa kai kace ma shine ɗan masu gidan ba ɗan riƙo ba. Dan ko mahaukaci ya
kallesa ya kalla Abbas yasan akwai banbanci da tazara mai yawa ta cigaban rayuwa.... “Ki
shiga Umma ai su Mom ɗin suna nan ciki”. Ya faɗa cikin katse mata tunanin data lula.
Firgigit kuwa ta dawo a hayyacinta. Sai kuma ta washe baki cikin in ina ta ce, “T... t.. to ɗan
nan nagode kaji, ALLAH ya muku albarka ya ƙara arziƙi. Barina shiga ɗin dai to”. Ta ƙare
maganar tana tafiya da waiwayensa a lokaci guda har taci tuntuɓe tana neman faɗuwa. Ta
dai samu ta dafe gini idonta a kansa har lokacinga baki a washe kamar sakara. Shi dai
Musaddiq cike da al'ajabinta yay ficewarsa. Kaɗan-kaɗan sai ya kalla kansa ko zaiga abinda
takema kallon ƙurulla a jikin nashi. Amma sai baiga komai ba. Haka dai ya tare napep ya
shiga komai na masa kai-kawo a rai da zuciya. Koda yaiso gate ɗin companyn sai da ya
nuna ɗan katin da ogansa ya bashi sannan aka barshiya shiga. Sosai yake jinjina ƙudira da
rahama ta UBANGIJI. Dan gaskiya wannan Company ya matuƙar tafiya da imaninsa. Gini
ne iya gini da baka iya ƙuresa da idanu. Ga ma'aikata nata faman kai-kawo da securitys. Ga
kayan aikin tako ina da zai tabbatar maka da komai fa da gaske ake babu wasa. Da
taimakon wani security akai masa rakiya office ɗin Manager..... Ji Abba yay tamkar ya tashi
ya buga ihu da tsalle dan farin cikin hukuncin [Link] ya tabbatar musu in dai Halime
na son Abban zai bashi ita. Hakan yasa aka aika aka kira Halime. Koda tazo taci karo da su
Abba sai da ta nuna ƙololuwar mamakinta har ta gagara yin magana sai da Babanta yay
mata magana ma ta iya gaishesu muryarta na rawa. Zata ɗora da zance Abba daya san mi
zata iya faɗa yay saurin katseta. Dan baya fatan ta tona asirin komai musamman akan
abinda ya faru a randa ta gudo ɗin, saboda ya fahimci bata sanarma su Baban komai ba.
Shirun kuwa tayi kamar ta fahimci abinda yake buƙata, daga haka mai anguwa ya sanar
mata abindaya kawo su Abba. Sake diriricewa kuwa tayi tana faman zare idanu. Da ƙyar
Abba ya iya danne dariyarsa. Alhaji Jafaru da Alhaji Sadisu kuwa sai da suka dara kaɗan.
Mai anguwa ma dai yayi kaɗan kafin ya ɗora da tambayarta ko tana son Abba ɗin.... Ai
baima rufe baki ba suka tsinceta can ta zura a guje cikin gidan mai anguwar. Basu Abba ba
hatta da Babanta yanzu kam sai da ya dara. Fuskarsa da sauran dariyar ya dubi Abba.
“Imamu kaga fa shirmen mutuniyar taka. Anya zaka iya da ita? Dan Sa'adiyya akwai wauta a
tattare da ita ta ƴaƴan fari. Ni kaina wani abun idan tayi a wasu lokutan ƙuleni sukeyi. Sai dai
kuma akwai himma ga biyayya. Duk abinda kaso daga Sa'adiyya zaka samesa. Gwargwado
na bata ilimin addini, na zamanin ma ta fara wasu dalilai yasa dole aka yankesa....” Fuskar
Abba da murmushi kansa a ƙasa ya ce, “Karka damu Baba, ni ɗin ita nake so ba shirmen
ba. Sannan nagartattun halayen nata da tarbiyyar ta suka janigareta. Dan wauta wataran
zata daina in sha ALLAHU yanzu ma akwai ƙuruciya ne”. “To Alhamdullah Imamu, naji daɗin
jin wannan batu daga gareka. Dan haka ina sake maka albishir da baka auren Sa'adiyya.
Kuma bana son kubar garin nan sai an ɗaura, in har da sadaki a tare da kai da anyi sallar
zuhur yanzu kawai sai ayi”. Wannan furuci shi ya sake rikita Abba. Dan baba bai kammala
rufe baki ba ko yazaro kuɗi masu yawa a aljihunsa ya dire gaban Baban. Dariya su Alhaji
Sadisu suka sanya masa. Cike da tsokana Jafaru ya ce, “Ai ka bari dai ni na biya maka
Alhaji zumuɗinka”. Dariya su mai anguwa suka saka da Baba. Yayinda kunya ta kama Abba
ya kaima Alhaji Jafaru harara yana ɗauke kansa gefe. Da ga haka suka miƙe domin haramar
masallaci.... Al'amarin tamkar almara bayan idar da sallar azhar aka dakatar da mutane.
Mata dake cikin gida sai shelanta ɗaura auran Halimatussa'asuyya Yousufa da
angontaImam Gwarzo suka jiyo. Bakin Abba kamar zai taɓa kunne. Sai faman gaisawa yake
da mutane cike da farin ciki. Kafin kace minene har labari ya fara yawo a gari. Gidan mai
anguwa aka koma da su Abba. Sai da sukaci abinci sukai nak sannan Baba yay musujagora
zuwa gidansa kamar yanda ƙannensa biyu da akai komai da su suka bada shawara.... A
hankali na tura ƙofar idanuna a rufe na shiga cikin sanɗa. Yayinda zuciyatake wani irin
harmutsawa saboda ƙarni da tsamin dake tashi sosai a falon. Abin mamaki da al'ajabi shima
ƙaton falone da aka zubama komai na more rayuwa da ƙawa. Sai dai mafi yawan abinda ke
a cikin nasa an gama faffasashi. Dan hatta da television dake a jikin bango an mata
rugu-rugu. Ta saman farin Mable's ɗin kuwa mai tsananin sheƙi tako ina fitsari ne har da su
katsi, abinci ruwa da wasu nau'in kayan ciye-ciye kamar su fruit duk sun ruɓe. Hatta a
saman carpet ɗin ma da ya gamafita a hayyacinsa al'amarin ba'a magana. Kai labuloli kansu
wasu an fincikosu wasu kuma an goge datti da su. Sai ɗigo-ɗigon jini a wajaje daban-daban
shima har a jikin bango. Bamma san sanda zuciyata ta karye ba sai ɗumin saukar hawaye
da naji asaman kumatu na. Sosai nayi kuka a wajen kafin na cigaba da ƙarema falon kallon.
Akwai dining table ta can gefe da aka ƙawata a cikin glass da ya raba tsakaninsa dafalon.
Sai dai shima an gama hargitsashi wasu kujerun ma a karye suke. Table ɗin makansa tuni
an maida sama a ƙasa. Ta ɓangaren damata akwai ƙofofi guda huɗu, sai tsakkiyarsu ƙafar
bene da akai ma wani kalar style mai ɗaukar hankali da birgewa. Numfashi na sauke a
hankali nan ma tare da yunƙurawa na nufi ƙofifin, har na kusa sai kuma na tsaya cak saboda
shawarar da zuciyata ta bani akan fara gyara wannan falon koda ma zan shiga cikin tunda
ban san mizan tarar ba ko tarbar da zan samu daga mai sashen...... _Masoya ina ƙara
gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875__ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ _________ _Koda kuɗinka sai da rabonka. Ka
gani su birgeka, ka saya ka birge mai kallonka. Albishirin ku ƴan kasuwa da masoya. Kuna
ina? Ina kuka shiga? Maza ku garzayo kantin sauƙi da rahusar ingantattun kaya na kasarku
dama ketarenta. Bari na kaiku, *BILYN ABDULL ONLINE SHOPPING* ke muku sallama irin
ta addinin musulunci da babban albishirin shiryawa tsaff domin kawo muku kayayyakin
buƙatunku na yau da kullum. Tun daga kan irinsu, atamfa, lasses, shaddoji, materials,
abayas, takalma, handbagsna zamani, vails ƴan yayi. Hijjabai. Sarkoki da dangoginsu.
Kayan shafe-shafen danakwalliye fuska. Agoguna harma dasu eyeglasses na manyan mata.
Kai kai Karfa na cikaku da zance, dan zaku iya ganin komai a *BILYN ABDULL ONLINE
SHOPPING* domin farin cikinku. Kayan yara harma dana maza ba mata kawai ba. Ba'a
sayen ɗai-ɗai zamutsaya ba harda sari ga mai buƙata zamu bada in sha ALLAHU kuma
akan RAHUSA mai sauƙi da kaima zaka samu naka rabon. Zakuma mukai maka kaya a duk
inda kake a *NIGERIA* in sha ALLAHU. Ƴan kasuwa masu sari da masu sayen ɗai-ɗai ku
garzayo nandomin gani da ido in sha ALLAHU. Ka gani su birgeka, ka saya ka birge masu
kallonkasai a *BILYN ABDULL ONLINE SHOPPING*
_[Link]
jt2lNkKVetOWNuFN5 ___________.......Komawa nayi baya ta hanayar dining ɗin nan ina
mai addu'ar samun kayan shara. Ƙofar kitchen ɗin akwai key a jiki, dan haka na murɗa a
hankali, sai da na leƙa cikinsa sannan na shiga gaba ɗayana ina sauke numfashi. Babu
komai a cikinsa shima. Sai dai shi ɗin fes yake babu wani datti sai ƙura ta rashin gyarawa.
Sosai kitchen cabinet ɗin da aka ƙawatashi da shi yay matuƙar ƙyau kamar ka zauna kayita
kallo. Ganin ina neman shagala a kallon cabinet na zabura neman kayan shara. Cikin Sa'a
kuwa sai gasu na samo a store dake cikin kitchen ɗin duk masu aiki da wuta. Cike da ɗoki
da zumuɗi na kwaso duk abinda zan buƙata. Tun daga store ɗin da shima babu tarkace
sosai na fara gyarawa har zuwa kitchen, sannan na fito dining ɗin. A nan kam na jigatu kafin
na dawo falon mai gayya da aiki. Tun ina yin aikin da marmari har na fara jigata. Amma haka
na dinga dauriya. Sau biyu ina jima hannuna ciwo. Na maida abinda zai iya maiduwa.
Wanda suka tashi a aiki na tattarasu na fitar can barandar da aka ƙawata ta waje bayan na
zuge labule na ganta. Ashe wajen glass ne amma an rufesa da wani irin abu mai taushi
nasan duk dan kar taji ciwo [Link] labulolin data jeho na tattaresu dan duk abincine da fitsari
a jikinsu. Hakama carpet ɗin na cireshi shima. Hatta wanda sukai min nauyi da yawa haka
na dinga turasu, sai santsin Mable's ɗin ya dinga taimaka min har na kaisu balcony ɗin duka.
Ni kaina yanda falon ya dawo a hayyacinsa sai da nayi murmushi. Na baɗe ko inada
freshiners masu ƙamshin daɗi dana gani a wata drawer. Ac na kunna kaɗan dan falon ya
sake samun nutsuwa. Ganin lokacin salla na neman ƙuremin na dawo falon farko nayi salla
ganin akwai toilet a cikinsa shima. Duk da matuƙar gajiyar da nayida buƙatar hutu da nake
da shi haka na sake miƙewa na koma. Yanzu kam ina ƙara ƙarfin addu'a a bakina na tunkari
ƙofofin ɗakunan nan biyu. Ta farko na murɗa amma sai na jita a kulle. Na koma kan ta biyu
sai naji ta buɗe ita. Da sauri nayi baya saboda wani irin wari dake fitowa a cikinsa mai ban
tashin hankali. Take zuciyata da cikina suka shiga yamutsawa, dole na fito a guje zuwa
bayin dake a falon farko. Amai sosai na shiga yi kamar zan amayar da kayan cikina. Tun ina
amaryar da ruwa dana sha kawai har na koma yunƙuri kawai babu komai, da ƙyar na samu
nutsuwa na wanke bakina na fito ina hakki. Har na yanke shawarar fita na haƙura zuciyata ta
zabureni akan muhimmancin aikin lada. Hawaye naji sun cika min ido dan zuciyata na
ayyana min idan Umminmu ce a wannan halin kenan zanji ƙyanƙyamin kasa tsaftace
matawajen kwananta? Da sauri na shiga girgiza kaina tamkar mai magana da mutum.
Bamma san lokacin dana zabura na koma ba. Sai dai ina zuwa ƙofar na zame vail ɗin kaina
na nannaɗe fuskata gaba ɗaya har zuwa hancina sosai. Amma duk da haka ina ɗan jin
warin kaɗan-kaɗan. Haka dai na dake ina karanto addu'a a bakina ga hawaye na ɓulɓulo
min cikin idanu saboda tausayi da tashin hankali. Yanzu nan ɗan adam mai rai, mai gata ne
a irin wannan ɗakin? Bily ban san yaya zan musalta miki ba. Amma duk yanda kike hasashe
abin ya wuce nan, ƙazantace sosai a ɗakin mara daɗin [Link] haka na duƙa na fara
tattarewa ina kuka. Dole naje na kwaso labulolin dana cire a falo da burin wankesu na dinga
naɗe ƙazantar a ciki. Sai da na tattare komaitare da fito da katifar ɗakin da ƙyar dan itace
kawai anan sai labuloli da wadrobe ta jikin bango. Ina jin mutanen gidan sun fara hayaniyar
wari-wari, dan da gayya nakaita falon can na farko da zaka iya hanga ta dawn stairs.
Juyawa nayi na koma cikiina ayyana kowa yau dan ubansa sai ya shaƙa shima. Shine
punishment ɗin ku. Sam bankawo cewa tana a cikin ɗakin ba, dan ganin ban ganta ba a
farko kuma har nayi kusankashi ɗaya bisa ukun gyarashi yasa nai zaton tana ɗayan ɗakin
ne ko can sama hawan ƙarshe. Toilet na nufa, cike da tsantseni na buɗesa. Bamma san na
daka uban tsalle ba nayo baya cikin matuƙar razani jikina na karkarwa. Gurnani da nishin
dake fitowaa toilet ɗin yasa hankalina ya sake tashi, a take hoton abinda na gani ya shiga
dawo min da kansa. Mutum zaune sarƙa a ƙafa da hannayenta an saƙalo jikin fanfo. Gaba
ɗaya hannunta da ƙafafun sunyi jina-jina alamar son ƙwace kanta ya kaita ga jin ciwon.
Kanta a duƙe yake shiyyasa banga fuskarta ba, sai gashinta dake a wani irin cirkuɗe
danƙare a kanta mahaukaciya dai cikakkiya. Tausayi da tashin hankali ya sakani
durƙushewa a wajen ina kuka. Nafi minti uku sannan na miƙe na sake komawatoilet ɗin.
Sosai idanuna sun gama rufewa, nama bar tunanin zata iya cutar dani kamar yanda Bahijja
ta faɗa tana duka. A gabanta na zube zuciyata a dake na shiga kwance sarƙar ƙafafunta da
suka kumbura suntum sukayi jina-jina. Har na kammala kwancewa bata ɗago ba, sai nishin
nan dai mai ban tausayi da tashin hankali kamar wadda numfashi ke shirin barin gangar
jikinta. Da ƙyar na iya kammala kwance sarƙarƙafafun, na shiga shafa ƙafar hawaye na
cigaba da zararo min. Wata irin ajiyar zuciya mai ƙarfin gaske ta sauke. Sai kuma ta ɗago a
hankali. Wani irin bugawa da sauri-sauri zuciyata ta shiga yi saboda ganin yanda fuskarta
tayi kaca-kaca da tabbunan raunuka, sai sabbin da har sun fara bushewa suma kusan uku.
Gaba ɗaya bakaiya shaida kamaninta saboda dauɗa data gama mamayeta. Dan kayan
jikinta ma duk a yayyage suke fata-fata. Rawa jikina ya cigaba dayi, hawaye masu zafi na
sake gudu acikin idanuna. Bamma san lokacin da na kai hannuna saman fuskar tata ba ina
shafawa. “Kiyi haƙuri Ummi, dan ALLAH kiyi haƙuri, ALLAH ya gaggauta saka miki, ALLAH
ya baki lafiy.....” kuka ya sarƙeni na gagara ƙarasawa. Ƙara ta saki a hankali sai kuma ta
shiga fisgar hannunta a galabaice. Zaram na miƙe cikin karkarwar jiki. “I'm sorry Ummu, I'm
so sorry bari na cire miki. In sha ALLAHU kodafansar raina ne zan bada wajen taimakonki.
Sai na ƙwato miki hakkinki, sai na san gaskiyar mafarin lalurarki. In har da saka hannun wani
sai na tarwatsa masa tanadi”. Sambatu nake da kuka ina kwance mata hannayen suma.
Suma dai sun kumbura sosai duk taji ciwo. Ga tabbuna nan da sayin sarƙar alamar ba yau
ne aka fara ɗaureta hakan ba. Ina gama kwancewa ta saki ƙara mai ban tausayi da alama
hannun yamata nauyi, durƙushewa nayi a gabanta nai ƙoƙarin kamo hannuwan nata ra riƙe.
Sosaikuka mai ƙarfi ya sake kuɓuce min harda shashsheka. Ɗago idanuna nayi ina
kallonta,sai naga itama ni ta tsurama ido tana kallo kamar mai lafiya. Murmushi na saki mai
haɗe da kuka. Sai kuma na buɗe baki da nufin bata haƙuri a bazata naji an damƙi wuyana.
Sosai na waro ido waje dan azaba. Sai kuma na saki wahalalliyar ƙara jikinana rawa dan
shaƙa ce bata wasa ba. Tamkar wulgawar walƙiya aka jehoni cikin ɗakin. Razanannen ihu
na ƙwala na azabar buguwa da kaina yayi da bayana. Kafin na yunƙura na tashi domin
ceton kaina har ta iso gareni, sake kai hannu tayi a wuyana ta shaƙoni...... Sosai Musaddiq
ke a cikin farin cikin da baki bazai iya musaltashi ba duk da bai samu tabbacin samuwar
aikin ba. Sai dai yanda interview ta kasance ya matuƙar bashi ƙwarin gwiwa. Ga karramashi
da akayi sosai a wajen har abin yaso bashi mamaki. Sai dai ganin harda wani da ya samu
da nasa takardun shima ya cirema kansa shakku. An sallamesu akan kowa zaiga massage
daga nan zuwa safiya. Cike da ɗoki kuwa ya dawo gida, ga wani irin farin ciki daya gama
mamaye masa rai, sai dai wani fanni na zuciyarsa na matuƙar jin kewar Kandalarsa, da
yanzu ita zai fara sanarma albishir ɗin komai da bata labari. Amma ba komai ko yanzu ma
bata ɓaci ba. Waya ya jawo ya shiga laluben layin mijin nata. Sai dai har ta tsinke ba'aɗaga
ba. Sake kira yay har sau uku nan ma shiru. Hankalinsa ya nema fara tashi sai ga shi an
kirasa back da number ɗin. Cike da zumuɗi ya ɗaga. Suka gaida da mutunta juna. Mijin ya
ɗora da bashi haƙuri akan ba'a kusa yake ba sanda yay kiran. Cikin mutuntawa Musaddiq
yace babu komai. Sun ɗan yi shiru kowa da tunanin da yake yi, sai kuma suka yunƙuro
kusan atare zasuyi magana. Dariya abin ya basu, dan haka Musaddiq ya dara, da ga can
kuma mijin na Samraah ya murmusa har Musaddiq ɗin najinsautin murmushin nasa.
“Afuwan ina jinka”. Da sauri Musaddiq ya ce, “Ni zan nema afuwa ai ina jinka”.“Okay, dama
zance ma bana gida ne, amma in sha ALLAHU dana koma zan haɗa ku. Sannanin babu
damuwa tsoffin numbers nata ka ɗan turamin dan a mata welcome back ɗin su”.Cikin jin
daɗi Musaddiq yay masa godiya. Daga haka sukayi sallama. Dole ya haƙura yay kiran
Hafizzullah dake makaranta yay masa albishir ɗin shi, murna suka dingayi, daga ƙarshe
suka koma hirar Samraah ɗin dan da gaske kowa a cikinsu yayi kewarta sosai........
_Humm, ni dai inada tambaya anan . Yayanmu Maash ne ko kuwa Bara dai bayi hiru to._
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan
wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA
SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA
SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don
yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)__ _ _ _ _ _ .......Zuwa yanzu labari ya gama shiga kunnen
mutane da dama game da wannan aure nabaƙo daga Kano da Halime. Ciki kuwa harda
innarta da sauran matan gidansu kasancewar family house ne part-part. Dan har ƙannen
mahaifinta da matansu duk a gidan suke suma. Koda su Abba suke isowa sun samu gida a
matuƙar hargitse innarta nata tsiya da bori ana rirriƙeta. Abin nata zabban takaici. Dan suna
shigowa ta dire tsalle ta shaƙe wuyan rigar Baba tana surutai da girgiza, ga zagi
[Link] ƙyar ƙannensa da matansu suka ɓanbareta. ALLAH sarki Baba duk sai ya
daburce. Fahimtar yanayin nasa yasa su Abba dakewa su. Tare da nuna masa cewar hakan
ba komai bane daga halin banza irin na wasu mata kamar su Inna. Abba kuma ya sake
ƙarfafawa Baba gwiwa akan in sha ALLAHU zai riƙe Halime da daraja ta yanda sai Innata yi
kuka da idanunta. Baba yaji sanyi a ransa, hakan yasa yayma Abba alƙawarin nan da sati
guda Halime zata tare kawai. Yanzu ɗin ma dan yana son sanarma dangin su Innar (dangin
mahaifiyarta kenan) shiyyasa bazai basu ita ba. Sun gamsu da hakan, saboda suma suna
buƙatar komawa su ɗan kimtsa. Gidan mai-anguwa suka koma aka kira musu Halime. Sai
dai da ƙyar ta fito fiskarta a ƙunshe cikin Hijjab. Duk yanda Abba yaso ya ganta taƙi yarda ta
buɗe fuskar. Aiko Alhaji Jafaru da Alhaji Sadisu nata ƙumshe dariya. Abba ko nata balla
musu harara. Da ga ƙarshe ya korasu waje. Suna fita yay kan Halime yana lallashi, kamar
almara yana kai hannu kan hijjab ɗin nata da nufin ɗagewa ta zungura da gudu cikin gida ta
barsa da hannu a sage. Duk da yanda yaso dannewa ya gagara, tuni ya shiga ƙyalƙyala
dariya yana mai jinjina wautar ta. Lallai akwai aiki gabansa tuƙuru kenan.... ••• Duk
yanda mama Balki taso samun nutsuwa ta gagara hakan. Sai faman kaiwa da komawa take
yi hankalinta gaba ɗaya na akan Samraah. Tun tana irga sakanni har ta koma mintuna,
amamakinta sai ga awa ta shuɗe. Awa ɗaya, biyu, uku itama ta shuɗe. Tsaye take akan kula
da girkin rana dasu Kubrah keyi amma kaɗan-kaɗan sai ta fito daga kitchen ɗin, tun ma
basu fahimtaba suma har suka fara tsarguwa. Cikin gulma suka dinga nunama junansu ita
da ido da baki. Sam Mama Balki bata san ma sunayi ba,saboda hankalinta a rabe yake. Ƴar
hayaniyar su Arwa dake falo da zagin da taji sunayi ya sata fitowa zumut daga kitchen ɗin.
Hannu taga duk sun saka suna famar toshe hancina. Yayinda tuni Muhsin ya fara kakarin
amai. Dai-dai nan itama mahaukacin warin ya daki hancinta, da sauri takai hannu ta toshe
hanci, sai kuma gajama'ar gidan suma sun fara fitowa daga sassansu kowa na tambayar
warin minene haka?. Rasa mai bama wani amsa akai sai nuni da sama saitin sashen Hajiya
Babba kawaiakeyi. A dai-dai nan katifar da Samraah ta jingina jikin ƙarfen da aka ƙawata
adon wajen da shi da bata zauna dai-dai ba ta sulmiyo downstairs ɗin gaba ɗaya. Ihu yaran
suka buga a tare suna tarwatsewa. Sai kuma yunƙurin amai dan gaba ɗaya falon ya ƙarasa
gumamewa. Cike da fusata Hajiya Mammah ta koma upstairs ɗin tana ƙwala kiran Samraah
da “K!! K!! K!!” dan ko sunanta bata sani na. Ihun nata yaja hankalinsauran iyayen dama su
Azizat ɗin suma suka bita. Hakama su Falilah ba'a barsu a baya ba. Mama Balki ce ƙarshen
bin bayansu. Isowarsu ƙofar dai-dai da ƙwalla ƙarar azaba da Samraah tayi, a take kowa
yatsaya cak. Ƙarar da Samraah ta sake fasawa kuma duk sai suka ja da baya. Dan basa
buƙatar ƙarin bayani ta ƙwaɓe ne tsakaninta da mai sashen. A matuƙar tashin hankaliMama
Balki ta juya da gudu ta sauka downstairs ɗin jikinta na ɓari. Bama tasan sanda takai kanta
sashen Maash ba. Kawai tsintar kanta tayi a gabansa durƙushecikin kuka da roƙo ta kama
ƙafafunsa.... “Alhaji ƙarami dan ALLAH ka taimake mu. Kandala. Kandala ce gata can a
sashen Hajiya Babba...” numfashinta ya nema ɗaukewa gaba ɗaya saboda yanda take a
kiɗime. Shiko Maash da tun shigowar tata a guje da tsawar da Hayatu yay mata na sonta
dakata ya tsaya cak daga duba abinda Hayatun ke nuna masa a tab sai dai bai ɗagoba sai
da ta ambaci Hajiya Babba dan shi bai ma san waye wani Kandala ba. Idan ka cire ita a
gidan da mijinta sai wasu tsiraru a masu aikin da suka daɗe a tare da sukawai zai iya cewa
ya sani har ma ya shaidasu koda a wajen gidan ya gansu. Amma daga basu ɗin ba babu
wanda zai iya shaidawa a cikinsu. Cak Hayatu shima ya dakata da ga yunƙurin maganar da
yake, dan sai a lokacin yama fahimci wacece ɗin. Shine yay ƙarfin halin faɗin, “Mama waye
Kandala? Mi kuma ya faru da Hajiya Babba?”. So take tai magana amma ta kasa, sai nuna
ƙofa kawai take ga hawaye na kwaranya mata. Ƙarasowa Hayatun yay da sauri inda take.
Ya kama hannunta ya miƙar daga gaban Maash da take durƙushe. “Kinga relax. Calm down
kiyi magana yanda za'a fahimta. Rufe idonki ki shaƙi iska ki fesar Mama”. Kai mama Balki ta
shiga jinjinawa tana haɗiyar kukan da sauri-sauri. Yanda dukHayatun yace tayi tayi, ya miƙa
mata ruwan gabansa ta sha maƙwarwa biyu sannan ta sauke nannauyan numfashi. Shi dai
Maash kallonsu kawai yake amma ya gagara cewa komai. Cikin ƴar nutsuwar data samu ta
sake faɗin, “Kan...kandala ce sabuwar mai aikin da Aunty Mama ta kawo. Ta..ta tafi sashen
Hajiya Babba gata can tana ihu da alama....” sai kuma ta kasa ƙarasawa. Sosai Hayatu ya
waro idanu a firgice. YayindaMaash yayi wani masifar runtse nashi da ƙarfi, sai kuma ya
ajiye tab ɗin hannun nasa ya miƙe. Baima tsaya ƙarasa jin zancen ba ya nufi ƙofar da kan
sadashi da sashen mahaifiyar tasa kai tsaye daga sashensa. Sai dai kuma a kulle take.
Jikinsa ya shiga shafawa neman key, amma da alama baya tare da shi, har ya kalla Hayatu
zaiyi magana sai kuma ya fasa. Komawa yay da baya ya fito, da sauri Hayatu da Mama
Balki suka take masa baya. Ta babban falon gidan da ya gama gumamewa da warin katifar
nan ya ratsa, da bibbiyu ya dinga haɗa stairs ɗin tsabar tashin hankalin dayake a ciki. Dan
duk duniya bai haɗa al'amarin mahaifiyar tasa da komai ba. Cikin rufewar ido da ɗimuwa
yake sa hannu ya ture duk wanda ya tare masa gaba. A haka harya shige ciki gaba ɗaya
dan su mutanen gidan suna a falon farko ne cirko-cirko sun gagara shiga ciki dan tsoro. Sai
hayaniya da suka cika wajen da shi. Yana shiga securitys ɗin da sukai kira na cikin gidan na
isowa. Suma takema Maash ɗin da Hayatu baya sukayi... Sosai nake kakarin mutuwa.
Idanuna kam sun gama firfitowa. A wannan gaɓar na sallama da rayuwa. Ta ALLAH kawai
nake jira ta kasance. Wata irin bugawa da tamakaina a bango ya sani fasa wahalalliyar ƙara
da ko sautin kirki babu yanzu saboda galabaita dana gama yi. Daga haka ban sake sanin mi
kuma duniya ke'a ciki ba... Shigowar Maash dai-dai da wancakalo Samraah da Hajiya Babba
tayi kai kace irin an yadda magen nan. Baya yay taga-taga zai faɗi, sai da Hayatu ya riƙesa.
Da sauri ya kai dubansa kan abinda ta wurgo ɗin, a kuma dai-dai nan itama ta sake wawuro
abin morpping irin na wutar nan da Samraah ta ajiye tare da sauran kayan shara. Ji kake
bummm!! Akan goshinsa. Kamar ƙyaftawar ido ta sake rarumo wani abun,jifan kan mai uwa
da wabi ta shiga musu kamar yanda take yi a duk sanda take a irinwannan yanayin. Dole su
Hayatu suka shiga fita a guje. Yayinda Maash ya kasa yin hakan shi. Dan shi damuwarsa ba
ciwon data jimasan bane. Kar ita ta jima kanta ciwon. Ƙoƙarin nufarta yayi da son kwashe
sauran kayan sharan. Amma ina jifa kawai take kai masa dasu tako ina... Cikin wani irin
karyewar murya ya shiga ƙoƙarin kai hannu gareta yana faɗin, “Please Ummie na kar kiji
ciwo, dan ALLAH ki ajiye zai ji miki ciwo. Hannunki Ummie hannunki.” Ina ita bama tasan
yanayi ba. Jifan kawai take kai masa har sai da taga kayan sun ƙare, sai kuma ta koma kai
masa duka da hannu. Cikin sa'a shima ta shaƙuro wuyarsa. Dai-dai nan masu kula da
lafiyarta da akai kira a waya suka iso. Da ƙyar aka ɓanɓare Maash a hannunta bayan sun
mata allura mai ƙarfin gaske. Zama yay ƙasa batare da jin ƙyanƙyamin komai ba ya riƙeta a
jikinsa ya zubama fiskarta idanunsada suka rikiɗe gaba ɗaya. Yanda Adams apple ɗin sa ke
kai da kawo zai tabbatar makada kukan zuci yake yi. Yafi mintuna goma zaune a haka shiru,
duk maganar da su Hajiya Mammah suke masa bai ko motsa ba. Sai da Paah ya shigo ya
kai duƙe kusa da shi, hannu ya fara kaiwa ya riƙo na Ummie dake kwance ka shirɓan
allamar barcin nata yay nisa matuƙa, idanu ya zubama hannun cike da tausayawa shima
nasa na cika da hawaye, dan har yanzu har gobe yana matuƙar ƙaunar matar tasa rufin
asirinsa kuma. Hawayensa ya share kafin ya sauke ajiyar zuciya tare da kiran sunan Maash
da bai ko motsa ba. “Muhammad”. A hankali ya ɗago idanunsa ya zubama Paah ɗin nasa
batare da ya iya cewa komai ba, sai kuma ya ɗauke ya maida kan (Ummi) Hajiya ƙarama da
ke tare da sauran masu kula da lafiyarta dan itama likita ce. Sake ɗaukewa yay ya maida
kan Samraah dake kwance gefe a sume babu wanda yabi takanta. Yanda ya tsurama wajen
ido na tsahon mintina kusan biyu ya saka kowa maida kanhalinsa ga kallon abinda yake
kallon. Shima kansa Paah sai a lokacin ya lura da Samraah ɗin....... _Masoya ina ƙara
gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Cikin tashin hankali ya miƙe yana ambaton,
“Subahanallahi. Ita kuma wannan mike faruwa haka?”. Idanun Muneef cike da hawaye ya
ce, “Paah ai itace ta fara shigowa yima Hajiya Babba shara shine sai....” ya gagara
ƙarasawa saboda hararar da Hajiya Mammah ta wurga masa. Duk da kowa ya fahimci
Hajiya Mammah ɗin ce ta kwaɓi yaron babu wanda ya iya tankawa. Shi dama Maash kansa
a duƙe yake kawai yana duban mahaifiyarsa kamar bai san mi sukeyi ba. Yanda bai kallesu
ba bai tanka musu ba ya miƙe ɗauke da Ummiensa. Fita yay daga ɗakin gaba ɗaya da ita.
Dole suka shiga darewa suna bashi hanya. Can falon da Samraah ta gyara yaje ya kwantar
da ita. Ananɗin ma sai dai ya tsira mata ido na kusan minti ɗaya kafin ya juya ya koma
ɗakin. Yanzu kam ya samu Azizat na ƙoƙarin sheƙa ma Samraah ruwa a jiki cike da
mugunta dawulaƙanci, wani irin kallo daya wurga mata ya sakata daburcewa taja da baya
tana faman sinne kai. Yanzun ma baice da kowa komai ba ya ƙara da inda Samraah ɗin ke
kwance. Sunkuyawa yay gaba ɗayanta ya ɗauka. Dukansu sai da kowa ta waro idanu
wajemusamman Malika da Azizat da Arwa, yayinda ran Hajiya Mammah ya gama ɓaci
amma batace komai ba. Kamar ɗazun darewa sukai suka bashi hanya, cike da takun nan
nasa na bajinta da ƙarfin jini ya fice ɗauke da Sam-G dake a sume batama san inda kanta
yake ba. Kallon kallo aka fara yi, kafin Paah da shi dama komai bai canja ba daga garesa ba
sai ma daɗin kulawar da Maash ɗin ya bada akan yarinyar yaji ya bi bayansa. Dan shi dai
abinda kawai ya sama ransa dole Maash ya taimaka ma yarinyar, amma yana mamakin ma
yaya akai tazo har nan ɗin tunda yasan babu mai shiga sashen Hajiya Mammah ɗin kai
tsaye haka sai masu kulawa da ita, tunda kuma waccan ta gudu kusan wata guda kenan
ba'a sake kawo wata ba. Ganin Paah ya fita duk suka zabura suma suka bi bayansa. A falon
ƙasa suka samu Maash na ƙoƙarin sauke Samraah saman kujerar falon tare da kaiwa zaune
shima ya kwantar da kanta a jikinsa. Dai-dai nan Hayatu ya iso gabansa da first eld box. A
gabansa ya dire, jikinsa har rawa yake wajen fara fiddo abinda za'a fara buƙata. Maash ɗin
ya miƙawa auduga, da farko zubama audigar idanu kawai yayi kamar bazai amsa ba. Sai
kuma miya gani oho masa yakai hannu ya amsa. Jinin goshinta da har lokacin ke fita ya fara
ƙoƙarin gogewa, ganin kamar kaɗar bata masa yanda yake so sai kawai ya jawo
handkerchief dake jikinsa fari tass ya shiga kwashe jinin da duk ya gama ɓata mata fuska.
Sai da ya goge shi tass sannan ya saka ƙaramin bandage dan ciwon ba wani ƙato bane can
sosai amma ba laifi da ɗan girmansa. Ganin ya kammala komai Hayatu ya miƙo masa goran
ruwa. Karɓa yay ya zuba kaɗan a cikin hannunsa ya shafa mata a fuskar zuwa
[Link] mai nauyi sosai ta kawo, sai kuma ta zabura cikin yanayin firgita ta
ƙanƙamesa jikinta na rawa. A hankali ya lumshe idanunsa batare daya ko motsa daga yanda
yake ba.. kusan mintuna biyu suna a haka kowa ya zuba musu ido kowai, yayindazukatan
wasu suka gama hasala, wasu ko na tausaya mata... Shigar ƙamshin turarensa a cikin
hancina ya sakani tsayawa cak, wani irin bugawa ƙirjina yayi, ga zuciyata na tafiya da
sauri-sauri a cikin ƙirjina, komai daya faru ya shiga dawo min daki-daki. Fara sassauta riƙon
da naima koma wanene nayi, sai kuma na sakesa gaba ɗaya na yunƙura zan tashi, sarawar
da kaina yayi ya sani kai hannu na dafesa tare da faɗin, “Wash ALLAH na” na koma na
kwanta a inda naken. A bazata naji saukar tattausan hannu mai zafi sosai a saman nawa
hannun,janye nawan akayi a hankali, hakan ya sani sake buɗe nauyayyun idanuna. Harga
ALLAHsai da zuciyata ta harba da ƙarfi Bily saboda saukarsu a cikin na wanda banyi
zatongani ba. Duk kuma yanda naso janyewa hakan ya gagara, kallonsa nake a tsakkiyar
idokamar yanda nima yake kallona. Ga hannunsa riƙe da nawa shi bai sakar min ba, bai
kuma ajiye ba.... “Are you okay?!”. Ya faɗa cikin yanayin motsa lips batare da fitar sautin
murya ba, gaba ɗaya naji wata irin kasala ta saukar min, sanyi ya shiga ratsani a cikin ƙashi
da ɓargonjikina. A maimakon bashi amsa sai kawai na lumshe nawa idanun a hankali nima,
wasu hawaye ne da suka jima maƙale a cikin idanun nawa suka sami damar silalowa batare
da nasan dalilin hakan ba... “Hayat muje hospital”. Furicin sa cikin sauƙaƙa harshe ya sani
buɗesu da sauri. Kaina na girgiza masa da sauri ina ɓata fuska da tura baki, sai kuma na
yunƙura zan tashi a jikin nasa ina faɗin, “Ni dai bance ina son zuwa asibiti ba ai”. Bai tanka
min ba, sai maidani da yay a yanda nake ya sake kwantarwa a jikin nasa. Jinai kamar na
fasa kuka, amma dole na haƙura dan nasan koma sake yunƙurin tashi bazan iya ba. Saboda
wani irin sarawa kaina keyi da juya min. Azizat ce ta fara jan sirrin tsaki ranta a ɓace tabar
wajen duk da bajin abinda suke faɗa sukai ba, sai Maleeka da hawaye suka gama wankema
fuska dan tsabartakaici. Dan lokaci ɗaya taji tsanar yarinyar ta gama baibaye rayuwarta.
Wata mace kwance a jikin Awwab ɗinta ba ita ba... Dawowar Hayatu ya katsema kowa
zancen zucinsa. Cike da girmamawa ya sanar masaga Doctor nan a hanyar zuwa. Kamar ko
yaushe bai amsa ba. Sai Hajiya Mammah ce cikin ɗan faɗa-faɗa ta furta, “Yanzu ga Hajiya
ƙarama a gida matsayin doctor sai ankira wani likita dubata kuma dan ɗigimi?”. Hayatu rasa
abinda zaice mata yay, sai kallon ogan nasa da ya ɗan yi. Da gaskebashi da alamar bama
Hajiya Mammah ɗin amsa, dan kansa ma na a ƙasa ne yana faman latsa waya. Sai da
Hajiya Ƙarama ta furta, “Ciwon nata ma kamar bamai tsanani bane,magani kawai zata sha
in sha ALLAH jikin zai mata sauƙi.” ta ƙare maganar da ƙarasowa ta duba magungunan first
eld box dake gefensa. Duk maganin daya kamata nasha ta ware, sannan ta nunama Mama
Balki duk yanda zan sha su. Tana kammalawa Hajiya Mammah tace su kamani su tafi dani
can sashen masu aiki. Batama rufe baki bana yunƙura na tashi daga jikinsa hannuna dafe
da kaina. Mama Balki da A'i ne suka kamani. Muna ƙoƙarin barin wajen na ɗan ɗago na
kallesa, idanu muka haɗa, sai kawaina tura masa baki. Dan luuu yay da idanunsa kamar zai
lumshe sai kuma ya ɗauke kansa gaba ɗaya... Kwanaki huɗu kenan da ɗaura auren
Abba da Halime. Har zuwa yanzu kuma bai sanarmaMom ba. Dan bama shiga sabgarta
yake ba har yanzu. Itace dai take son su shirya saboda ko abincin gidan baya ci. Ga
abubuwa teacher ya bata amma ta rasa yanda zatai da su. Yau ne ma da saurayin Baby ya
sake zuwa Abban ya ɗan sake a gidan har suka ga haƙoransa a waje. Kai tsaye kuma
batare da kwana-kwana ba ya bashi damar turo magabatansa har hakan yaso bama Mom
ɗin mamaki. Amma dai batace komai ba sai da ta kira Ummanta take sanar mata sai tace
mata aikin malamin ne ya fara cinsa. Tunda dama yace zai musu wani a bayan fage bayan
na abincin da aka basu a saka masa. Wannan ne ya sanyaya zuciyar Mom ta samu
nutsuwar cigaba da warisarta akan kuɗin da saurayin Baby ɗin ya danƙara musu yau ma.
Kwana ɗaya da zuwan saurayin Baby kwana biyar da ɗaura auren Abba ya fara gyaran
gidansa. A haukar Mom dama kowa dake gidan shine Abba ya ƙirƙiri gyaran ne domin auren
Baby ɗin. Shiko baicewa kowa komai ba. Garama kwana biyu da fara aikin ya zauna da
Musaddiq ya buƙaci ya bashi aron kuɗi. Babu musu kuwa Musaddiq ɗin ya bashi kuɗin, jin
daɗin hakan ne ya saka Abba kwancemasa abinda ke faruwa game da auren nasa. Duk da
zuciyar Musaddiq ta girgiza sai da ya saki murmushin da har ya so bama Abba mamaki.
“ALLAH ya sanya alkairi Abba. Amma baka ganin akwai damuwa a haɗa Mom da Auntyn a
gida ɗaya kuwa?”.Murmushi shima Abba yayi a karo na farko, sai kuma ya dafa kafaɗar
Musaddiq ɗin. “Gaskiya ka faɗa Musaddiq, sai dai hakan da zanyi zai fi bani kwanciyar
hankali ni kuma. Dan Maman nan taku zata iya aikata komai saboda bata ƙaunar kishiya.
Amma kaga idan suna a tare waje guda koyaya zamu dinga sani wani motsinta ai ko”.
“Hakane kuma Abba. ALLAH ya sanya alkairi to. Ya kuma kauda fitina”. “Amin ya rabbi
Musaddiq. ALLAH yay maka albarka. Ku ƙara haƙuri dani kunji”. Murmushi Musaddiq yay
kawai amma baice komai ba. An kammala gyaran gida tsaff a cikin kwanaki uku, duk wanda
ya kalla fa sai yayaba. Yayinda kan Mom ya sake girma ta fara hurama ƴan anguwa kai.
Daɗin wannan gyara ya sata sake sauke kai ƙasa ta sake bama Abba haƙuri. Shi kuma bai
ja ba yacemata komai ya wuce. Cikin farin ciki ta rungumesa ana sakar masa kisses. Shi dai
komai baice mata ba, sai ma zame jikinsa yay cikin dabara. Bata damu ba ta gyara zama
tana tsara masa yanda zasu gyara gidan. Dan ita a haukarta sashen da Abba ya gyara ɗin
nasu Bibaa ne zasu koma. Saboda ta daɗe dama tana masa nacin ayi hakan ba'ayi ɗin ba,
yanzu kuma a tunaninta yayi gyaran ne dan su shirya....... _Masoya ina ƙara gaya muku
kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na
musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC
NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Wani ɗan iskan Murmushi Abban ya sake
mata da cewa to kawai. Hakan ya sakatasake shiga cikin farin ciki da tabbatar da lallai
aikinsu ya ci Abban. Washe gari kuwa sai ga kaya ana kawowa danƙara-danƙara. Sosai
farin cikin Mom ya kasa ɓoyuwa awannan yini, dan har sai da ta kira Ummanta ta sanar
mata. Da yamma kuwa masu aikinna gab da kammalawa sai gata ta isa gidan. Har sashen
suka shiga ita da Mom ɗin, sunata faman santin kayan da yaba aikin malamin. Tun a ranar
Mom ta fara haɗa ƴan kayanta, dan a bata haukar itace zata koma can abarwa yaran inda
take. Da Abba ya dawo gida da yamma ya sami tarba ta mutunci daga Mom ɗin, hatta da
abincinsa ranar da kanta ma tayisa bata saka sabuwar mai aikin ta ba. Shi dai komai baice
mata ba, duk abinda tace shi yake yi, a can ƙasan ransa kuwa dariya take bashi... ....
Bayan wucewar su Samraah ya jima zaune a wajen batare daya tankama duk surutun su
Hajiya Mammah dake a falon ba. Sai da Paah ya kira sunansa sannan ya ɗago ya ɗan
kallesa sai kuma ya sake maida kan nasa ya duƙar ba tare data amsa masaba shima. Shiru
falon yayi dan kowa zuwa yanzu ya fahimci ransa a ɓace yake har shiPaah ɗin. Ilai kuwa
basu gama zancen zucin nasu ba ya sake ɗagowa yana kallonsu ɗaya bayan ɗaya tamkar
mai lissafa yawansu. Da sauri yaran suka shiga rige-rigen barin wajen, hakama Hayatu
saurin fita yayi hankalinsa a tashe, dan dama duk a ɗari-ɗari yake da yanayin ogan nasa.
Suna gama fita Maash daya tsare iyayen nasa dakallo cikin daƙilallen yanayin nan nasa
dake sake fiddo tsantsar ɓacin ransa ya furta, “Paah sayin mi na gani a hannu da ƙafar
Ummie? Ina masu kula da ita da har yarinyar nan ta shiga inda take?”. Kai Paah ya shiga
girgizawa, kafin cikin nuna damuwa shima ya furta, “Muhammad tare da kai muka bar gidan
nan a shekaran jiya. Na dawo jiya da dare ka dawo yau da safe. Ban san komai ba kamar
yanda kaima baka sani ba”. “Har yanzu baka shiga duba Ummie kenan?”. Ya faɗa a zafafe.
Dabircewa Paah ɗin yayi, zai fara kare kansa Maash ya katsesa ta hanyar maida kallonsa
ga Hajiya Mammah. Sosai ta fara mazurai. Sai dai shi ko'a kwalar rigarsa dan itama tasan
baya tsoron duk wani hargaginta. Kame-kame ta fara tunma kafin yaceda ita komai. “Ko yau
da safen nan na shiga duba ta ni dai, kuma banga wani ciwo a jikinta ba Awwab. Sai dai
idan munafukar yarinyar nan ce ta aikata mata wani abun. Shiyyasa sam yarinyar bata min
ba tun randa Mashi'a ta kawota. Ni inama zargin wanine ya aikota dan ta cutar damu,
yarinyar fa sam bata shakkar gasawa mutane magana, kai ma shaida ne ai tunda a gabanka
ance ta mari Azizat....” Idanunsa ya runtse da ƙarfi yana mai masifar cije lips ɗinsa. A take
jijiyoyin kansa duk suka firfito ruɗu-ruɗu. Idanunsa suka kaɗa gwaiduwar tsakkiya ta koma
siririya. A matuƙar zafafe da akan daɗe ba'a gansa a yanayin ba ya miƙe. Gashin jikinsa har
mimmiƙewa suke saboda masifar dake cin zuciyar ƴan maza. Cikindaka tsawa ya ce,
“Mammah!! Idan itace ta jimata ciwo shi kuma dattin dake a sashenitace ta zuba shi kenan?!
Dama wannan dalilin ne yasa a duk lokacin da nake gari ake maido Ummie falon sashenta
na farko!!!”. “Muhammad!!”. Paah ya kira sunansa a tsawace shima. “Kana cikin hankalinka
kuwa? Addata kake ma tsawa haka kamar kana magana da wata sa'arka?!!”. “Ni kuma ina
magana ne akan mahaifiyata idan ita ɗin Addarka ce Paah! Idan kuma kana son tuna min
kana nan baka canja ba to nima fa akan Ummie ban canja ba. Ba kuma zan taɓa canjawar
ba. Kaf ɗinsu har kai ɗin ban ma kowa tilas a zaman gidan nan ba, tunda dama ban gayyaci
kowa yazo ya zauna da mu ba a cikinku kune kuka kawo kanku. Ku gaya min na taɓa
tsallake dai-dai da rana guda wajen biyan masukula da Ummie ne? Ko na taɓa tauye wani
likita a cikin masu duba lafiyarta. Kai da Baba kuka tirsasani wannan kai da kawon
kasuwancin badan ina so ba. Kuka kuma min alƙawarin kulawa da mahaifiyata bakin rai
bakin fama har takai da an tattaro wannangayyar an zube a gidan nan. Idan kun manta bari
na tuna muku wannan gidan mallakin wadda kuke wulaƙantawar ne. Amma ku kuna zaune
cikin salama da tsafta ita tana cikin ƙazanta. Saboda son zuciya kuma kuna lulluɓe duk wata
hanya dazan fahimci haka. Shin dama kun tirsasani barin kulawa da itane dan ku tozarta
min it...” ya kasa ƙarasawa saboda hawayen dake neman kufce masa. Ga wani irin masifar
sarawa da kansa yayi cikin ƙanƙanin lokaci falon ya shiga juya masa. Hannu ya kai da ƙyar
yana ƙoƙarin dafe kan amma hakan ya gagara, sai ma layi daya fara. Gaba ɗayansu sukai
kansa hankali a tashe. Dai-dai ƙarasowar Paah inda yake ya tafi gaba ɗayansa zai zube
ƙasa babu alamar numfashi tattare da shi. Da ƙyar Paah da Hajiya Mammah daMummy
suka iya tallabesa. Dan Maash tsayayyen mutum ne ƙaƙƙarfa a tsayensa. Ihun Azizat dake
laɓe daga upstairs tana sauraren komai ya jawo hankalin su Hayatu dake main perlor. Da
gudu ya shigo hankalinsa a tashe. Dama abinda yake gudu kenan tun farko. Tunda ya
fahimci ran ogansa a ɓace yake yasan akwai matsala. Ba shi ba ko shi kansa ransa ya ɓaci
da ganin yanda sashen Ummie ɗin yake. Yana ji a ransa kuma an jima ana wannan ha'incin
sai yau ne ALLAH yayi asiri zai tonu. Dan a watan nan zai iya cewa ko sau ɗaya basu shiga
ainahin sashen Ummie ba. A falon farko suke isketa a duk sanda suka dawo suka shiga
dubata, kuma Hajiya Mammah ce kan tsatstsare ta babbake komai ta hanasu shiga can
cikin. Ashe akwai abinda ake ɓoyewa. ... Da taimakon Mama Balki na gasa jikina da ruwa
mai zafi, dan duka dai kowa yasanna sha shi. Ina fitowa daga bayin zazzaɓi mai zafi ya
rufeni, sai rawar sanyi. Al'amarin kamar wasa sai ga ƙaramar magana ta zama babba. Dan
ciwo sosai har washe gari ina kwance, ban san abinda ke faruwa ba a gidan sai da safe
bayan su Bahijja sunje sunyi aikinsu sun dawo kowa ya dawo sai naga ya dawo jiki a
sanyaye. Hankali tashe na shiga tambayar Bahijja mike faruwa? Kuka ta fashe min da shi,
kafin ta sanar min ai gidan ne babu lafiya ciwon Uncle Boss ya tashi. Da mamaki nake
kallonta, kafin na ce, “Ciwonsa? Dama yana da wani ciwo ne?”. Kai ta shiga jinjina min tare
da sake fashewa da kuka. Cikin sarƙewar harshe da jan ajiyar zuciya irin ta mai kuka ta ce,
“Eh, sai dai nima tunda nazo gidan nansau ɗaya ya taɓa tashi masa. Amma yau naga
hankalin kowa a tashe yake sosai alamar abin babbane. Dan naga har Baba prof ma yazo
shi da akan daɗe ba'a gansa a gidan nan ba sai idan yazo duba Hajiya Babba ne ko wani
babban dalili.” Idanu kawai na zuba mata cike da nazari, kafin na ce, “Wane irin ciwo ne ke
damunsa?”. “Nima ban sani ba aunty Kandala. Yakan dai yanke jiki ya faɗi ne, daga nan
yakanta ciwon kai mai tsanani har sai wani bawan ALLAH babban masani yazo ya bashi
magani daga ƙasar Togo. Dan ance ya taɓa bama Hajiya Babba ma magani harta samu
sauƙi sai kuma abin ya sake dawowa sab......” ta kasa ƙarasawa sakamakon shigowar
Mama Balki. Sai ma miƙewa da tai cikin wayancewa ta fice wai tana zuwa. Da kallo kawai na
bita kamar yanda itama Mama Balkin ta bita da kallo. Sai da ta fice na sauke ajiyar zuciya
mai nauyi ina maida kallona ga Mama. Itama ni take kallo [Link] tai min da
tambayata yaya jikina. A hankali na amsa mata, sai kuma na tashizaune sosai dai-dai itama
tana ƙarasowa inda nake ta ajiye kwanon hannunta. Hannun nata na kamo dan haka ta juyo
tana kallona. Hawayen da nake ta riƙewa ne suka ziraro min. “Ya salam Kandala miya faru
kuma? Jikin ne?” Kaina na shiga girgiza mata ina ƙoƙarin share hawayena. Itama sai kawai
ta riƙoni jikinta tana lallashi. Tsawon lokaci muna a haka har sai da na daina kukan sannan
ta ɗagoni, cike da kulawa ta ajiye abinci a gabana. Kaina na girgiza mata. Cikin damuwa na
ce, “Mama na ƙoshi, sai dai ina son kimin wata alfarma”. “Alfatma kuma Kandala? Ta mi?”.
“Ta bani tarihin wannan gida. Dan ALLAH mama ina son sani. Idan har kema kin sani badan
ni ba dan rahamar da UBANGIJI yay mana.” Jimmm tai alamar tunani, kusan mintuna biyu
sannan ta nisa a hankali. “Kanda kin roƙeni tare da haɗani da wanda bazan iya bijirewa ba.
Sai dai abinda kike buƙatar sani jinsa a bakina zai iya zama haɗari idan har wani ya jimu.
Amma ina maibaki haƙuri da in sha ALLAHU watarana zan gaya miki duk abinda na sani.
Dan ina aiki a ƙarƙashin wannan ahali tun ina da ƙarancin shekaru koma nace miki iyayena
masun hidimta musu suma. Wannan baiwar ALLAHr da kika gani a halin jarabawar rayuwa
yau itace ta suturtani da ilimin addini dana zamani dan kusan tare muka tashi da ita amma ta
girme min. Ta kuma yimini aure da mutumin kirkin da ƙaddara ta rabamu badan mun shirya
ba. Bayan rasuwarsa ne na sake auren Malam Umaru dake koyar daku karatun addini a
yanzu. Abinda kawai nake so dake ki kula, gidan nan ya wuce duk yanda kike zatonsa. Ki bi
komai a hankali kinji. Muma badan bazamu iya bane muka zuba ido sai dan anfi ƙarfinmu ne
kawai.” Ajiyar zuciya na sauke ina jinjina mata kaina. “Shike nan na gode Mama. Amma dan
ALLAH ki amsa min tambaya ɗaya”. “Ina jinki”. “Dama haka ake ɗaureta?”.Sai da ta ɗan
waiga ta kalla ƙofa kafin ta juyi tana ƙara sauke murya ƙasa cikin raɗa......... _Masoya ina
ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU
KE!!!_*_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI...
ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR
NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......“Sai idan Alhaji Ƙarami baya nan
suke mata hakan. Da sunga zai dawo suke kwanceta su dawo da ita falon nan na farko
shiyyasa bai sani ba. Yau ɗin ma ALLAH ne yayi da rabon zai gani kuma akai sa'a sarƙar
taci mata jiki dan kwana biyu kenanda ɗauretan randa yay tafiya. Da alama kuma basu san
yau zai dawo gidan ba ne shammatarsu yayi. Ban kuma san yaya akai yaransu basu sanar
musu da shigowarsa ba dan mafi yawan masu aikin gidan nan su sukema aiki”. Kasa
daurewa nayi a zafafe na ce, “Mama dan ALLAH su waye wai?, Nasan dai harda Hajiya
Mammah ɗin nan ko?”. Kai ta girgiza min tana miƙewa. “Duk yanda kike tunanin al'amarin ya
wuce hakakandala. Ke dai kawai kar ki saka kanki a masifa”. Daga haka ta nufi hanyar fita
abinta. Badan naso ba na yarda na haƙura. Sai dai maganganunta sun sake ruɗar dani
matuƙa. Har takai damuwar dana sakama raina ta sake assasa zazzaɓina. Dan yinin ranar
gaba ɗaya a kwance na yisa rijif cikin ciwo har washe gari ma. Sai a cikar kwanaki uku da
faruwar al'amarin zuwa yamma ya ɗan sakeni naji dama-dama. Amma a haka Hajiya
Mammah ta aiko a kirani a wannan ranar. Cikin dauriya da ƙarfin hali naisa sashen nasu. A
falon ƙasa na samu su Azizat zaune kowa na harkar gabansa. Ko kallon inda suke banyi ba
nai nufin wucewata. Amma sai kawai gani nayi ansha gabana. Ban yi niyar ko kallon ma
wanene ba, na raɓa zan wuce aka sake shan gabana.A hakan ma ɗauke kaina nayi na
koma damana nan ma aka sha gabana. Runtse idanuna nayi da ƙarfi tare da cije lips ɗina
ina ƙoƙarin controlling kaina. Kafin na ɗago gaba ɗayana babu alamar wasa a tattare dani.
“Oh da kika ɗago a fusace kamar wata zakanya zaki dakeni ne?”. Maleeka ta faɗa a
wulaƙance cikin huci. Maimakon amsa murmushi na sakar mata mai sanyi. Sai kuma na
lumshe idanun na buɗe cikin yanayin isa da ƙasaita. A hankali na motsa lipsɗina na furta,
“Karki fara abinda bazaki iya ba. Dan wannan kogin ko manyan jirage da takatsantsan suke
gittashi balle ke da baki wuce matsayin jirgi mai saukar angulu ba”. Daga haka na raɓata na
wuce abina. Da alama hausar tawa take ƙullawa dakwancewar fassarawa. A falon sama na
sami Hajiya Mammah ɗin da Alaja. Cikin girmamawa na gaishesu, Hajiya ƙarama ta tambayi
yaya jikina. Na amsa mata cikinnuna jin daɗi da kulawarta. Baki Hajiya Mammah ta taɓe,
kafin ta kalleni a wulaƙance ta jefo min tambaya. “K kin iya girki?”. Ɗan jimm nayi kamar mai
tunani, sannan na amsa mata da, “Eh na iya Mammah.” Sai da ta ɗan ƙara taɓe bakin ta
cigaba da faɗin, “Kije ki mun abu mara nauyi yanzun nan. Ba kuma nason ɓata lokaci”.
Kaina na jinjina mata ina miƙewa. Dai-dai zan bar wajen muka haɗa ido. Sosai zuciyata ta
harba da ganin wani irin shegen kallo da take bina da shi na ƙwaf-ƙwaf. Sai dai ban kawo
komai ba nai tafiyata ina mai karanto addu'ar neman tsarin ALLAH daga sharrinta gareni.
Inda nabar ƴammatan gidan anan na sake samunsu. Sai dai a yanzu hankalinsu baya kaina,
amma da alama cecekuce da zagin da suke duk a kaina ne, dan haka har na wuce basu
sani ba. Karo na farko na fara shiga kitchen ɗin gidan. Da mamaki su Aunty Kubrah duk
suka watso min idanu, cikin dakiya na gaishesu tare da sanar musu abinda ya kawoni
kitchen ɗin. Sai gani nai Aunty Falilah da Aunty Kubrah ɗin sun kalla juna suna yamutse
fuska. Kafin Falilah taja tsaki ta cigaba da aikinta. Hakan da sukai min yay min ciwo, dan
haka nima na watsar da su na ƙarasa shiga kitchen ɗin ina kallon tsarinsa da haɗuwarsa
tamkar ba'a Nigeria ba. Dai-dai nan sai ga Mama Balki tamkar an jehota... “Kandala miya
kawoki nan keda baki da lafiya?”. A shagwaɓe nace mata “Mama an sani aiki ne?”. Cikin
nuna mamaki tace, “Aiki kuma? Waye ya sakaki ke da baki da isashen lafiya?Kuma banan
bane sashen aikin ki”. “Nice ko ban isa ba?”. Aka amsa mata daga bayanmu. A tare duk
muka juya, jikin Mama Balki na rawa ta ce, “A'a Hajiya ALLAH ya huci zuciyarki ai ban san
kece ba.” Tsaki taja tana ɗauke kanta ta dawo da shi gareni. Cikin isa da bada umarni ta
lissafo min duk abinda take buƙata. Kafin ta kalla Aunty Kubrah tace ta sameta da black tea
bedroom ɗinta tai ficewarta. Ina kallon Aunty Kubrahn ta bita da uwar harara, ni dai sai na
fara ƙoƙarin neman tukunya hannuna dafe da kaina dan bana jindaɗin jikina da har yanzu.
ALLAH sarki da taimakon Mama Balki nayi girkin, yanda take ta nuna damuwarta akan
sakani aikin da Hajiya Mammah ɗin tayi sai ya dinga bani mamaki. Amma sai ban ce da ita
komai ba ni dai dan bama fahimtar inda ta dosa ɗin nayi ba, na dai dinga ƙarfafa kaina dan
na rage mata damuwa. Mun kammala da ƙyar ina faman dafe kai sai ga Hajiya Mammah ɗin
ta dawo. Tsaf take cikin sabuwar kwalliya da alama wanka ta sake. Abubuwan dana zuba
abincin ta shiga buɗewa a yamutse. Sai da ta gama tsaff sannan ta kalleni. “Kije kiyi wanka
ki sameni da kayan abincin bedroom ɗina”. Karan farko na ɗan kalleta. Kamar zanyi magana
sai kuma na fasa ganin harta juyaabinta ta fice. Side ɗin da Mama Balki take na duba. Ganin
yanda fuskarta duk ta nuna damuwa ya sani sakar mata murmushin ƙarfin hali. Itama
murmushin ta ɗan sakar min. Fuska na ɗan ɓata cikin marairaicewa na ce, “Amma Mama
matar nan ta cika mulkin mallaka da iyayin tsiya. Yanzu kai abincin ne sai nayi wanka?
ALLAH kaina keciwo ina son naje na kwanta”. Cikin yanayin damuwa ta amsa min da, “To
yaya zamuyi Kandala. A ƙarƙashinsumuke ai. Sannu kinji ALLAH ya sawwaƙe. Kije kiyi
wankan sai ki sameni na tayaki ɗauka kinji. Ni dai bana fatan a dinga yawan kuka da ke a
gidan nan balle har a fara kaima Alhaji ƙarami ƙararki.” Zuwa yanzu na fahimci wa take
cema Alhaji ƙarami a gidan, dan haka bance komaiba na fita hannuna dafe da kaina. Kai
tsaye sashenmu na wuce, na samesu duk sun koma dan yanzun lokacin hutunsu ne.
Bedroom na wuce na shiga wanka. Bayan na fito na gyara jikina da ƙyau kamar yanda na
saba sannan na fito. A'i ce ke tambayata inazanje. Kai tsaye na bata amsa aikin da zanyi na
dawo. Babu wanda yace komai face a dawo lafiya da Bahijja tai min. Nayi mamakin samun
Hajiya Mammah a kitchen ɗin yanzu ma, sai dai ban nuna ba face gaisheta da nayi na fara
ƙoƙarin haɗa kayan abincin. Ita kaɗaice a ciki babu Mama Balki. Ina gab da kammalawa
akai kiran wayarta, sam ban maida hankali a kanta ba balle nasan da wanda take wayar, sai
da ta ajiye kan wayar ta kirani da “K!” sannan na juyo. Cikin yanayin kafeni da idanu tamkar
zata cinyeni da su ta ce, “Ki haɗa abincin nan a wani tray ki kaima Awwab sashensa ki dawo
yanzu ina jiranki.” ɗan jimm nayi kamar mai tunani, sai da ta daka min tsawa sannan na
amsa mata da [Link] ta bada umarni haka nayi, na haɗa komai a wani tray ɗin daban
sannan nace mata, “Mammah ban san sashensa ba ai”. Shiru babu amsa, na ɗago na
kalleta sai nagata zuba min idanu ne kawai kamar ɗazun. Jinai raina ya fara ɓaci da kallon
ƙurillarnan nata. Amma sai na dake na sake maimaita mata tambayar tawa. Ajiyar zuciya ta
sauke mai ƙarfi tana mai ɗauke kanta daga gareni, sai kuma ta fice tana faɗin na biyo ta....
Cike da kulawa da tattali bayan Abba ya kammala cin abinci Mom ta kwanto jikinsa. Sai da
ta saka hannunta cikin nasa murya a narke ta fara magana da kissa. “Nagode sosai Abban
Abbas. Dan ALLAH ina sake roƙonka ka yafemin kuskuren da nayi, wlhy sharrin shaiɗanne
amma bazan sake ba. Ni nasan kai mutumin kirki ne, dan gashika tabbatar min da hakan ta
hanyar gyaran gidan nan da kayi. Kaga zamuyi bikin nan cikin mutunci batare da muma
anga raggarmu an rainamu ba”. Shiru Abba baice mata komai ba. Sai wani murmushin da
ya saki mai faɗi da akwanakin nan baya barin fuskarsa. Ganin haka itama sai ta sake lafe
masa a jiki dakai hannunta saman fuskarsa tana shafawa. Komai baice mata ba, bai kuma
hanata ba dan shima yana buƙatar hakan duk da gobe in sha ALLAHU amaryarsa zata iso
gidansa. Amma yasan cakwakiyar da gobe zatazo da shi ba lallai ne ya kai ga hutawar ba.
Dan haka ya biyema Mom ɗin. Sosai kuwa ya sami nutsuwa dan an bi da shi ta hanyoyin da
shi a karan kansa sai da ya manta kan nasa......... _Hummmmm Abba adai bi a sannu ehe
_ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku.
Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu
irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......Washe gari Mom ta tashi
da shirin komawa sashen da akaima gyara. Sai dai tsabar wuce wuri batayi hakan kai tsaye
ba ta shiga gayyato ƙawayenta da maƙwafta ta waya wai zata shirya walimar komawar tare
da bikin baikon Baby. Aiko zuwa sha biyu sai ga gida cike da ƙawayenta da maƙwafta da
take ɗan gaisawa da su. Gida fa yaci decorretion harda su dj. Ana gab da fara shagali
Gwaggo Gudidi da yaranta da wasu a dangi suka fara isowa da kulolin abinci. Duk da
al'amarin ya bama Mom matuƙar mamaki sai tayi ƙoƙarin ajiye komai gefe tai tunanin ko
Abba ne ya sasu suzo dan su tayata murnar baikon Baby ɗin. A take kuwa ta hau musu
gwalangwaso har da habaici ƙawayenta ke jefa musu. Isowar su Gwaggo Gudidi baifi da
mintuna talatinba sai ga mata har mota guda daga Gwarzo. Sai ga Musaddiq da ruwa da
drinks masu yawa. Anan ne fa al'amarin ya fara girmar kan Mom, ta tare Musaddiq da
tambaya. Rasa amsar da zai bata ya sashi faɗin, “Mom kuyi magana da Gwaggo kamar
zaifi”. Daga haka ya juya yay ficewarsa ya barta da kallon kallo tsakaninta da ƙawayenta.
Zabura tayi hankalinta a tashe zata fice a ɗakin dan dama kwalliya ake mata ƙawayennata
suka dakatar da ita. Sune suka tausheta kan ta dakata dai Abban ya shigo taji mike faruwa a
bakinsa kamar zaifi. Badan taso hakan ba ta dakata sai dai ta shiga dokama Abba kira ta
waya dan rabonsa da gidan tun da safe. Shiru bai ɗauka ba har kusan kira biyar, sai da wata
ƙawar tata dai ta fargar da ita lokacin salla ne maybe yana massalaci sannan ta dakata.
Bayan kamar mintuna biyar dan ita ko sallar ma bata nema yi ba, dama can ba damunta tai
ɗin ba balle yanzu da aka zuba kwalliya. Bugu ɗaya kuwa Abba ya ɗauka, sai dai tana fara
magana ya dakatar da ita da cewar gashi nan tafe gidan. Wayar ta cillar tana kaiwa zaune
wutar bala'i na cinzuciyarta. Ko mintina ashirin kuwa ba'a cika ba su Abba suka iso. Tsaiwar
motoci dajin buɗe-buɗe ya saka zuciyar Mom harbawa da masifar ƙarfi. Hakama ƙawayenta
gaba ɗaya sukai tsitt da surutun da sukeyi dan tabbatar da inda ghuɗa ke fitowa.... Muna
fitowa mukaci karo da mama Balki. Ita ta bama umarnin rakani sashen ita kuma tayi gaba.
Gani nayi Mama Balki ta sauke ajiyar zuciya. Kamar ba itace dukna ga cikin damuwa ba
yanzu. Har ƙofar da zata sadani da sashen nasa dake ta cikin main perlor ta nuna min. Nai
mata godiya na shige kaina tsaye dan naji farin cikin sakani wannan aiki da akayi. Hanyace
mai ɗan tsayi daga main perlor ɗin kafin akaiainahin sashensa. Tun daga cikin dogon
corridor ɗin zaka iya shaida mayataccen ƙamshin turarensa da baya ɓoyuwa a duk inda
yake. Baki na taɓe tare da yamutse fuskar takaici. Dan ni kaɗai nasan kalar rashin mutuncin
da yau zan zazzage masa tunda na samu damar ganinsa matsoraci kawai, ba ruwana da
rashin lafiyarsa ba raga masa zan ba. A rufe ƙofar da zata sadaka da sashen nasa take.
Dan haka na danna bell da ɗan ƙarfi ina hararar ƙofar. Shiru babu alamar za'a buɗe min har
cikar minti ɗaya. Sake dannawa nayi nan ma shiru, na bada wasu sakanni babu dai alamar
za'a buɗe ɗin. Cikin fusata na danna bell ɗin da ƙarfin tsiya batare da na ɗaga yatsana a kai
ba harda su cije baki. Sai gashi kuwa an buɗe ƙofar kamar a fusace. Baki na taɓe da ɗaga
ido dan ganin wanene ya buɗe ɗin, sai a cikin mayun cat eyes ɗinsa kuwa. Yanda yay wani
masifar yin kicin-kicin da fuska gashi ya tsatstsareni da idanu ya sani sake tamke tawa nima
ina laɓe baki. Ɗauke nasa yayi tare da juyawaya bar wajen. Da kallo kawai na bisa cikin
yanayin harara. Sosai ya zube a tsaye cikin ƙanƙanin lokaci, sai dai a zahirance bazaka taɓa
ma yarda baida lafiya ba danyana nan a dakensa. Kamar bazanbi bayansa ba sai kuma dai
nabi shawarar da zuciyatata bani, dan haka na sunkuya na ɗauki basket ɗin nabi bayan
nasa ina kwaikwayon yanda yake tafiya. Ina saka ƙafata a katafaren falon da ya haɗu ya
gama haɗuwa shegen karen nan nasa dana taɓa gani a Kano ya taso a zabure. Ai bamma
san na fasa ƙara da ƙoƙarin sakin tray ɗin ba. Sai dai jin ban faɗi ba ni da tray ɗin ya sani
buɗe idanun nawa a hankali ina mai sauke ajiyar zuciya. Kallon cikin ido mukaima juna. Ban
san lokacin da numfashina ya fisga ba alamar neman barin ƙirjina da gangar jikina, da ƙyar
na fisgoshi na maidoshi cikin ƙirjina ina sake waro idanun nawa waje gaba ɗaya. Shima
sake tsatstsareni yay da nasa tamkar zai cinyeni da su duk yanda naso haɗiye razanata ta
ganin karen nasa tsaye a kusa damu na kasa [Link] jikina da duk wata gaɓa da jini
ke gudana ta cikinta sun bar aiki. “K! Baki gajiya da pretending ɗin faɗuwa dan a tare ki”. Ya
faɗa a daƙile cike da rainin wayo. Har cikin tsakkiyar kaina naji haushin furucin nasa. Da
sauri na sakesa gaba ɗaya tare da ƙoƙarin turashi nima nai baya. Sai da me ko gezau, yana
nan a tsayensaƙyam saman ƙafafunsa tamkar dasashiyar bishiyar data kafu a muhallin daya
dace da ita. Kallo ɗaya yay min da shegun idanun nan nasa kalar na maguna ya janye
tamkar bai fahimci abinda na jima haushin ba. Ga fuskar tsamm babu alamun rahama ko
sassauci balle ma kai tunanin yayi maganar ne dan raha. Duk yanda naso janye nawa
idanun daga kansa na gagara hakan saboda tsabagen shiga mamakin mutumin nan da
rashin mutuncinsa ga shegen sonma mutane sheri. Kamar ko yasan mi nake tunani akan
nasa ya raɓani ya wuce yana mai kiran sunan shegen karen nasa acan ƙasan maƙoshi. Da
gudu kuwa ya bisa yana wani kaɗa bindi. Da harara ba rakasu su duka tare da ajiye basket
ɗin hannun nawa ina bin falon da kallo. Dan babu ƙarya ya haɗu iya haɗuwa. Karaf kuwa sai
idanuna suka sauka akan wayoyinsa dake a saman Centre table ɗin har uku, sai laptop a
gefensu. A take wani tunani yazo min. Cike da rawar jiki da zumuɗi na ɗauka ina addu'ar
ALLAH yasa babu password. Sosai na sauke ajiyar zuciya mai ƙarfi, tare da shiga loda
number ɗin Mansoor. Cikin sa'a kuwa ta shiga. Sai dai harta yanke ba'a ɗaga ba. Kamar zan
sake kira sai kuma na fasa na saka ta Yaya Musaddiq. “Mr M” ya fito ɓaro-ɓaro. Da mamaki
nake kallon sunan da sake duba numbers ɗin. Number ɗin Yaya Musaddiq ɗin ce dai. To
miya kawota cikin wayar wannan mutumin? Bani da mai bani amsa, dan haka nai dialing
kawai dan tabbatar wa. Bugu biyu kuwa aka ɗaga, na ɗan yi shiru. Sai ko ga muryar Yaya
Musaddiq tar-tar yana sallama. Sai dai muryar tasa a ɗashe alamar barci ya tashi ko yake
son yi. Maimakonamsa sai hawaye suka cika min ido. Muryata na rawa na furta, “Yaya!”. Ina
jin alamar yanda ya zabura. Sai kuma cikin rawar harshe ya furta, “Samraahke ce?”. Kuka
na sakar masa kawai maimakon amsawa. Sai naji duk ya sake rikicewa. Kukan na sake
fashe masa da shi da faɗin, “Yaya anya kana sona har yanzu kuwa?. Tsahon wata guda
mutumin nan ya sace ni ya sace min Mansoor ɗina amma babu ku babu labarin ku. Yaya ina
Mansoor ɗina kada ya halakar min da shi.....” Cikin wata irin sautin sauke ajiyar zuciya Yaya
Musaddiq ya tari numfashina. “Samraah relax. Ki kwantar da hankalinki, babu wanda ya
ɗauki Mansoor yana gidansu. Shi kuma wannan ɗin shine mijinki yanzu ba Mansoor ba.
Yayanki kumana sonki har gobe da jibi da gatan gata ma”. “Yaya!!!”. Na faɗa a matuƙar
razane jikina na rawa, dan duk da shi ɗin ya sanar min shi mijina ne jin tabbaci a bakin Yaya
Musaddiq ɗin sai ya sake sakani a matsanancin ruɗani. Sake tareni yay da faɗin, “Nace ki
kwantar da hankalinki dan ALLAH [Link] yaya jikin naki kuma?”. “Yaya taya kake
son na kwantar da hankalina? Ta yaya kake son kaji naji sauƙi?Bayan an ɗaura min aure da
Mansoor na ganni kuma tare da wani ace na kwantar da hankakina”. “Samraah dama ba'a
ɗaura miki aure da Mansoor ba. Da shi ɗin dai wannan mai suna Muhammad aka ɗaura miki
aure. A yanzu kuma shine mijinki. Ki manta da Mansoor da duk abinda ya shafesa dan
ALLAH ki fuskanci sabuwar rayuwarki da in sha ALLAHU muna fatan bazamuyi nadamar
kaiki cikinta ba. Haba Samraah kefa mai [Link] kin manta da wannan rayuwar izayar ta
gidan Abba da kika sha ne?”. Baki na buɗe zanyi magana hawaye na rige-rigen sakko min
kawai naji an zare wayar. Gaba ɗayana na juyo, dai-dai yana yanke kiran da jefa wayar cikin
aljihun wandonsa. Afusace nake kallonsa, shima ɗin kallona yake tsakiyar ido. Tsahon minti
ɗaya muna a haka batare da ɗayanmu yayi yunƙurin janye nasa ba wayar daya ƙwace a
hannun nawa kira ya shigo cikinta. Nasa idanun ya janye tare da zaro wayar daga aljihun
daya sakata, ya ɗan tsira mata idanu na sakani kafin naga ya kaita kunnensatare da barin
wajen ya nema kujera ya zauna. Da farko ban fahimci dawa yake wayar ba, sai da ya ɗago
ya kalleni cikin yanayin ɗage gira da amsar da naji ya bada sannan. Da sauri na nufesa,
babu zato yaji na zare wayar nima kamar yanda yay min. Kafin yay wani yunƙuri na nufi
ƙofar dana shigo da gudu. Sai da naje jikinta sannanna juyo na masa gwalo nai
ficewata......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ______________Toh Nazo
maku Da kayan arzikiKudai kunsan mata sai da gyara Macen da Bata da gyara ta zama yar
kallo a gidan taA katafaren kamfanin mu na BEENAD HERBAL MEDICINE Mun shahara
wajen kawo maku ingattatun magunguna mata da na gyaran jiki,kayan mu guarantee
neMuna da Shedaniyar gumbaGumba mai sayingGarin mai kabbaraMai dalalan
miyauWayyo dadiMai bunsuruDan jaridaSoyayya doleBakin kyalleTadire ta girkeGumba mai
likkafaniMaza tayeZumar kwakwaZumar ridiZumar dabinoZuma mai ma'ul ijabaFarin
jiniMallakoki Gumba kalla kalla da dai sauran suA BEENAD HERBAL muna da turarukan
wuta da humrah kalla daban daban sai Wanda kika zabbaGa kuma maganin slimming
Gyaran nono Maganin hips Maganin Kara kibaDa dai sauran suKayan mu tested and trusted
ne Muna maraba da masu siyan Daya ko sariMuna Nan cikin garin kaduna Kuma muna tura
Kaya duk inda kike da yardan Allah Ni ce taku har kullum AMINA GACHI07034404975CEO
BEENAD HERBAL MEDICINE &INCENCEKADUNAPhone no 07034404975
___________.......Ba Mom kawai ba hatta ƙawayen nata sumar tsaye duk sukayi. Sai da
suka sake jinfa tabbas a cikin gidanne sannan suka fara rige-rigen fitowa. Tamkar Mom zata
tashi sama tai dirar mikiya a gaban wanda ke riƙe da amarya Halime. Cikin huci da fara
birkicewa ta furta, “Kai lafiya? Daga ina haka? Su wanene ku?”. Murmushi Hajiya Asabe
uwargidan mai anguwa ta saki. Cikin dattako da cikar kamala ta bata amsa da, “Baƙi ne na
alkairi da ga jihar Katsinan dikko ɗakin kara, kunya garemu tsoro babu”. Duk da har cikin rai
Mom taji shakkar matar, dan duk da mazauniyar ƙauye ce irin matan nan ne da aji a cikin
jikinsu yake. Duk da dama can ita ba haihuwa da girman ƴan tumakin bace aurene ya kaita
ƴar asalin cikin birnin Katsina ce. “Ke matsayinku ya dama, ni ba wannan ne matsalata ba.
Wannan abar da aka lulluɓo nake son sanin matsayinta da dalilin shigowarku gidana”. Tai
maganar tana nuna Halime dake lulluɓe lafe a jikin Innarta Suwaiba. Duk abinda Mom ɗin
keyi kuma tana jinta. Dan murmushi ma take yi ta cikin gyalen. Kai tsaye Hajiya Asabe ta
sake bama Mom ɗin amsa da, “Wannan ba huruminmu baneba, inaga mijinki ne ya cancanci
baki amsar kamar”. Daga haka ta sake jan hannun Halime zasu wuce. Idon Mom ya fara
rufewa kuwa. Tana shirin sake magana Gwaggo Gudidi ta iso wajen, dama tana sallane
shiyyasa bata fito a ƴan tarbar amaryar ba. Ko kallon inda Mom take batai ba ta shiga yima
baƙi lalale marhaban, tare da isa inda Halime take ta kama hannunta tana faɗin, “Sannu da
zuwa ɗiyata sannu kinji ƴaralbarka”. Yunƙurawa Mom ta sake yi a fusace zatayi magana
wata maƙociyarta ta riƙeta. Cikin raɗa-raɗa ta ce, “Maman Baby kwantar da hankalinki,
inagafa mutanen nan so suke kawai suyi yawo da hankalinki. Anya ba matar ɗanku bace
Musaddiq”. Da dauri Mom ta dubeta da idanunta da sukai jazur, cikin ɓacin rai da
tashinhankalin daya gagara ɓoyuwa gareta ta ce, “Maman Nana Musaddiq kuma? Shine
dan Musaddiq zaiyi aure sai a munafunceni? Sannan tayaya ma shi Imam zaiyi gangancin
kawo min matar Musaddiq mu rayu a gida ɗaya. Kenan ma su ƴaƴana sun rako na wasu
neduniya”. Ɗan jimm Maman Nana tayi, sai kuma ta jinjina kanta cike da gamsuwa. “To
amma Maman Baby idan fa har ba hakan bane to tabbas Abban Abbas ne yayo aure batare
da kin sani b....” Wata muguwar ashariya Mom ta lailayima Maman Nana tare da wanke
fuskarta da mari. Tuni hankalin kowa ya fara dawowa kansu. Dan kafin Mom ta sauke
hannunta itama Maman Nana ta sauke mata marin. Su kam dangin amarya tuni sun gama
shigewa cikin ɗaki da amaryarsu batare da sunbi takan hayaniyar data kaure tsakanin Mom
ɗinda Maman Nana ba. Zaburar Mom da nufar sashen amaryar ya saka Gwaggo Gudidi
cimmatata tare ƙofar. Ƙoƙarin tureta Mom keyi cike da raini Aunty Na'ima ta janyeta rai ɓace.
“Wai ke Jalilah miyasa baki da isashiyar tarbiyya ne? Ke yanzu sai ki ture Gwaggon kike
nufi?”. “Yo mizai hana nayi hakan, ai ni idan tsoho baiji kunyar hawa jaki ba, nimabazan ji
kunyar kado shi ƙasa ba kuwa wlhy.” “K Jalilah ki shiga hankalinki wlhy dan yanzu ba da
bace. Kin kuma san ko ada ɗin ma ana ƙyaleki ne darajar wanda ya kwasoki cikinmu amma
badan ana jin tsoronkiba. Hauka kuma dama kin saita kanki kafin ɗan sauran mutuncinki
daya rage ya ƙarasazubewa. Dan amarya dai ce Yaya Imam yayi babu yanda kika iya da ita
zama daram anangidan da izinin UBANGIJI. Sai dai ke ki fita ki barta kuwa dan nan da wata
tara ma in sha ALLAH muna nan muna bikin sunan babys”. Cak numfashin Mom ya tsaya
tare da harbawar zuciyarta. (Dan amarya dai ce Yaya Imam yayi babu yanda kika iya da ita
zama daram anan gidan da izinin [Link] dai ke ki fita ki barta kuwa dan nan da wata
tara ma in sha ALLAH muna nan munabikin sunan babys) kalaman suka shiga maimaita
kansu a cikin ƙwaƙwalwarta cikin amsa kuwwa. A hankali ta ɗago tana kallon Aunty Ni'ima,
sai kawai idanunta suka sauka akan Abba daya shigo. Rawa jikinta ya farayi, cikin ɗimuwa
da sassarfa ta nufesa. Cak ya tsaya yana kallonta harta ƙaraso inda yaken. Yanda ta
cakumo hannunsa zai tabbatar maka da bata a cikin hayyacinta, dan harshenta har sarƙewa
yake wajen faɗin, “Abban Abbas wacece wannan aka kawo min gida? Matar wacece? Dan
ALLAH kace min Abbas kaima aure”. A hankali ya girgiza mata kansa tare da riƙo hannunta.
“Jalilah Please relaxmana..” “Naƙi nayi relax ɗin Imamu ka faɗa min wacece ita?”. “Zan faɗa
miki amma ki muje daga ciki”. “Wlhy babu inda zanje sai ka faɗa min anan. Kuma kaima ɗin
baka isa kabar wajennan ba....” Gwaggo Gudidi ce ta ƙaraso wajen. Idonta akan Abba ta ce,
“Miye kake wani zazzame mata Imamu, ka fito fili ka faɗa matan tunda ita ta nema da kanta.
Ai shiyyasa ake son mace ta zama matar ƙwarai kodan irin wannan ranar. Idan ka zama ɗan
arziƙi mai tarbiyya taya har miji zai ɗakko maka abokiyar zama batare da saninka ba. Ai
dama halinka sabulun wankanka. Mata dai taka ce muma duk mun [Link] ko
shirmenta bai isa sakawa a goge hakan ba. Dan in har kai gigin sakin wannan baiwar
ALLAHr daka auro koda bayan raina ne wlhy kaf mu ahalinka bazamu yafemaka ba.
Ballema nasan bazaka fara kwatanta hakan ba dan kaima kana ƙaunar [Link] haka
ka fito ka sanar mata aure ka ƙara dan bazaka cigaba da zama daga kai sai ita a cikin gida
ba ta kasheka watarana kamar yanda ta rabaka da duk danginka damu iyayenk.....” Babu
wanda ya san ta yanda akai kawai hannun Mom aka gani a wuyan Abba ta cakumosa. So
take tayi magana amma hakan ya gagara saboda numfashinta ma fisga yake. A mamakin
kowa sai gani sukai tayi baya gaba ɗayanta alamar suma. Ƙasa take neman zubewa sai da
Abban ya riƙota..... Tunda tabar falon bai iya ya motsa daga inda yake zaune ba. Sai ma
tsurama ƙofar da tabi idanunsa yay tamkar tana a wajen har yanzu. Yana nan zaune kusan
mintuna goma shigowar Hayatu ta katse tunanin nasa. Koda Hayatun ya gaisheshi ma
hannu kawai ya ɗaga masa. Shi dai Hayatu ya riga ya saba shiyyasa bai damu ba. Sai ma
kaiwa da yay zaune bayan yaje gabansa ya ajiye takardun dake a hannunsa dan yau shi bai
fita office ba sakamakon yini da sukai akan Hajiya Babba da likitocinta, tare da tsaftar
sashenta aka fidda duk kayan da Samraah ta tattara dama sauran duk na sashen aka canja
mata katifa kafin a kawo wasu. Shiyyasa Hayatun ya kawo masa duk wani document mai
muhimmanci da zai duba ya saka hannu... Ina fita na saki murmushin farin ciki. Yau dai na
samu wayar yin magana da ƴan uwana. Duk da ko a da da nayi niyya zanyi hakan dan su
Bahijja duk akwai waya a hannunsu. Abinda yasa ban taɓa ara ba saboda bana buƙatar
kowa yasan sirrina. Farin cikin waya ya mantar dani wani batun aikin Hajiya Mammah. Dan
amaimakon kitchen daya kamata na koma ficewata nayi daga sashen baki ɗaya ko su Azizat
dake zaune acan rukunin ƙarshe na kujeru bana tunanin sun ma ganni. Ban nufisashen mu
ba na wuce garden ɗin gidan. Tsabar wuce wuri kuma maimakon babban gardensai na
shige ƙaramin da akace nasa dan na samesa a buɗe da'alama aikin gyarashi akayi saboda
kayan aiki dana gani an tule. Can na shige kusan ƙarshe duk dan dai nasamu wajen ɓuya
nai wayar a tsanake. Kaina tsaye na sake danna kiran layin Yaya Musaddiq. Sai dai harta
katse bai ɗaga ba sai da na sake kira na biyu. Hayaniyar danaji ya sani faɗin, “Yaya ya nake
jin hayaniya ko kana kasuwa ne?”. Maimakon amsa ƴar dariya yayi da cewa, “Har kin gama
darun?”. “Kai Yaya ni har wani daru ne da ni?”. “Sosai kuwa Kandalata. Ai ke naki ma na
musamman ne.” Karon farko na saki dariya, sai kuma na shiga gaishesa da girmamawa. Ya
amsa minda kulawa tare da tambayar lafiyata da kuma jiyyar da nayi. Na amsa masa da
Alhamdullah, tare da tambayarsa mi ake a gidan naji hayaniya. Kansa tsaye ya ce, “Mamarki
akema kishiya”. Da mamaki nace, “Mamata kuma Yaya? Wa kenan?”. “Mom mana. Abba ne
ya ƙara aure”. Tuni na miƙe daga zaunen da nake dan mamaki, sai kuma na shiga ƙyalƙyala
dariya.“Wai dan ALLAH yaya da gaske kake ko wasa? Mom fa akaima kishiya? Ta yaya
Abba ya samu wannan ƙwarin gwiwar haka? A ina kuma ya samo matar?”. Tsaf Yaya
Musaddiq ya kwashe labari ya bani, tun daga zuwan Halime gidan harkawo yau da suke
jiran isowar amarya batare da Mom ta sani ba. Tsabar farin ciki bamma san lokacin dana
rangaɗa ghuɗa ba. Sai da Yaya yace min, “Ƙaniyarki kandala” sannan na bari ina dariya.
Haka kawai nake jin raina fes da wannan al'amari. Dai-dai nan sautin muryar aunty Zakiyya
data rangaɗa sallama ya ratsa kunnuwana. Bayan sun gama magana da Yaya Musaddiq
yake cemata gani a waya. Amsa tayi cike da zumuɗi muka gaisa, kafin cikin raunin murya da
lallashi ta ce, “Samraah shike nan kuma babu kira duk kinsa hankalinmu ya kasa
kwanciya?”. Murmushi nayi hawaye na cika min ido. Muryata na rawa na ce, “Aunty bani da
waya ne. Kuma kuma kun sallamani ga wanda ban ko sani ba kamar bani da kowa a
duniya”. “Haba Samraah, shin bazamu iya haƙuri da karɓar ƙaddara ba a duk lokacin da
tazo mana? A maimakon tada hankali a ganina godiya ya kamata muyima UBANGIJI dan a
maimakon tozarcin da akaso ganinmu a ciki alkairi ne ke lulluɓe da mutuncin mu. Samraah
kiyi haƙuri dan ALLAH, ki karɓa da hannu biyu sai ALLAH ya sauƙaƙa komai a yanda ba
kowa yay zato ba. A kowace daƙiƙa ta rayuwa kuma kina ranmu. Kawai dan bamu san ta
yanda zamu sameki bane ba”. Babu daɗi kalamanta suke sake saka ni. Dan haka na sake
raunana murya, “Aunty kina nufin maganar da wannan mutumin ya faɗa da Yaya gaskiya
ce? Da shi aka ɗaura min aure, kuma aka kawo ni garesa? Shike nan kuma kun barmasa
ni?”. Ƴar dariya tayi, cikin wasa ta ce,....... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
_________ _Koda kuɗinka sai da rabonka. Ka gani su birgeka, ka saya ka birge mai
kallonka. Albishirin ku ƴan kasuwa da masoya. Kuna ina? Ina kuka shiga? Maza ku garzayo
kantin sauƙi da rahusar ingantattun kaya na kasarku dama ketarenta. Bari na kaiku, *BILYN
ABDULL ONLINE SHOPPING* ke muku sallama irin ta addinin musulunci da babban
albishirin shiryawa tsaff domin kawo muku kayayyakin buƙatunku na yau da kullum. Tun
daga kan irinsu, atamfa, lasses, shaddoji, materials, abayas, takalma, handbagsna zamani,
vails ƴan yayi. Hijjabai. Sarkoki da dangoginsu. Kayan shafe-shafen danakwalliye fuska.
Agoguna harma dasu eyeglasses na manyan mata. Kai kai Karfa na cikaku da zance, dan
zaku iya ganin komai a *BILYN ABDULL ONLINE SHOPPING* domin farin cikinku. Kayan
yara harma dana maza ba mata kawai ba. Ba'a sayen ɗai-ɗai zamutsaya ba harda sari ga
mai buƙata zamu bada in sha ALLAHU kuma akan RAHUSA mai sauƙi da kaima zaka samu
naka rabon. Zakuma mukai maka kaya a duk inda kake a *NIGERIA* in sha ALLAHU. Ƴan
kasuwa masu sari da masu sayen ɗai-ɗai ku garzayo nan domin gani da ido in sha ALLAHU.
Ka gani su birgeka, ka saya ka birge masu kallonkasai a *BILYN ABDULL ONLINE
SHOPPING*
_[Link]
jt2lNkKVetOWNuFN5_____________........“Ya zamu bar masa ke. Sai dai ya ɗauki rabi ya
bar mana rabi. Ke dai ki kwantar da hankalinki kinji. In sha ALLAHU ni da Musaddiq muna
nan tafe har inda kike. Dama a tunaninmu idan kinji sauƙi zai dawo mana dake gida ne
shiyyasa. To amma uzirin daya kawo akan zaman naku anan yanzu dole a haƙura har sanda
ya kawoki da kansa ɗin. Ni dai kawai roƙona ki kwantar mana da hankalinki, ki mance da
Mansoor kamar yanda mahaifiyarsa ta buƙata, ALLAH shine shaidar mu ba laifinmu
banesune sukaƙimu. Dan a ranar ɗaurin aurenku mahaifiyarsa da kanta tazo tace sun fasa
ɗanta bazai aureki ba saboda ba'a san mi aka aikata miki ba da akai kidnapping ɗinki. Babu
yanda su Kawu Musa basu lallasheta ba har gwaji sukace aje ai miki ammafir matar nan taƙi
sai ma cin mutunci da gori data shiga musu. Suko sun san mutuncin kansu ai, dan haka
suka janye suka bama wannan bawan ALLAHn ke dan su mutuntaki da mu kammu. Dan
inba hakaba wannan mugun baƙin fentin da sukai miki zaita bibiyar rayuwarki ne harma mijin
ya gagara gareki a gaba”. Sosai maganganun aunty Zakiyya suka ratsa min jiki. Mamaki da
al'ajabin mahaifiyar Mansoor ya tsaya min a zuciyata. Harna kasa daurewa na ce, “Amma
Aunty shi yaya akai yasanni yazo neman aurena? Ko su kawun sun sanshi ne su?”. “To ni
dai bazance ba gaskiya. Amma dai kamar naji ance shine yazo yace yana son aurenkin da
kansa. Ki dai tambayi Gwaggo tasan komai kuma nasan zata sanarmiki. Ko kuma shi mijin
naki ki tambayesa ai bazai ƙi sanar miki ba”. Shiru nai tsahon lokaci na kasa cewa komai.
Sai kuma can na ce, “Okay Aunty insha ALLAHU zan tambayesa”. Nasiha suma suka min
cikin lallashi ita da Yaya Musaddiq. Bayan munyi sallamana jima zaune a garden ɗin ina
tunani kafin na miƙe na koma sashenmu bayan na kashewayar na sakata a jikina. Ina shiga
Aunty Sadiy ta shigo wai naje Hajiya Mammah na kirana. Idanu na ɗan waro dan harga
ALLAH nama manta da batunta... A ɗarare na tafi amsa kiran nata, sai dai cikin sa'a ina
zuwa na samu wai tana da baƙuwa sun ma fita yanzun nan. Ajiyar zuciya na sauke na juya
na koma ina godema ALLAH. Dan dana sameta ban san mi zance ba wajen kare kaina. Da
ƙyar aka samu Mom ta farfaɗo. Tana kuwa farfaɗowar wasan ya koma sabo. Dan tuni
Ummanta da su Baby da basa gidan sun dawo harma da wasu ƴan uwanta. Faɗa ne mai
ƙarfin gaske ya ɓarke tsakanin dangin Mom da ita kanta da dangin Abba. Dan dangin
amarya su dai ƴan kallo suka zama. Sai dai kuma ransu ko ɗar balle gezau akan ƴarsu
bazata iya zama ba. Sai ma murna suke da rahamar da UBANGIJI yay mata nasamun
wannan danƙareren gida a matsayin gidan aurenta. Itama ɗin dai Halimen ko'a kwalar
rigarta. Yo ita wane kalar masifa da bala'i ne bata gani a wajen Innarta [Link] faɗan
kishi babu irin wanda ba'ayi a gidansu. Dan kaf matan kawunanta ba su ɗaɗɗaya bane
Innace ma kawai ita kaɗai a wajen Baba. Amma sauran daga mai mata uku sai mai biyu
harma da mai huɗu. Kuma haka ake shan cakwakiya a gidansu gashi gidan yawa. Ita dariya
ma abinda ke faruwa ke bata. Sai da Hajiya Asabe ta ƙwaɓeta daga yanda take kwasar
dariya tana leƙe ta window sannan ta nutsu. Shi dai Abba ma tuni ya fita ya bar musu gidan
bisa umarnin Gwaggo Gudidi. Haka aka ci uwar sabada mata anguwa nata shigowa. Masu
yima Mom dariya da ALLAH ya ƙara sunfi yawa. Dan har a cikin ƙawayen nata wasu abin ya
musu daɗi. Ummanta ce data fahimci al'amarin fa shiryayye ne dan dangin Abba sun kafa
sun tsare yasa ta janye Mom ɗin suka shige ɗaki. Ba'a sake ganinta ba har kusan goma na
dare sai ga likita wai yazo zai dubata hawan jininta ya tashi. Babu wanda yabi takan batun
kowaya cigaba da sabgarsa. Sai ita da ƴaƴanta da Ummanta ke ƙulle-ƙullensu can a
sashenta su kaɗai. Har washe gari daga ɓangaren Mom dai babu daɗi, gashi Abba yaƙi
shiga inda take tun dubatan da yaje yay na farko bai sake zuwa ba, dan yana shiga ta sake
birkicewa harda shaƙeshi tana kuka da faɗin sai ta kasheshi sai dai duk su [Link] ita zai
tozarta yama kishiya, to wlhy ya sani ya ɗakko bala'i da masifar da bazata taɓa ƙarewa ba
har sai cikin abu uku ɗaya ya faru. Kodai ta kashesa, ko kumaya saki yarinyar a yau
danginta su koma inda suka fito da ita, ko kuma idan ita ta mutu. Kuma koda ta mutu yace
zai sake aure sai ta dinga masa fatalwa. Abin nata kamar wasa ya nema zama babba, dan
da ƙyar aka fiddo Abba a ɗakin tana neman murɗe masa jikinsa ALLAH dai ya taƙaita masa
wahala akwai babbar riga tare da shi. Su dai ƴan uwansa da dangin amarya sabgar gabansu
suke hankali kwance dan basu san mike faruwa a cikin ba sai da su Gwaggo Gudidi suka
fito da Abba ne suke jin komai. Aiko fa kowa ya shiga ALLAH wadarai da wannan baƙin hali
na Mom, daga nan kowa ya sake ɗaura ɗammara a kanta. Dan a ranar dangin amarya sukai
walima tareda rabon kayan gararsu cikin bajinta da aka san katsinawa da ita a wajen rabo.
Al'amarin ya ƙayatar da kowa a dangin Abban, sun kuma yaba da ƙoƙarin mutanen. Ana yin
sallar azhar motocin da zasu maidasu gida suka kwashesu aka bar amarya Halime na
kwasar kuka. Sai da su Aunty Zakiyya suka jata ɗaki suna lallashi. Daga ƙarshe ma dai su
suka cigaba da zama da ita suna ɗebe mata kewa har washe gari da suma kowa yay
haramar kama gabansa bayan sun kimtsa gidan. Har kuma sannan babu wanda yaga idon
Mom. Sai dai duk sun fahimci akwai abinda suke ƙullawa ita da uwarta dan sai shigi da fici
Ummar tata keyi a kwana biyun nan, saboda rashin sanin ciwon kai a gidan take kwana
itama har a yau da bikin ya tashi. Ƴan Gwarzo ma sun rigata wucewa. Ganin bata ma da
niyyar tafiya ne yasa Gwaggo Gudidi itama ta fasa tafiya ayau duk da dai dama wasu a
dangin sun kawo shawarar Gwaggon ta ɗan zauna har gidan ya dai-daita gudun kar'a cutar
da yarinyar mutane. Kowa kuma ya gamsu da shawarar dan haka Gwaggon tai zamanta.
Sai hakan kuma yayima Abban daɗi shima. Dan dama yanatunanin ta yanda zai fita yabar
Halime daga ita sai Mom ɗin a gidan har sai ya gamasaita gidan... Kwanaki biyar kenan da
faruwar dukan da naci a sashen Hajiya Babba. Alhamdullahjikina yayi sauki, dan hatta ciwon
da taji min ma ya warke sarai sai tabo. Tun wannan ranar ban sake gigin komawa ba duk da
hankalina na'a kanta. Haka shima uban gayyar ban sake ganinsa a gidan ba. Sai ma a bakin
Mama Balki nake jin wai yayi tafiya ai tun a washe garin faruwar al'amarin da dare. Ranar da
Hajiya Mammah ta aikani sashensa kai masa coffee kenan harna taho masa da waya.
Bakina kawai na taɓena cigaba da harkar gabana, dan damuwar data daman daban, duk da
kuwa tana da alaƙada shi. Sosai ina buƙatar zama dashi a wannan gaɓar, dan ina son jin
yanda akai harya je gidanmu ya nema aurena. Ai abin da mamaki, dan Mansoor
mahaifiyarsa ta hanashi aurena shi kuma ace yaje ya auran bayan babu wata alaƙa data
alaƙanta tsakanina da shi bayan ta kidnapping ɗina da yayi da hira da nai da shi a station
ɗinmu... Zuwa yanzu aikina ya koma sashen Hajiya Mammah, nice kullum mai mata gyaran
sashenta safe da yamma. Da farko dai abinda na fara fahimta ga halayyar matar shine nuna
isa da mulki. Na biyu shegen kallon raini na ƙurillar tsiya kamar zata cinyeka da idanu. Sai
masifa komai kayi sai ta maka jaraba kamar itace ta halicceka. Shiyyasa idan na tashi kafin
ma ta tashi a barci na gama gyara ko'ina nabar sashen, sai kamar 11 sai na koma na gyara
mata bedroom lokacin ta fito. Yau ma kamar kullum da wuri na kammala aikin nawa, sai dai
ina ƙoƙarin sauka dawn stairs na jiyo kamar sautin kuka na fitowa ta sashen Hajiya Babba.
Tsamm nayi da raina kusan mintuna uku, jin dai da gaske tanan ɗin ne bamma san lokacin
dana juya cikin sauri da sassarfa ba. Idanuna a rufe na faɗa sashen batare dana tuna da
wahalar dana sha a hannunta kwana biyar da suka wuce ba. Ganin key a ƙofar ya sani
murɗawa na afka ido rufe, jikina har rawa yake jin sautin kukanta da yanda take ambaton
kiran sunan “Muhammad” dan zuwa yanzu na fahimci Maash kadai suke kira Muhammad a
gidan ita da Paah. Zubewa nai a inda take zaune can karƙashin ƙafar beneta cure jikinta
waje guda fuskarta cikin ƙafafunta. “Ummi miya sameki? Baki da lafiya?”. Na faɗa cikin
rawar murya ina kamo hannayenta dake ɗauke da sayin ɗauri har yanzu amma duk ciwukan
sun warke. A mamakina sai naga ta ɗago a hankali. Yanda idanunta suka kumbura sukai jaa
sosai yasake tayar min da hankali. Ga hawaye face-face da fuskar tata. Sai kawai nima
nafashe da kuka tare da faɗawa a jikinta. Tsamm ta rungumeni itama tana ƙara fashewa da
kukan da cigaba da magana cikin sambatu. “Muhammad ciwo, kaina ciwo zai fashe
Muhammad. Ga jikina ƙaiƙayi yake min. Muhammad ina jin yunwa”. Kuka na sake fashewa
da shi ina mai ɗagowa a jikin nata. Amma sai ta hanani tashi ta sake matseni sosai. Duk da
zafin da nake ji ban sake yinƙurin tashin ba. Tsahon mintuna biyar muna a haka har na fara
numfashi da ƙyar. Sai kuma ta sakeni ta dafe kanta da riƙe cikinta. Zumbur na miƙe jikina na
rawa, ga hawaye sun kasa tsaya min, “Kiyi haƙuri Ummie ki daina kuka dan ALLAH, yunwa
kike ji ko?, Zakici abinci na kawo miki?”. A mamakina kai ta ɗaga min tare da kamo hannuna
ta ɗaura a saman cikinta hawaye na sharara ta shiga jujjuya min kanta. Ta ce, “Yunwa
Muhammad yunwa”....... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara,
sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _*_(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Da
sauri na jinjina mata kai ina ƙoƙarin miƙewa. “To Ummie in sha ALLAHU yanzu zan kawo
miki abinci bani ɗan lokaci ƙalilan.” ban jira amsawarta ba na tashina fita a guje dan nasan
bama amsawar zatai ba. A falonta na farko naci karo da wasu mata guda uku sabbin fuska
daban sani ba a gidan. Nayi mamaki dan ɗazun ban gansu ba, ko kuma ban lura dasu bane
oho. Takan kowa banbi ba a cikinsu nafice zuwadownstairs na afka kitchen, ganin an gama
komai har an gyara kitchen ɗin ma fito dining, komai an shirya na breakfast, sai dai babu
kowa a kai dan sai sun gama barcin safensu suke fitowa karyawar. Hajiya Ƙarama ce kawai
bata a gidan ta wuce wajen aiki. Komai sai da na ɗiba tare da haɗa shayi mai ƙauri na ɗauka
ruwa. Da gudu na koma saman, inda na barta nan na sameta, sai dai yanzu tana kwance ta
naɗe a waje guda sai nishi take alamar yunwar tacita ta cinye matan nan na tsaitsaye a
kanta kamar a tsorace. Ina shigowa duk suka zabura kanta. Tsawa na daka musu tare da
nuna musu ƙofa alamar su fita. Har rige-rigen fitar kuwa sukeyi. Basket ɗin hannuna na
ajiye, sannan na durƙusa gabanta na ɗagota. A jikina na sanyata ina kukada bata haƙuri,
shayin dana haɗa dai-dai zafi na ɗauka na kai bakinta, jikinta har rawa yake wajen damƙe
kofin, tsam ta dafesa tare da hannayena kamar mai lafiya, kwal-kwal ta shiga kwankwaɗar
shayin tamkar ta samu ruwa. Kafin wani dogon lokaci ta shanyesa gaba ɗaya, sai ga zufa na
karyo mata tako ina ta fara sauke ajiyar zuciya jikinta na saki. Jinai hawaye sun ƙara ziraro
min, na kwantar da kanta sosaia saman cinyata ina shafa cuɗaɗɗen gashinta daya danƙare
saboda datti. Tabbas ɗiya mace daban ce, da ace baiwar ALLAHr nan nada ƴa mace a cikin
ƴaƴanta duk tsanani bazata dinga barinta a cikin wannan dattin ba. Amma kalla yanda aka
saketa kamar mara gata. Dukiyar tatace, gidan ma nata ne, ɗan da suke taƙamar da shi a
yanzu haka nata ne. Amma ita bata san daɗin ko ɗaya a ciki ba, sai wasu banzaye da
sukazosuka cika gidan badan su amfana mata da komai ba. In sha ALLAHU na ɗauki
alƙawarin daga yau koda baiwar ALLAHr nan zata halakani sai na ƙwato mata ƴancin
rayuwarta a gidan nan, tun daga kula da ita har zuwa sanin tushen wannan ciwo nata da
nake ji araina ba banza ba. Kai harma ɗan nata da alama ba haka suka barsa ba shima. Sai
da na tabbatar shayin da tasha ya faɗa mata sosai sannan na jawo abinci, ban tasheta ajikin
nawa ba, a haka na dinga bata da kaina kuma tana amsa. Sai kallona take dan har ta kauda
kanta alamar ta ƙoshi idonta a kaina ƙyam. Lemo na ɗakko zan bata ta kauda kai, sai na
ajiye na ɗauki ruwa. Ina saka mata a baki kuwa ta hau sha. Sosai tasha tana sauke
numfashi, sai kuma ta gyara kwanciya a jikina, mintuna bai fi biyuba barci mai nauyi ya
dauketa. Ganin barcin nata yay nisa na fara kwance mata kitson kanta da yay bala'in
danƙarewa, da naga ta motsa sai na ɗan dakata, sai ta koma barcin sai na cigaba. A haka
na kwance gashin tana barci a jikina. Sosai take da gashi, da alama shima a wajenta ya gaji
wannan gashin nashin da yakema mutane iyayi da shi. Ganin barcin nata yayi nisa na
lallaɓa na kwantar da ita, gyaran sashen na fara, harda wancan ɗakin da naci duka a ciki
wancan karon. Da yake na saka aikin a raina kuma an rage dattin da yay wancan karon
sosai koma nace an gyarakomai ƙal sai dai ban san wanda ya gyara ba kafin wani dogon
lokaci na kammala tsaff, amma ina zargin matan nan dana gani sabbin ma'aikata ne aka
kawo mata, maybekuma sune sukai aikin. Ko'ina sai ƙamshi yake kamar ba shi ba, ruwa na
haɗa inata tunanin ta yanda zatai wanka, dan harga ALLAH jikinta na buƙatar wanka,
saboda alamu sun nuna an ɗan rage dattin jikinta ba kamar a ranar farko dana sameta na,
harma kayan bana waccan ranar bane ba, sai dai kamar kuma ba'a sake mata ba
tunwaccan ranar ɗin. Ni kuma bamma san ta yanda zan iya cewa zan mata ba dan ina jin
kunya. Dabara ce ta faɗo min, na fita zuwa kitchen dan nasan yanzu sun dawo aikin rana.
Babu kowa a falon kuwa, cikin sa'a kuma na samu Mama Balki a dining tsaye tana waya.
Tana ganina ta yanke kiran. Sai da ta wawwaiga ta tabbatar babu kowa a wajen sannan ta
kama hannuna. Can ƙarƙashin stairs muka je, fuskarta cike da damuwata ce, “Ina kika shiga
Kandala? Tun ɗazun ake nemanki a gidan nan amma babu ke”. Kaina tsaye nace mata,
“Mama ina sashen Hajiya Babba fa. Yanzu ma kiranki nazo yi ki taimakeni”. Sosai fuskarta
ta nuna mamaki, ta ce, “Sashen Hajiya Babba fa?”. “Eh wlhy Mama. Dan ALLAH kizo ma
muje kiga taimakon da zaki min kafin wani ya gammu anan a hanamu. Bata musa ba muka
hau upstairs. Ni kaina tsaye nake tafiya, yayinda ita kuma take ta faman waige-waige da
gani duk a tsarge take. Ita kanta saida tayi mamakin yanda na ƙara gyara sashen, Hajiya
Babba dake kwance na nuna mata. “Mama ki taimakeni jikinta na buƙatar wanka ne. Idan
akai mata zataji sanyi. Ga kanta na buƙatar wanki ma, sannan matan can dake zaune a
falon farko wai su wanene?”. Ɗan jimm tai alamar tunani, sai kuma ta amsa min da, “To
yanzu yaya za'ayi kenan? Kin san fa dole aka saka mata ruwa a jiki dole ta farka. Kuma
hakan akwai matsala shiyyasa ma Alhaji ƙarami ya hana a jika mata kai ranar. Waɗan can
matan kuma sune sabbin masu aiki da Baba ya kawo tun ranar da abin can ya faru
tsakaninku”. “Mama in sha ALLAHU baza'a samu matsala ba. Dan yanzu da kanta taci
abinci. Kota farka kuma da izinin UBANGIJI babu abinda zai faru mama. Su kuma ki
gargaɗesu dan ALLAH ko kuma suje waje idan anjima sa dawo”. Badan ta gamsu ba ta
yarda da magana ta, da taimakona muka kamata zuwa bathroom. Sannan ta fita ban san
yaya tayi da matan ba ta dawo. Sake ɗaukar ta mukayi zuwa toilet. Ganin ta buɗe idanunta
alamar ta farka cikin ruwan dana haɗa a bathtub muka sakata. Da farko taso zabura, sai da
na dafe mata hannu da sauri cikinlallashi da roƙo ga hawaye a fuskata ina tofa mata addu'a
sannan ta haƙura ta koma ta zauna. Kanta muka fara ƙoƙarin wankewa, sai faman sauke
ajiyar zuciya take a jajjere. Yanda wata muguwar dauɗa ke fita ban san lokacin dana ƙara
ƙarfin kukana ba dan tausayi. Kai da kaga wannan baiwa kasan kafin lalurar na anyi manyan
hamshaƙan mata. Amma jiba yanda ƙaddara ta maidata, ɗan adam kenan ba'a bakin
komaiyake ba. Bamu bar kan ba sai da ya koma fidda farar kumfa sol da ruwa mai ƙyau,
baiwar ALLAH sai sauke ajiyar zuciya take, barci ma ɗibarta yake. Fitowa nayi nabarMama
Balki tai mata wanka, duk da na fahimci ita tana komai a tsorace ne. Sai dai Alhamdullah ta
daure ta mata wanka na gaske duk da ni na fito duba kaya kozan [Link] dai ɗakin da
muke babu, sai da na duba ɗayan kusa da ita dake a kulle sai nayisa'an samu, ashe ɗakin
duk kayan sawarta ne da duk wani abun buƙata na gyaran [Link] alama tana ɓatawa ne
shiyyasa ake rufesa abar key ɗin a jiki, sai dai kuma babu tabbacin ana mata amfani da su,
dan da jikinta baiyi wannan masifar dattin ba ai. Komai da za'a iya buƙata na ɗauka harda
towel sannan na koma inda suke. Har lokacinbasu fito ba, dan haka na miƙama Mama Balki
towel guda biyu, na ajiye duk abinda zasu buƙata na fita dan ta samu damar shiryata. Ina
daga falo zaune kusan mintinan talatin sai ga Mama Balki ta fito tana sharar hawaye ga
murmushi akan fuskarta. Zumbur na miƙe ina tambayarta ko lafiya. Maimakon amsa saita
jawoni jikinta ta rungume tana mai fashewa da kuka mai ƙarfi da sanya min albarka. Ban iya
kwace jikina ba har sai da tayi mai isarta ta ɗagoni dan kanta. Hawayen nima na share kafin
na sake tambayarta abinda ke faruwa. “Babu abinda ya faru Kandala. Ke dai ALLAH yay
miki albarka. Kin kwatanta abinda wani bai taɓaba a gidan nan. Ashe baiwar ALLAHr nan ba
kowane lokaci bane take a yanayin da ake gudunta. Dama ƙyaƙyƙyawar mace ce mai
ƙyawun siffa da cikar haiba amma ƙaddara ta maidata haka. Zo ki ganta Kandala zo kiga
cikar zati da asalin kwarjinin manyan mata dan ALLAH”. Jiki na rawa nabi Mama Balki. Muna
shiga ciki sai da na kusa faɗuwa dan mamakinabinda naci karo da shi. Lallai anan Awwab
ya gado cikakken ƙyawu da asalin kwarjini. Hatta da idanun magen nan nasa irin nata ne.
Bamma san lokacin dana ƙarasa gareta cikin sassarfa ba na durƙushe, hannayenta duka na
kamo a cikin nawa na runtse, tamkar wadda ke cikin hankalinta sai ta sakar min wani guntun
murmushitare da lumshe idanunta a lokaci guda ta buɗe sai kuma ta sake maidasu ta
lumshe. Bamma san lokacin da ƙaunar matar ya ƙara mamaye jini da ɓargona ba. Nai
zaman dirshan a gabanta na cigaba da kallonta tamkar na samu television. Tsahon lokaci
ina a haka har sai da mama Balki ta fargar dani muyi mu fita kafin mutanen gidan sufarga da
zamanmu a ashen. Gashi su kansu wadancan matan bamu san a ƙarƙashin ikon wa suke
ba. Kaina tsaye nace “To mama minene dan sun san muna anan? Dama ba so sukesu sami
mai kulawa da ita ba? Nifa waɗan nan matan bazasu cigaba da zama da ita ba sai dai su
koma inda suka fito”. “Hummm” kawai Mama Balki tace dani batare da fashin baƙi ba. Daga
haka ta fitatana mai tabbatar min nayi sauri na kammala tunda tayi barci na fito ita zata
koma akan bakin aikinta. Da to kawai na amsa mata badan zanyi yanda tace ɗin ba, dan
tana fitar ma kayan gyaran gashi na jawo tare da gyara zama na hau gyara gashin Ummie.
Gashine mai uban yawa ga tsayi shiyyasa nasha wahala sosai. Ban bar mata shia haka ba
nai zaman kitsa mata shi. Nan ɗin ma dai ansha cakwakiya kafin a kammala,dan takan farka
ta dafe hannuna tana yamutsa fuska. Har sai na tsaya ta huta ina tofa mata addu'a sannan
nake cigaba. Sanda muka gama barcinta yayi nisa sosai, dan haka na miƙe na tattare kayan
dana kawo mata abinci ɗazun da wanda nai gyaran gashinta na maida inda suke na fita da
sauran samo mata wani abincin. Kusan cin karo mukai da yarinyar da Bahijja tace min agola
ce a gidan, tana ƙoƙarin hawowa upstairs ina ƙoƙarin sauka ni kuma. A ɗan yamutse da
kallon raini tace min nazo ananemana........ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
.......Uffan bance da ita ba na cigaba da sauka ƙasan. Tunkan na ƙarasa nake jiyo hargowa
da ihun Hajiya Mammah. Nadai dake na cigaba da sauka ina kallon Mama Balki dake
durƙushe gabanta kamar ma kuka take yi, sai matan nan guda uku suma durƙushe
agefenta, ai kafin ma na ƙarasa gabanta nima naji saukar mari. A take azaba ta sakani
watsar da kayan hannuna suka tarwatse a wajen. Ban gama dawowa a hayyacina ba ta
shaƙure min wuya da faɗin, “K wai wacece? Ƴar uban wacece a ƙasar nan dazan ce ga
abinda zakiyi ki canja da naki tsarin?”. Sam bana ma fahimtar mi take faɗa, sai kakari
neman fitar rai kawai nake ga idanuna sun gama firfitowa waje. Wani marin ta sake yarfa
min sannan ta hankaɗani baya. Buguwa nayi da kujera da Azizat dake ta wajen, sai itama
kawai ta sake hankaɗoni na dawo. Na gama sallamawa sai na kai ƙasa, amma a mamakina
sai na jini ajikin mutum babu zato... Tun faɗowarta jikinsa a bazata ya tsaya cak tamkar
bishiyar kuka. Bai kalletaba, bai kuma motsa ba, bai kuma janyeta a jikinsa ba. Sai dai
fuskar ta sake wani irin tsukewa mai tsanani dake sake fidda ɓacin ransa muraran ga duk
wanda zai iya kallonsa. Duk da shi dama ba abin wasan kowa bane a gidan yanayin fuskar
yasa ta sake saka kowa firgita. Hakan yasa numfashinsu ɗaukewa gaba ɗayansu a lokaci
guda. Daga masu ɗora hannaye duka a saman kai, sai masu wage baki, sai masu waro
idanu waje. Hatta da ita kanta Hajiya Mammah ɗin ta shiga shock da ganinsa dan babu
wandazaice ga sanda ya shigo falon. Amma da yake macece data goge a iya barikanci sai
tazaburo inda suke tana cigaba da masifa. Har isowarta inda muke na gagara tashi a jikinsa.
Saima ƙanƙamesa dana sake yi ganin takai hannu zata finciko ni. Jin bata fincikonin ba na
buɗe idanuna dana rumtse. Sosai na warosu waje dan mamakin ganin shine ashe ya tare
hannun nata da nasa. Ai zumbur na miƙe kan ƙafafuna na. Cikin ƙara zaburowa ta ce, “Barni
Awwabnaci uban yarinyar nan da bata da kunya da mutunci. Ni ban san a ina Auta ta kwaso
mana ita ba. Baka san abinda tai ba da baka tare ni ba. Abinci na bada a kai sashenHajiya
Babba da magungunanta kafin naje na bata shine na tadda shegiyar yarinyar nan ta amsa a
hannu masu kuka da ita tana floshing ɗin tables ɗin a cikin toilet saboda ita cikakkiyar ƴar
iska ce. Kai dole ne ma musan miya kawota gidan nan yau”.Ta ƙara kai min duka. Kasa
motsawa nayi a yanzu. Dan sumar tsaye nayi a wajen da jin kalaman makirci da sharrin da
take min. A take idanuna suka ciko da hawaye. Na cije lips ɗina sannan na kallesa. Kansa a
ƙasa yake bashi da alamar cewa komai. Saida na share hawayen da suka ziraro min sannan
na ce, “Wlhy ba haka ban...” Bamm ta buge min baki da ƙarfi har sai da ya fashe. “Dan
ubanki kina nufin ƙarya na miki ke nan. Lallai yau kam zanci ubanki a gidan nan. Anya kuwa
yarinyar nan keba ƴar leƙen asirinmu bace ba ma? Ba wani ya turoki ba dan ki cutar da
[Link] Ni ba'a taɓa fitsararriyar ƴar aiki tsagera mara kunya irinki ba anan gidan.” Cikin tura
baki gaba na ce, “To ni dai Mammah ai bamma kowa rashin kunya basai wanda ya shiga
harkarta. Ni kuma bana son ana min sharri akan abinda banyi ba. Kuma manya idan suna
ƙarya mutuncinsu zubewa yake yi”. Ɗauu naji saukar wani marin mai azabar zafi da yafi na
ɗazun a saman fuskata. Tsabar yanda ya shigeni har sai da jina ya ɗauke na wucin gadi. Ina
ɗagowa ta sake ɗaga hannu zata ƙara min ya shiga tsakkiyar mu. Cikin silent voice ɗin nan
tasa maicike da ƙasaita ya furta, “Mammah it's enough.” Babu wanda mamakin jin abinda ya
fito a bakinsa bai bayyana a fuskarsa ba. Duk da mafi yawansu sun san ba sabon abun
bane gatsa magana kai tsaye daga garesa musamman idan yana a ɓacin rai, sai dai dalilin
yin ta yau ɗin ce ta Bama kowa mamaki. Irin wannan tsawa haka. Cike da azabar masifa
itama Hajiya Mammah ta daka masa tsawa. “Awwab!! Kana fa jin abinda shegiyar yarinyar
nan ke faɗa har kake iya cemin ya isa. Ka barni na dawo da ita a hankalinta idan bata san
matsayina a gidan nan ba ta sani da ga yau!”. Maimakon bata amsa ko barinta dani ɗin sai
jinai kawai ya kama hannuna ya faratafiya. Bani da zaɓin daya wuce bin bayansa. Tsitt falon
babu wanda ya sake yin koda tari har muka shige ta hanyar nan data nuna min ranar na kai
masa shayi.... Rashin wucewar Gwaggo ya ɓata shirinsu Mom. Duk da dai ita dama
Ummanta ce ke tausarta. Saboda tafi ganewa ta fito ayima duk wacce za'ayi amma Umman
tace a'a subi komai a sannu suma fara sanin wacece yarinyar tukunna. Gefe kuma rashin jin
daɗin jikinta ya hanata iya komai. Dan da gaske jinin nata ya hau ga ciwon kai da ƙirji mai
tsanani dake damunta... A ɓangaren Halime amarya sai da aunty Zakiyya ta sakata gyara
jikinta tsaff ta kuma ƙara tsaftace mata sashenta sannan ta wuce. Dan haka daga ita har
sashen nata banda bulbula ƙamshi babu abinda sukeyi. Tayi fes da ita ƙyawunta da rashin
kula ya ɓoye ya sake fitowa sosai. Duk wanda ya kalleta yasan tana cikin farin cikida
walwalar sabuwar rayuwar data tsinta kanta a ciki. Sai dai ta wani sashen zuciyarta rashin
ganin Abba tunda aka kawota gidan na ɗan sosa ranta. Dan tun jiyanda suka iso bata sake
ganinsa ba. Sai da safen nan da taji muryarsa yana gaida iyayenta dake falo. Tayi zaton zai
nemeta amma sai taji shiru. Lokacin da ƴan uwan nata ma zasu wuce taji muryarsa a tsakar
gida, sai dai kukan da take yasa batai yunƙurin kallon sashen da yake ba. Tunda kuma suka
wuce bata sake jin motsinsa a cikin gidan ba. Ajiyar zuciya ta ɗan sauke a hankali, sai kuma
ta taɓe bakinta dan tasan zama ta iya ganin fiye da hakan kodan matar nan tasa a
zababbiya. Jifa yanda aketa cin uwar sabada a gidan tun isowarsu jiya, a hakan ma tasan
dan bata san itace matar da aka auro ɗin ba ma... Yanda take ta faman yamutse fuska da
taɓe baki ya saka Abba dake tsaye a kantatun ɗazun kasa daurewa ya saki murmushi. Sai
kuma a hankali ya kai zaune kusa da ita yana mai kai hannu ya shafi fiskarta. Tsorata tayi,
dan harga ALLAH bataji kodaƙamshin turarensa ba balle motsinsa. Dan haka ta miƙe a
firgice zata ƙwala ihu. Da sauri shima ya riƙota yana mai ɗora hannunsa saman bakin nata
tare da jawota gaba ɗayanta cikin jikinsa yana faɗin, “Calm dawn Halimatussa'adiyya please
calm down nine”. Wata irin nannauyar ajiyar zuciya ta sauke tare da numfashi a jajjere. Sai
kuma taji duk kunya ta baibayeta. Ƙoƙarin zamewa tayi daga jikin nasa ya hana hakanta
hanyar sake matseta da ƙyau a cikin jikin nasa. A cikin kunnenta ya shiga raɗa mata, “Amin
afuwa na tsorata amarya ko.” Halime babu bakin magana dan gaba ɗaya a kunyace take.
Sai ma mutsu-mutsu da takeyi na son tashi shiko yaƙi barinta. Dole ta haƙura ta nutsu ganin
bafa barin nata zaiyi ɗin ba dai. Sun kai tsahon mintuna goma a haka sannan Abban ya
sassauta mata yana sauke tagwayen ajiyar zuciya tare da mannama goshinta da kan
hancinta kisses. Ina ma ƙasa ta tsage Halime ta shige ciki dan kunya. Sai dai babu damar
hakan dole ta haƙura tana faman cikuykuye kanta a jikinsa. Yanda take yi ɗin yay matuƙar
saka Abba dariya. Dan haka ya shiga tsokanartada raɗa mata wasu kalamai a cikin kunne
da suka sake birkita mata lissafi... Muna shiga ya sakar min hannu. Ganin yana neman
raɓani ya wuce nasha gabansa wani irin kuka mai ƙarfi na suɓuce min. Ƙin kallona yayi, ya
sake raɓawa zai wuce ta side ɗin dama ta. Nan ma taresa nayi hannayena duka riƙe da
ƙuguna. Tuni na cireduk wani tsoronsa da shakkarsa cike da tsiwa na ce, “Malam wai mi
kake nufi da ni ne? Ka maidani gaban iyayena daka ɗakkoni bazan iya rayuwa a wannan
gidan da ba'a san darajar ɗan adam ba”. Tamkar bazai kallan ba sai kuma ya yamutse fuska
tare da sake tsuketa. Cikin gadara ya furta, “Ki gayama wanda ya kawoki. Sannan bana son
rashin kunya”. Daga haka yay wucewarsa. Wani irin takaici da bakin ciki ne suka sake
turniƙe ni. Tuni na shiga kokawar maida hawayen dake neman zubomin. Dole ne fa ayita
yau ta ƙare danbazan iya wannan zaman ƙasƙancin ba saboda ni ba jaka bace ba. Bazan
taɓa zama a maidani yanda aka maida mahaifiyarsa ba. Kaina tsaye na nufi hanyar da yabi
dan idanuna sun gama rufewa da masifa. Babu ko gezau a tare dani na bankaɗa ƙofar
farkodana gani a wajen. Sai da zuciyata ta jijjiga saboda karo da abinda banyi zato ba. Da
sauri na juya masa baya ina mai rumtsewa da ƙarfi, jikina har rawa yake dan tunda nasan
kaina ban taɓa ganin namiji babba a yanda yake yanzu ba. Su Yaya Musaddiq ko da boxer
da singlet basa zama a gida. Balle kuma ace daga su sai pant kamar yanda yake. Gashi a
tsaye ƙyam da suffar ƙarfi dogo masha ALLAH. Bazan iya kallon wannan abin kunya ba, dan
haka na fara laluben hanyar komawa inda na fito cikin sassarfa, amma sai hakan ya gagara.
Maimakon kama handle ɗin ƙofa da nake lalube sai na damƙi lallausar fata mai santsin tsiya.
Da sauri na cire hannun nawa tare da daka tsalle baya ina buɗe rumtsatstsun idanun nawa.
Idanu huɗu mukai da shi, tsabar rashin kunya kuma yana a yanda na gansan. Sake juya
baya nayi da sauri jikina na rawa. (Wannan wane irin fitsararren mutum ne haka wai) na faɗa
a zuciyataina ƙoƙarin riƙe numfashina da tsumar da jikina keyi........ _Masoya ina ƙara gaya
muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa
na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC
NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......A bazata naji saukar muryarsa cikin kunnena.
“Ba abinda kika zo gani ba kenan?”. Ya faɗa a hankali cikin daƙilalliyar muryar nan tasa.
Bamma san lokacin dana juyo a fusace na ce, “ALLAH ya kiyaye sai kace wata ƴar iska.
Kuma ni ka bani hanya na wuce”. Maimakon bani hanyar ko tanka min sai ya shiga matso ni.
Baya na farayi hankalina a tashe, idanuna na fitowa gaba ɗaya waje. Shi kuma bai fasa
biyonin ba har sai da muka dangane da ƙaton gadonsa dake a dunƙule tamkar zero. Ganin
baida alamar dakatawa na faɗa saman gadon idanuna cike da ƙwalla. Gaba ɗayansa ya
ranƙwafo kaina yay min runfa hannayensa duka biyu dafe da gadon ta gefe da gefe
[Link] na shiga girgiza masa idanuna cike da hawaye. Kafin na buɗe baki da ƙyar cikin
ƙarfin hali na ce, “ALLAH zan maka ihun da kowa na gidan nan sai yazo sashen nan”. Wani
lalataccen murmushi ya saki da ɗage gira ɗaya sama. A hankali ya sake matso da furkarsa
gab da tawa. Ai babu shiri na ƙanƙame jikina tare da rumtse idanuna na kauda fuskata gefe.
Amma duk da haka ina jin saukar dumin numfashinsa akan fuskar tawa. Kafin cikin maganar
raɗa a cikin kunnena ya furta, “Da kuwa kowa a yau yasan ke ɗin *_MATAR AWWAB
EL-MU'AZZ MAASH_* ce. Idan kuma kin cika matsiwaciya dan ALLAH ki gwada ki mana”.
Hannu nasa na ture fuskarsa batare dana buɗe idanun ba, sai kuma na yunƙura zan tashi
dan ji nake tamkar an sakani a kuttun man shanu tsabar yanda kusancinmu ya dabaibaye ni.
Da sauri na koma ina mai dafe kaina daya bugu da nasa. Tare da buɗe idanuna ina ɓata
fuska tamkar zanyi kuka. Shima tashi fuskar a yamutse take hannunsa dafe da goshinsa
alamar yaji zafi, ban san sanda na bushe da dariya ba tsabar jin daɗi. Ganin yanda ya zuba
min idanu ya sani haɗiye dariyar na ɓata fuskada harararsa na ɗauke kaina gefe. “Baki da
kunya ko?”. Ya faɗa cikin wani yanayi dana kasa fassarawa. Baki na sake murguɗawa
fuskata a gefe a tunanina bai gani ba. Sai jinai ya furta, “Humm harara a duhu ai na mai
tsoro ne. Idan kin isa kiyi ido cikin ido ni kuma zan banbance miki tsakanin aya datsakkuwa.
Bani phone ɗina”. Da sauri na juyo na kallesa danni nama manta da wani batun wayarsa a
[Link] kuma na maida kaina gefe nace, “Ta ƙarfi ce. Kuma ni ka tashi min a kai,
wannanai rashin kun.....” na kasa ƙarasawa. Bai tashin ba bai kuma tanka min ba. Kusan
tsahon mintuna biyu sai da ya mula dan kansa sannan ya miƙe kamar wanda akai ma ishara
da hakan, dan da ƴar sassarfa ya bar wajen haƙoransa cije da lips ɗinsa. Ajiyar zuciya na
sauke a hankali, har ina kai hannuna na fara ma kaina fifita da shi dan sam ko sanyin acn
dake ɗakin baya wani ratsani. Jin rufe ƙofa ya sani zabura, sai naga bathroom ya shiga.
Ajiyarzuciya na sauke mai ƙarfi sosai tare da miƙewa. Dan gwara nabar masa ɗakin kafin
yafito min a tsirara kuma tunda naga idanunsa ba kunyace a cikinsu ba. Turus na
tsayatamkar zan fasa ihu jin ƙofar a garƙame, a take naji sabon tashin hankali da hajijiya na
neman kwasata, dan na fahimci ƙofar ya rufe kenan.... Yanda take safa da marwa cikin
ɗimuwa a ɗakin zai tabbatar maka da ranta a ɓace yake. Tabbas kuwa ran nata a ɓacen
yake. Dan tunda take ba'a taɓa raina mata hankali irin na kwanakin nan ba. Musamman ma
yau. Ranar Awwab ya gasa musu magana harda gorin gidan uwarsa ta tursasa kanta
shanyewa batace komai ba saboda wani dalili. Yau kuma yarinya ƙarama tai mata rashin
kunya da tsallake dokarta shi kuma ya mata tsawa ya kuma hana ta hukuntata. Kowa fa a
gidan nan tsoronta yake ji, ammahar yau a samu yarinyar da zata ƙaryatata a gaban ƴan aiki
da ƴaƴanta. Lallai sai ta ajiye lesson mai ƙarfin gaske akan yarinyar nan. Kai hatta da
Awwab bazata ƙyaleba saboda goyan bayan yarinyar ta fahimci yake yi. Ai ba yau ta fara cin
uban ƴan aiki a gidan ba. Kuma ko yana zaune a wajen take yi ɗin ko ɗaga kai ya kalla baya
yi ma. Amma ta kula akan yarinyar nan yana neman kawo musu wani sabon salo. Jiba
randa Hajiya Babba ta daketa, ɗaukartafa ya dinga yi harda ɗorata a jikinsa yay treating nata
da kansa. Kai ita fa gaba ɗaya ma kanta ya kulle. Waya ta jawo tai kira. Ana ɗagawa ko
sallama bata tsaya yi ba ta fara magana cikin damuwar dake tabbatar da ɓacin ranta.
Abinda ya faru tun daga randa aka kawo Samraah gidan take sanarma wadda ta kira har
zuwa yau ɗin nan. Sai kuma tai ɗan jimm alamar sauraren abinda na can ɓangaren ke cewa.
Tsawon kusan mintuna uku kafin ta saki murmushi mai ƙayatarwa, tare da furta, “Kai amma
na gode Hajiya Rubayya, Please kiyi maza ki shigo ina saurarenki. Dan wannan shawarar
taki na farajinta a jikina ƙwarai da gaske.” ajiye wayar tai tana sakin dariyar nasara. Sai
kuma ta miƙe tamkar ba itaba ta fara zame kayan jikinta cike da nishaɗi. Tana kammalawa
tiɓi-tiɓi ko kunyar kanta bata ji ba ta nufi bathroom ɗinta a haka da alama wanka zatayi.....
*_INDIA_* Kuka take sosai da ƙoƙarin riƙe hannunsa daga haɗa kayan da yake tayi. Saidai
ko kallon inda take baiyi ba balle ya dakata da abinda yake ɗin. Cikin matsanancin takaici da
fusata Attahir da ya gama harzuƙa da abinda ke faruwa ya fisge jakar yana mai dakama
ƙanin nasa tsawa. “Mansoor are you mad ne wai?”. “Yes! I'm. Na ce I'm!. Ba haka kuke son
ku ganni ba. Ko ba haka kukafi buƙatar ganina ba?. Nace muku ga wadda nake so, kun
rabani da ita batare data ma wani cikinku laifin komai ba. Duk da abin yana min ciwo har yau
har gobe ban taɓa ce muku komai ba. Amma hakan bai muku ba kuma sai ace min wai ga
mata an ɗaura min aure da ita. Tunda nake da ku na taɓa ce muku ina son wannan yarinyar
ne? Wlhy da nayi rayuwar aure da wannan yarinyar gara na shiga duniya. Na gaji da
wannan rayuwar haka nan haba. Sai kace ba jininku bane ni, yaya kuke so na cigaba da
rayuwa cikin salama ns wa....” kuka ya sarƙesa ya kasa cigaba da magana. Sai ma zubewa
da yay a saman gadon yana mai dafe kansa dake sara masa da duka hannayensa biyu, tare
da cusa hannunsa cikin sumarsa ya yamutsata. Sosai jikinsu ya sake yin sanyi. Musamman
Mamy da tafi kowa kasancewa a cikin ɗimuwa. Itama zubewa tayi a gaban Mansoor ɗin tare
da kamo hannayensa cikinnata tana sake fashewa da kuka. Dad ne da tun ɗazun baice
komai ba ya furzar da iska mai kauri daga bakinsa, tare da kai hannu saman kansa ya
shafo. Sosai kukan Mamy da Mansoor ke cizon zuciyarsa. Sai dai shi baima san ta inda zai
fara ba game da wannan hargitsi daya rasa tushensa balle iyaka..... Kakarin da Mansoor ya
fara ne ya maidosa a hayyacinsa. Kusan a tare shi da Attahir suka zabura kansa. Yayinda
Mamy ta sake ɗimaucewa. Yunƙurin amai ya fara sai ga jini bula. Ihu Mamy ta fasa, yayinda
Attahir ya fita a guje yana faɗin bari yay kiran asibiti... Kafin cikar mintuna goma ambulance
ta iso. Lokacin da aka fito da Mansoor daga ɗakin hotel ɗin da suke ya gama fita a
hayyacinsa. Dama yau kwana uku kenan dasallamosa baya kwanakin kusan wata guda
daya kwashe yana jiyya. Samun lafiyar tasa ya saka walwala da farin cikin kowa dawowa a
cikin ahalin nasa. Dan nan da kwanaki biyu ma suke shirin komawa gida Nigeria. Sai kuma
aka samu akasi Husnah yarinyar Auntynsa da aka ɗaura masa aure da ita a randa aka fasa
da Samraah dake Dubai ta ɓaro musu aiki tai kiransa a waya. Kalaman da tayi amfani da su
a wajen gaisawar tasu ya sakashi neman fashin baƙi a wajen yayansa Attahir. Shi kuma
batare da tunanin komai ba ya buɗe masa zancen cewar ai da gaske Husnah ɗin take an
ɗaura mata aure da shi a randa aka fasa da Samraah. Wannan shine dalilin rikicin na yanzu,
ga shi kuma da alama aiki ya koma baya..... Ina nan tsaye abin duniya duk ya isheni ya
buɗe ƙofar bathroom ɗin alamar zai fito. Koda gigi ban yarda na kalla wajen ba balle ma na
saka kaina a uku. Har tsawon mintuna uku ina ɗan jin motsinsa cikin yanayin rashin
hayaniya. Cikin ƙarfinhali da dakiyar zuciya na ce, “Ni ka buɗe min ƙofa na fita bana son
taɓara”. Shiru babu alamar zai amsa min, daurewa nai na sake maimaitawa cike da tsiwa.
Nan ma banji alamar zai kulani ɗin ba. Sai kawai na taune lips ɗina ina jin kamar naje na
rufesa da duka. Tsahon mintuna goma ina dai wajen a tsaye ban juya ba ban kuma gusa ba.
A bazata naji sautin muryarsa a bayana. “Bani phone ɗina”. Da sauri na juyo har ina buge
hannu da ƙofa. A tsayen kuwa yake ƙyam a bayan nawa shantali guda dashi, dan duk nawa
tsawon sai na ganni ɗis a gabansa. Ga fuskarsa a tsuke babu alamar wasa tattare da shi.
Duk da yanda naji zuciyata ta motsa na tsorata sai na dake nima ina mai tsuke tawa fuskar
tamau harda su hura hanci......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar
Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU:
1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107__*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
......Matsawa nayi baya ina kumbura fuska. “To ka buɗe min mana ba tana sashen Ummie
ba. Oh Hajiya Babba”. Nai saurin gyarawa saboda kallon da naga ya wani kafenida shi.
Kamar bazai tanka min ba sai kuma a daƙile kamar an masa tilas ya ce, “Miyakaita can?”.
“To ina ruwanka, kai dai ka matsa naje na ɗakko maka”. Shiru bai matsa ba ya dai zuba min
ido kawai. Sai da ya mula dan kansa sannan ya sake furta, “Da gaske abinda Mammah ɗin
ta faɗa kenan?”. Karon farko na ɗago na kallesa. Dan yanda yay maganar a dakensa ba
ƙaramin tsargani yay ba. Idanuna cike da ƙwalla har muryata na rawa ma na ce, “Miye ribata
idan na aikata zalunci akan baiwar ALLAHr da bataji ba bata gani ba. Idan har zan iya
cutama Ummie nima zan cutar da tawa mahaifiyar kenan idan tana raye. Ko an faɗamaka
kowa ma irinka ne da kansa kawai ya sani sai kuma neman dukiya baya taɓa waiwaye da
tuna bayansa. Ka saki hakƙokin wadda inda kaine a kwatankwacin halin da take ciki ko
barcin mintuna bazata taɓa bari ya ɗauketa cikin daɗin rai ba saboda damuwa. Dan zata iya
sallama komai da komanta dan ganin ka samu ingantacciyar rayuwa da kulawa da lafiya. Na
tabbatar wlhy bazata taɓa barinka cikin yunwa ko datti ba. Bazata taɓa miƙa ragamar kulawa
da kowane motsinka a hannun masu aiki [Link] zataje inda kake ka raunatata koma ka
sumar da ita gobe bazai sakata fasa sakezuwa inda kake ba dan ta dubaka. Ina mai baka
shawara a wannan gaɓar da kada kayi sakaci da damar da UBANGIJI ya baka ta neman
aljannarka a ƙarƙashin kulawa da mahaifiyarka. Ku tausayama baiwar ALLAHr nan dan
ALLAH ku nutsu ku fuskanci halin da take a ciki. Idan ba hakaba watarana kaine zakai kuka
da dana sani mara adadi dan su waɗan nan da sukazo suka cika gida suna ci daga arziƙin
da UBANGIJI ya batasuna fankama da hura hanci ko a kwalar rigarsu maybe ma basu ƙi ta
kwanta ta mutu ba ko ta dawwama a haka cikin halin lalura dan komai ya zama nasu.....”
“Your are vary stupid!!”. Ya faɗa cikin katseni da daka tsawa. A take kuma idanunsa suka
jirkice ƙwayar tsakkiya ta koma siririya, zaibar ta sake duhu exactly na maguna dai
musamman idan suna a cikin hasken rana. Har cikin raina naji tsawar tashi ta ratsa ni, a
take kwarjininsa da shakkarsa suka sake dabaibaye ni har na gagara sake magana. Sai da
ya buɗe ƙofar a fusace ya fice sannan na sauke nannauyar ajiyar zuciya ina mai rumtse
idanuna. Lallai wannan mutumin yayi nisan da bai jin kira. Sannan akwai abinda ya kamata
na sani dan na fahimci sam baya son abinda zai taɓa ahalinsa kenan. To lallai babbar
magana. Dan ni inaji a jikina lallai akwai ɓoyayyen al'amari mai cike da darasi a ƙarƙashin
ciwon mahaifiyar nan tasa. Amma in sha ALLAHU koma minene ni *_SAMRAAH
ABDULL-WAHAB GWARZO_* nayi alƙawarin sai na bankaɗosa. Uban kowa sai ya kwashi
kashinsa a tafin hannunasa cikin MAASH MANSION.. (Tofa babbar magana. ALLAH ya
bada nasara Kandala ). Cikin cije baki da tabbatar da alwashina na nufi ƙofar nima. Dan nayi
alƙawarin bazan sake bari mutumin nan yaga gazawata ba duk da ina jin shakkar
[Link] rana dana tuna shine dalilin fitowata na ɗibama Ummie yasa hankalina
[Link] nufi hanyar barin sashen na fasa, dan sama-sama na ke jiyo magana ata falo.
Falon na nufa, acan ɗin kuwa na samesa tare da ɗan kaɗafin PA ɗinsa. Yana zaune
hannayensa duka dafe da kansa alamar akwai abinda ke damunsa ko kuma kan nasa na
masa ciwo ne oho masa, PA ɗinsa tsaye ata gefensa cikin tsaiwar nuna girmamawa da
alama magana yake masa. Ina fitowa yay shiru. Harara na watsa masa dai-dai muna haɗa
ido. “Barka da rana ranki ya daɗe”.Ya faɗa dai-dai ina isowa inda suken. Wani ƙululun takaici
ne naji ya shaƙuremin maƙoshi. Sai dai na danne na watsar da banza tamkar ma banjisa ba.
Ledojin dana gani a gaban ogan nasa da bana raba ɗayan biyu abincine na ɗauka. Harna
ɗauka ɗaya na sake tattaro sauran biyun ma na kwashe. Dai-dai na ɗago zan bar wajen PA
ɗin nasa ya ce, “Ranki ya daɗe ɗaya ne extra, sauran na Boss ne”. “Ko zaka ƙwatar masa?”.
Na faɗa a kausashe ina watsa masa wani shegen kallo. Da sauri ya girgiza kansa da faɗin,
“A'a ayi haƙuri”. Tsaki naja mai ƙarfi, ina sake balla musu harara su duka biyun. Sai dai har
yanzu kan ogan nasa na ƙasa bai ɗago ba, tamkar ma bai san mike faruwa a falon ba. Nima
ba shine a gabana ba, dan haka nai gaba abina ina jan tsaki mai ƙarfi.. Tana shigewa
Hayatu dake kallon ogan nasa da tunanin zaice wani abu amma babu alamar hakan ya
sauke ajiyar zuciya. Cike da kulawa da girmamawa ya ce, “Sir bari to na samo maka wani
abincin tunda ta ɗauke wannan ɗin duka ko?”. Shiru kamar Maash ɗin bazai tanka ba. Dan
har Hayatu ya fidda rai da samun amsa sai kuma ya ga ya ɗago ya kalla hanayar da tabi,
ɗauke idanunsa yay ya maida ga Hayatun. Cikin yanayin nan nasa a daƙile ya furta. “Barshi
kawai. Kaje ku ƙarasa abinda zakuyi. Ina sake gargaɗin ko su Juliet kar su san ina ƙasar
nan yau.” “In sha ALLAHU zan kiyaye Sir. Amma idan mun tafi yau wazai dinga samo maka
abinci? Ko dai nayi magana da gidan abincin kullum su dinga kawo order sau ukuhar cikar
sati ɗayan”. Shiru kamar bazai ce komai ba. Sai kuma miya tuna oho. A hankali ya furta,
“Kayi hakan”. Cikin jin daɗi Hayatu ya ce, “A huta kafiya”. Duk da yana mamakin ogan nasa
akan daina cin abincin gidan a ɗan tsakanin nan bazai iya tambayar dalili ba. Dan tun washe
garin birthday party ɗin Ummie ya sallami kukunsa dake masa girgiki, duk da ma dai ba ko
yaushe bane yake cin abincin nasa yana cin na can cikin gidan a wasu lokutan musamman
idan Aunty Mama na gari... Tunda suka idar da sallar kanta ke a ƙasa ta gagara ɗagowa ta
kallesa. Yayindashi kuma ya kafeta da idanunsa cike da nazari. Ganin yanda ta takure kanta
waje ɗaya ya sashi ɗan sauke ajiyar zuciya. Kafin a hankali yay kiran sunanta..
“Halimatussa'adiyya”. Da ƙyar ta iya ɗagowa tana amsa masa da, “Na'am”. Dai-dai suna
haɗa ido. Saurin maida kanta tai ta sunkuyar. Murmushi ya saki da sauke ajiyar zuciya. Sai
kuma ya gyara yanayinsa cikin kame kai ya ce, “Wanene ni a wajenki?!”. Kasa cewa komai
tayi, sai da ya sake maimaitawa. Muryarta na rawa tana sake sunkuyar da kai a hankali ta
ce, “Baba!”. Murmushi yay mai faɗi tare da girgiza kansa. “Halimatussa'adiyya ni ba babanki
bane. Mijinki ne ni, nasan kuma kin sani.” Kanta ta sake sunkuyarwa alamar dai ta san haka
ɗin ne. Shima sai ya cigaba da faɗin, “Halimatu nasan ke mai tarbiyya ce da ilimin addini
gwargwado. Dannaje har tushenki naga gidan da kika fito. Kema a karan kanki a ɗan
zamanki cikinmugidan nan na tabbatar da hakan. Fatana dai ALLAH yasa abinda na gani
yasa ya ɗore har abada. Zuwa yanzu kema nasan kin san gidan da kika shigo. Kin kuma
san wanda kika aura. Ni ba yaro bane ba, inada ƴaƴa biyu maza Musaddiq da Abbas da
suka girmemiki, inada ƴaƴa biyu mata Samraah da Sakina (Baby) da zaku iya sa'anni, inada
waɗanda zaki iya girma Hafiz, Nabil, Habiba auta Jamal. Ina roƙonki dan ALLAH ki zauna
lafiya da su, ki jasu jikinki matsayin uwa. Kada kiyi dubi da matsayin wadda suka girma ko
kuke sa'anni. Mahaifiyarsu karki damu da abinda ke tsakanina da ita. Ki zauna da ita lafiya ki
bata girmanta. Dan ALLAH duk wata hanya da zata zama ta raini a tsakaninku kada ki
buɗeta. Ni kuma na miki alƙawarin in sha ALLAHU zan ƙaremiki mutuncinki tako wane
ɓangare. Nima na baki amanar kaina. Ki riƙeni da hannu biyu Please Halimatussa'adiyya.
Dan ni da ke duk marayune”. Cike da mamakin jin kalmar Maraya daya kira kansa yadata
ɗagowa ta kallesa. Cikin lumshe ido ya jinjina mata kansa. “Hakane Halimatu, nima maraya
ne dababu uwa babu uba sai Gwaggo na kawai da ku da ALLAH ya bani matsayin iyali, sai
ahalina na Gwarzo da sai a hankali zaki san kowa da kowa”. Kanta ta jinjina masa, sai kuma
takai hannu ta share hawayen da suka zubo mata. Murmushi ya saki tare da mika mata
hannunsa na dama yana faɗin, “Zo nan”. Da ƙyar ta iya motsawa zuwa gabansa, sai dai
tabar ƴar tazara a tsakaninsu. Dan haka ya kamo hannayenta ya jawota sosai ya manna da
jikinsa. Zata noƙe ya sake mannata da jikin nasa tare da zame hijjab ɗinta ya ajiye gefe.
Ledar takeaway daya shigo da ita ya jawo gabansu. Ta gefen ido Halime take satar kallon
dankareriyar kazar da ƙamshinta ya gama cika ɗakin. Yawu ta haɗiya zuciyarta na zallo, sai
dai kunya ta hanata yin ƙwaƙwƙwaran motsi. Cike da kulawa Abba ya ɗiba naman ya kai
bakinta. Babu musu ko kwana-kwana ta amsa sai dai idanunta a rufe dan kunya. Shi dai
Abba dariyama ta bashi, amma ya danne abarsa. Sai da Halime tai nak da naman kaji da
yogurt sannan ta kauda kanta....... Gara da kikaci abinki Aunty Halime . _Masoya ina ƙara
gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875__ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Rashin kowa a falon ya bani damar haurawa
saman hankalina a kwance. Sai da na sauke ajiyar zuciyar jin daɗi saboda samun Ummie a
yanda na barta tana barci. Ledojin abincin na ajiye gefe, na nufi bathroom nayo alwala. Sai
da na gabatar da sallar la'asar sannan nai zaman yin karatun Alqur'ani da ka dan babu
Alkur'anin a sashen. Tun ina karatun naji shigowar saƙo a wayarsa dake a hannuna. Ban
maida hankali ba har sai da na kammala surar da nakeyi ta Baƙara. Kammalawa ta dai-dai
dafarkawar Ummie, dan haka na nufeta da sauri ganin tana fisge-fisge tamkar wadda ta
farka a firgice. Riƙota nayi a jikina ina karanta mata addu'oi, a hankali-ahankali sai ta fara
lafawa. Shiru kusan mintuna biyar kuma ta buɗe idanunta tana kallona. Murmushi na sakar
mata, kafin a hankali na ce, “Ummie zaki ci abinci?”. Sai da tai ɗan jimm kamar bazata amsa
min ba, sai kuma a hankali ta motsa lips ɗin ta ta ce, “Muhammad yunwa”. Murmushi na
ƙara mata idanuna cike da ƙwallar tausayinta. Da taimakona ta ɗan tashi zaune, kamar
ɗazun na jinginata a jikina da kaina na dinga bata abincin. Abin tausayi yanzun ma sai taci
sosai, hakan ya sakani jin farin ciki, na bata ruwa ta sha, batare da tace min komai ba ta
koma ta kwanta kanta asaman cinyata, cikin lokaci ƙanƙani barci ya sake kwasheta.
Murmushi na saki ina mai rungumo kan nata a jikina, tsawon lokaci ina hawaye kafin na
barta saboda sake shigowar saƙo a wayarsa dake hannuna. Wayar na ɗauka, fuskata a taɓe
na buɗe saƙon. _(Ko zan ƙare rayuwata a bibiyar taka rayuwar bazan taɓa gazawa ba ko
ƙosawa da hakan tauraron duniya. Zan kuma cigaba da roƙonka ka taimaki rayuwata ka
aureni koda na wata ɗaya ne. Wlhy na maka alƙawarin maka hidima tamkar baiwa da
uwargijiyarta. Kuma koda kullum kake dukana da zagina bazan taɓa daina sonka da maka
biyayya ba Gwarzona.)_ wannan shine saƙon farko da aka turo tun ɗazun. Baki nataɓe tare
da jan tsaki sannan na buɗe na biyu. _(Ka taimaki rayuwata Tauraron duniya. In ma bazaka
aureni ba ko kwanciya kayi dani koda sau ɗaya dan ALLAH kozan rage ƙishirwarka)_
“Kitttumelecy kice ɗan iska ne ashe shima, shiyyasa yayta wani fiki-fiki da idanu uwa na kifi
tarwaɗa, kamar wani ustazun ƙwarai hummm” na faɗa a fili bayan naƙare karanta saƙo na
biyu. Ai tini na shiga komawa sama ina karanto na tun daga farko, kaɗanne da alama ana
gogewa, ko sau ɗaya kuma bai taɓa bada amsa ba. Koda yake munafukin maybe gogewa
yake. Fitowa nayi na shiga masa bincike a messages ɗin nasa, sai gashi na ci karo da
wanda sukafi nama farkon ƙazanta daga ƴammata da ban da ban. Ina cikin karanta wani
daya firgitani matuƙa dan har na gagara daurewa ina surutai fittt naji an fige wayar. Da sauri
na juyo nima a firgice. Sai kawai na gansa tsaye a kaina ƙiƙam yana faman mazurai, fuskar
nan tamkar an aiko masa da saƙon mutuwa. Sai da ya kalla wayar sannan ya sake ɗagowa
yana watsa min wani kallon dana kasa bama fassara. Baki na murguɗa masa tare da gallara
masa harara nima na ɗauke kaina na maida kan Ummie dake kwance kanta a saman
cinyata. Ya daɗe tsaye a kammu batare dana san mi yake yi ba dan ban sake ɗagowa na
kallesan ba nima. Kafin ya kai durƙushe gaban mahaifiyarsa ya ɗan ranƙwafo kanta yana
mai kai ƙyaƙyƙyawan hannunsa mai ɗauke da dogayen fararen akaifa saman fuskarta ya
shafa. Ɗan ɗagowa nayi na kallesa, a mamakina sai naga kamar ƙwalla a cikin idanunsa.
Jinai tsigar jikina ta tashi, da sauri nai azamar ɗauke kaina ina sauke ɓoyayyar ajiyar zuciya.
Saukar hannunsa akan nawa dake a saman kanta ya sani juyowa na sake kallonsa, dai-dai
nan ya ture min hannu ya maye nasa a gurbin nawan yana shafa kitson da nayi mata. Baki
na tura nima na ture nasa hannun ina harararsa. Ɗagowa yay ya kalleni cikin yanayin kamar
harara shima. Sai kuma ya sake ture nawan, ban bar masa ba na sake ture nasan nima ina
hararar tashi. “K baki da kunya ko!”. Ya faɗa a dakensa a daƙile kuma. Sai da na taɓe baki
sannan na ce, “Yo ni rashin kunyar mina maka. Bana rigaka ba kazo kana nemana da faɗa
alhalin ban kulaka ba. Kaje kaji da ƴan iskan ƴanmatanka kwartaye ma ya isheka tunda ba'a
gayyaceka ba anan ɗin” Wani irin kallo yake min da ya saka tsigar jikina tashi gaba ɗaya.
Bamma san sanda na murguɗa masa baki da gatsinawa ba na janye nawa idanun da ƙyar. “I
will teach you to be smart”. Ya faɗa a lalace yana ɗauke kansa. “Ka fara koyama kanka da
ƴan iskan ƴammatanka”. Na bashi amsa nima ina ɗauke nawa kan gefe. Daga haka shima
ya miƙe tsaye batare daya sake kulani ba. Nima sai ban sake kulashin ba har ya gama
dube-dubensa a ɗakin ya fita... Baƙuwar Hajiya Mammah ta iso. Kasancewar kowa yasan
ita dama baƙinta ba'a saukarsu a falon ƙasa yasa Mama Balki mata rakkiya har can sama na
part ɗin Hajiya Mammah ɗin. Sannan ta koma ta kawo kayan motsa baki. Ta ajiye tana
ƙoƙarin fita cike da isa Hajiya Mammah ɗin tace ta turo mata yarinyar nan. Ɗan jimm Mama
Balki tayi na shakku, sai kuma dai a ɗarare ta ce, “Tana a sashen Hajiya Babba Alhaji
ƙarami ya sakata aiki”. Dan gara ta faɗi haka ɗin kafin wani yazo mata da gulmar sake ganin
Samraah a sama abin ya zama babbar matsala. Shiru Hajiya Mammah bata amsa ba. Sai
dai fiskarta ta nuna tsantsar ɓacin ranta. Fahimtar hakan yasa baƙuwarta sallamar Mama
Balkin. Tana fita ta kamo hannunHajiya Mammah ɗin cikin nata.“Relax mana Hajiya Nafee.
Ina gaya miki a koda yaushe ki ɗan dinga controllingfishinki akan al'amarin gidan nan. Ki
daina barin ana gane miki haka da wuri musamman ma masu aikin nan naku munafukai.
Yanzu dai ina son kimin bayanin mike faruwa?”. Shiru kamar Hajiya Mammah bazatayi
magana ba. Sai kuma cikin ƙunar rai ta shigama aminiyar tata bayani tun daga farkon zuwan
Samraah gidan har kawo yau ɗin nan kamar yanda dai ta sanar mata ta waya. Ƙawar tata ta
jima batace komai ba alamar nazari, kafin ta saki murmushi da kallon Hajiya Mammah. “Ni
ina ganin mafitace tazo mana ai akan yarinyar nan. Za muyi amfani da ita dan ta zame mana
zaren ƙulla auren Awwab da Azizat. Kinga cikin sauƙi kema zakisamu cikar burinki”. “Ban
fahimceki ba Rubayya. Ita wannan abar har wacece ita da zata zama zaren cimma
burukana? Sai dai burin kore ƙishi”. “Yamzu kuwa zaki ji. Badai kince yarinyar na shishshige
masa ba? Sannan tana shigema uwarsa duk da wahalar da taci a hannunta?”. “Hakane”.
“Wannan salon nata shine ai makamin namu. Dan dashi zamuyi amfani da ita mu sarƙo
wuyan shegen yaron nan mai taurin kai da rashin mutunci. Yanda yake nuna shi mata basa
gabansa da ita zamu tabbatar ma duniya munafunci ne.” “Kinfa san bana son kwana-kwana
a zance Rubayya. Fito fili ki faɗa min inda kika nufa dan ni ban fahimci komai ba”. Dariya
sosai Hajiya Rubayya ta saki harda ƙyaƙyƙyewa. Kafin ta ce, “Daɗinadake rashin haƙuri
Aminiya. Bari to na kaiki. Fyaɗe zamu saka ya mata na rashin imani. Mu kuma mu dinga
masa barazanar yaɗa zancen ta yanda sai ya tsani kansa. A cikin tsakiyar rikicin muyi duk
yanda zamuyi ya auri Azizat. Inada tabbacin bazai mana jayayya ba a lokacin dan bashi da
wata mafita neman ma wajen tsira yake yi..” “Humm to idan kuma yarinyar ta samu ciki fa?
Ko kuma shi ya ce zai aureta saboda faruwar al'amarin?”. “Mu dama ai cikin muke buƙatar
ma ace ya matan. Dan aikinmu zai fi tafiya dai-dai. Idan kuma yace ma zai auretan mu
dai-dai ne. Hakan kuma zai sake ƙarfafa aikinmu.” “Ta yaya?”. “Idan yace zai aureta kuma
ga ciki ai dole dai zai bari ta haihu. Ku kuma ai ba yarda zakuyi ba matsayin iyaye
musamman ma ke. Mu kuma zamuyi amfani da hakan mu zubar da cikin, a wajen zubar da
shi zata bar duniyar. Sabon zance zai tashi akan shine ya kasheta, dama zuwa lokacin
Azizat na tare da shi. Sai muyi amfani da wannan rikicin da yanayin da zai shiga shi da
sauran mutanen gidan naku kema ki samu cikar burinki, fatanmu dai ace lokacin Azizat nada
ciki ko ƙarami ne. Amma kidai zauna kiyi tunani. Sai dai fa dole ki rage wasu abubuwan ki
sake jawosa jikinki fiye da kowa a gidan nan. Ta yanda idan komai ya ƙwaɓe ke kaɗai zai
dinga tunkara ko tattauna damuwarsa. Itama yarinyar haka. Amma ɗan ALLAH ki shanye
maitarki a kanta nasanki da ƙananun yara baki da haƙuri”. Sosai Hajiya Mammah ta sauke
ajiyar zuciya. Sai kuma tayi ɗan murmushi dafaɗin, “Tabbas shawarar nan taki tayi Rubayya.
Sai dai kuma kin san dai akwai matsala. Dan halin Awwab ba ɓoyayye bane akan duk
wanda ke mu'amala da gidan nan. Tayaya muke tunanin zai yima yarinyar nan fyaɗe cikin
sauƙi yana a hankalinsa. Kai ƙo wata ƙwaya muka bashi bazai yiba kema kin sani tunda
mun taɓa gwada hakan. Ni wlhy zuwa yanzu ma gani nake kamar yaron baida isashen
lafiyar mazantaka”. Dariya sosai Hajiya Rubayya ta sheƙe da shi harda ƙyaƙyƙyewa. “Kina
bani dariya Aminiyata. To wlhy bari kiji lafiya garas yake. Matsiyacin taurin zuciyane kawai
ke ɗawainiya da shi. Kin san fa yaron namiji ne ɗan gaske. Akwai aji da girman kai ga
miskilancin jaraba. Ai irinsu koda sha'awar mace zai kashesu wlhy ko'a fuskarsu bazaki taɓa
ganewa ba sai idan sune suka so. Tabbas desire tablets bazasu biya mana bukata ba.
Wajen mutumina kawai zamuje ya banko masa yasin da manya-manyan aljanuns.....” “Nifa
kin san bana son wannan sabgar Rubayya ko”. Hajiya Mammah ta faɗa cikin katseta da
sauri. Baki Hajiya Rubayya ta taɓe da faɗin, “Okay to nikam na barki lafiya. Sai ki nema wata
hanyar dan kin san dai wanene wannan yaron. Kuma badan munje inda kike gudunmawa
ɗin ba ai da baki samu biyan buƙatar farko akansaba da waccan shegiyar matar yayan naki”.
Riƙota Hajiya Mammah tai tana bata haƙuri, da ƙyar ta haƙura ta dawo suka cigaba da
tattaunawa. Daga ƙarshe suka ɗauki hanyar data zama sanadin alaƙantasu har suka zama
aminan juna......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ __ _ _ _ .......Bayan fitowarsa ya jima
tsaye a ƙofar ɗakin yana kallonta batare da ta sani ba, kamar ɗazun ma sai da ya jima tsaye
tun tana bama Ummie abinci batare data saniba sannan ya shigo. Dan yana fita ta cigaba da
karatun Alqur'ani tana tofama [Link] irin bahaguwar ajiyar zuciya ya sauke tare da kai
yatsarsa babba ta wutsiyar idonsa alamar ɗauke hawaye. Sai kuma ya cije lips ɗinsa da
sakin wani mitsitsin murmushi da ba lallai ka fahimci yayi ɗin ba sai in ka kasance mai lura.
Juyawa yaya hankali cikin yanayin mutuwar jiki yabi ta hanyar daya shigo. Koda ya shiga
sashen nasa kai tsaye bedroom ɗinsa ya wuce. Yay tsaye gaban dressing mirror ɗinsa yana
ƙarema kansa kallo kawai. Tamkar abin almara ya dinga ganinta tana masa gizo ta cikin
mirror ɗin. Kasa motsawa yayi, sai ma sautin muryarta da amsa kuwwar kalamanta ke
maimaita kansu cikin kunnensa tamkar yanzu take zano masa su da mitsitsin bakinta na
rashin kunya. _(“Miye ribata idan na aikata zalunci akan baiwar ALLAHr da bataji ba bata
gani ba. Idan har zan iya cutama Ummie nima zan cutar da tawa mahaifiyar kenan idantana
raye. Ko an faɗa maka kowa ma irinka ne da kansa kawai ya sani sai kuma neman dukiya
baya taɓa waiwaye da tuna bayansa. Ka saki hakƙokin wadda inda kaine a kwatankwacin
halin da take ciki ko barcin mintuna bazata taɓa bari ya ɗauketa cikindaɗin rai ba saboda
damuwa. Dan zata iya sallama komai da komanta dan ganin ka samuingantacciyar rayuwa
da kulawa da lafiya. Na tabbatar wlhy bazata taɓa barinka cikin yunwa ko datti ba. Bazata
taɓa miƙa ragamar kulawa da kowane motsinka a hannun masu aiki ba. Koda zataje inda
kake ka raunatata koma ka sumar da ita gobe bazai sakata fasa sake zuwa inda kake ba
dan ta dubaka. Ina mai baka shawara a wannan gaɓar da kada kayi sakaci da damar da
UBANGIJI ya baka ta neman aljannarka aƙarƙashin kulawa da mahaifiyarka. Ku tausayama
baiwar ALLAHr nan dan ALLAH ku nutsuku fuskanci halin da take a ciki. Idan ba hakaba
watarana kaine zakai kuka da dana sani mara adadi dan su waɗan nan da sukazo suka cika
gida suna ci daga arziƙin da UBANGIJI ya bata suna fankama da hura hanci ko a kwalar
rigarsu maybe ma basu ƙi takwanta ta mutu ba ko ta dawwama a haka cikin halin lalura dan
komai ya zama nasu.....”)_ Da ƙarfi ya rumtse idanunsa cikin wani irin yanayi. Sai kuma ya
kai hannunsasaman kwantaccen gashin fuskarsa ya shafa, hoton Ummiensa a yau cikin
tsafta da cikar kamala na dawo masa. Wata sassanyar ajiyar zuciya ta kufce masa, sake
tuno lokacin da take bama Ummie abinci yayi. Sosai tsigar jikinsa ta shiga mimmiƙewa tuna
yanda Ummien ke amsa a yanayin buƙata. Kalamanta ne suka shiga sake dawo [Link]
ƙarfi ya kai hannunsa ya harbar da kayan saman mirrorn tare da faɗin, “I hate myself
Ummie! I hate myself!!”. Yanda yay maganar cikin ƙaraji jikinsa har rawa yake yi. Tunda yake
ba'a taɓafaɗa masa kalaman da suka tada masa hankali irin na yau ba. Cikin ƙanƙanin
lokaci jijiyoyin kansa da gashin jikinsa duk suka miƙe. Tuni idanunsa sun jirkice sun
komagolden maimakon blue. Sake dunƙule hannunsa yay ya kaima mirror ɗin naushi. A take
ya shiga tsagewa. Sake kai masa naushin yayi. Sai ga jini ta gaba ɗaya bayan yatsunalamar
yaji ciwo. Bai damu ba, sai ma hannuwan da ya kai gaba ɗaya saman kansa dakewani kalar
mahaukacin sara masa ya dafesa gaba ɗaya, jiyay gaba ɗaya ɗakin na juya masa. (Wannan
ba sabon abu bane a garesa. Aduk sanda zai zurfafa tunani ko damuwa da al'amarin
mahaifiyarsa ko san ɗaukar mataki akan wani abu da bai masa ba game daita tofa sai ciwon
kai. Sai kuma hankalinsa ya gushe gaba ɗaya. Idan kuma ya farkoshike nan ya manta komai
bazai sake tunawa ba ko magana ko maida hankali akan wani abinda ya shafeta). Yanzun
ma dai zubewa yay a kan gadon, tare da cure jikinsa waje guda wani kalarmasifaffen sanyi
na ratsa illahirin ƙasusuwansa, sai zazzaɓi mai masifar zafi da nuƙurƙusar ɓargon
jiki….Nutsuwar data samu game da shawarar Hajiya Rubayya ya sata ajiye batun hukunta
Samraah. Sai ma zuciyarta data gama tsara mata fara shirinta a yanzu. Zuciyarta fes ta fito
falon. Arwa da Muhsin kawai ta samu a falon suna kallo. Sai masu aiki dake ɗan kai kawo
na tsaftace sa duk da babu wani datti. Komawa tayi da baya zuwa ɗakin Azizat. Kwance ta
sameta da waya a hannu tana charting, sai Bahijjadake cikin closet ɗinta tana maida kayan
data watso ƙasa. Batare data kalla uwar tata ba ta ce, “Mammah any problems?”. Maimakon
taji haushin yanda Azizat ɗin tai magana a tsaitsaye sai ma tai murmushi. Cike da kulawa
takai zaune a kusa da ita tana shafa kanta. “Babu komai Baby na. Aikenki dai zanyi sashen
Yayanku”. Da sauri Azizat ta ɗago fuskarta da murmushi. Sai kuma ta tura baki tana mai
haɗiyewa. “Mammah bayan Yayan ya sake fita shi da tawagarsa. Ina kuma ƙyautata zaton
wata tafiyar ma ya sake yi”. Da mamaki Hajiya Mammah ke kallonta ta ce, “Tafiya kuma?
Bayan yau ya dawo?”. Sai kuma ta dauki wayarta ta shiga daddanawa batare data jira amsa
ba. Kunnenta ta kai. Batare da yin ko sallama ba ta ce, “Kuna ina?”. Cikin girmamawa da ga
can aka bata amsa da, “Gamu a airport zamu wuce Chaina”. “What! Shine ba labari?”. “I'am
sorry Maa. Da alama tafiyar gaggawace ta tasoma Boss ne.” Ƙwafa tayi, tare da yanke
kiran. Batare da tace komai ba kuma ta miƙe tai ficewarta. Da kallo Azizat ta bita sai kuma ta
taɓe baki itama ta cigaba da charting ɗin ta..... A ɓangaren Paah shima hankalinsa ba'a
kwance yake ba. Dan tun randa abin nan yafaru bai sake saka samun ko kallon arziƙi daga
ɗan nasa ba. Ko jiyyar kwanaki uku da yay a gidan idan ya shiga dubasa sai ya ƙirƙiri barcin
ƙarya. Yana samun sauƙi kuma ya tattara ya bar musu gidan. Sai yau ne matarsa ke sanar
masa Awwab ɗin ya dawo gida. Shine dalilin barowarsa inda yake a gaggauce yazo gidan.
Kai tsaye sashen Awwab ɗin ya nufa, amma tun kafin ma ya shiga Hayatu daya samu a
compaund kesanar masa Awwab ɗin na sashen Hajiya Babba. Sashen Hajiya Babban yaso
nufa shima. Sai dai hakan ya gagara saboda shakkar haɗuwar tasu. Dan yasan a rayuwa
Awwab bai haɗa al'amarinsa dana mahaifiyarsa da komai ba. Taɓashin da Hajiya ƙarama
tayi ne ya sashi dawowa a hayyacinsa firgigit. Cike da mamaki ta ce, “Lafiya kuwa Abban
Awwab?”. Numfashi ya sauke mai ƙarfi, sai kuma cikin damuwa ya amsa mata da, “Ba
komai”yana miƙewa. Da sauri ta riƙo hannunsa. “Ya zakace babu komai bayan ga damuwa
ƙarara a fuskarka? Nasan dai bazai wuce akan fushin da Awwab yake ba. Ni a ganina mizai
hana kaje ka samesa. Sai ka lallashesa dan yaron nan ya fimu gaskiya, shiyyasa kullum
nake nusar da kai illar biyema Addah a gidan nan. Dan koba komai Hajiya Babba uwar
ƴaƴanka ce”. Wani mugun kallo ya watsa mata. Sai kuma ya fisge hannunsa batare da ya
tanka mata ba yaja tsaki. Fuuu ya fice abinsa batare da ko waiwayenta ba. Da kallo kawai ta
bisa itama. Sai kuma ta girgiza kanta ranta duk a dagule.... *_INDIA_* Kai kawo take kawai
tana kuka ita kaɗai a ɗakin, a kallo ɗaya zaka fahimci tanaa cikin matsanancin tashin hankali
da bai da misali. Kanta ta shiga girgizawa cike da sakin zantukan da suka zame mata
sirrinta cikin sambatu. “Kai ina bazai yiwu [Link] halaka yarona da hannuna ba wlhy.
Saimah bazai yiwu ba. Na tafka kuskuren farko bazan bari na sake aikata na biyu ba”. Ta
ƙare maganar tana rarumar [Link] ƙanwarta Saimah dake Dubai ta shiga
lalubowa. Cikin sa'a kuwa ta sameta a sama-sama dan ko a jiya sunyi waya. Kira ta danna
mata, sai dai harta fidda rai da za'a ɗauka tana gab da tsinkewa aka ɗaga. Mamy da
zuciyarta ke bugawa da sauri-sauri tamkar zata fito ko sallama bata tsaya yi ba ta ambaci
sunan yar uwar tata kai tsaye. “Saimah!”. Cike da mamaki da shiga tashin hankali ta amsa
mata daga can. Sai kuma ta ɗora dafaɗin, “Lafiya kuwa Aunty najiki cikin tashin hankali? Kar
dai kice min mun rasa Mansoor ne?”. Wani irin suka ƙarshen zancen Saimah yayiwa Mamy
a zuciya. Dan haka a fusace ta bata amsa da, “Oh haka kuke zaman jiran ji kenan shiyyasa
kika saka ƴarki ta kirasa a waya ta tada masa da hankali da yake bata da isashiyar tarbiyya.
To bai mutu ba, ba kuma zai mutu a sanadin auren shashashar ɗiyarki ba in sha ALLAHU....”
A fusace Saimah ta ce, “Wace irin magana ce wannan kuma daga tambaya Sadiyya?”. “Kin
fini sani Saimah. Nace kin fini sani. Duk wata masifa kece ummul ana isin sakamu cikinta.
Kai haba nagaji bazan iya jurewaba gaskiya. Maganar auren Mansoor da Husnah babu shi
tunda baya so”. Wata shegiyar dariya Saimah ta sanya daga can. Sai da tayi mai isarta
sannan taɗora da faɗin, “Wannan shine kuskure mafi muni da zakiyi a rayuwarki kuwa
Sadiya. Dan in har Mansoor zai ce bazai zauna da Husnah ba to kemafa ki shirya tsaff dan
auren shekara talatin da takwas zai guntule shima. Zan sanarma mijinki da ɗanki abinda
kika aikata game da auren Mansoor na farko. Na kuma sanarma duniya komai. Yarage naki
yanke hukunci. Kin san kuma shima Maash ɗin ba kanwar lasa bane dan ya tabbatar miki da
hakan”. Ɗit-ɗit ta yanke wayarta. A matuƙar fusace Mamy tai wani irin masifar yin cilli da
wayarta. Sai kumata zube a saman gadon ɗakin hotel ɗin tana fashewa da kuka mai masifar
ƙarfi... “Mi kike ɓoyewa Halimatu?”. Firgigit ta juyo tana kallonsa. Sai kuma ta mike zumbur
tana goge hawayenta jikinta na karkarwa. Cikin rawar murya da kaƙaro murmushi take
girgiza masa kanta. “Abban Attahir yaushe ka shigo? Dama kana ɗakin nan? Ai ban san
kana nan ba wlhy....” Hannu ya ɗaga mata. Dole tai shiru. Cikin ɓacin rai ya sake maimaita
mata tambayar farko. Sake daburcewa tayi. Harshenta na sarƙewa ta ce, “Ba komai. ALLAH
ba komai. Ko kaji wani abu ne?”. Maimakon amsa mata idanunsa kawai ya dasa mata. Sai
kuma ya jinjina kansa batare daya sake tanka mata ba ya juya ya fice abinsa. Gaba ɗaya ji
Mamy tai ɗakin na juya mata tsabar tashin hankali. Birkicewa ta sake yi tamkar sabon
kamun hauka. Itako idan har Abban Attahiru yaji wayar nan tata ta shiga uku. Wannan wace
kalar rayuwa ce ta jefa kanta da ɗanta a ciki saboda kwaɗayin abin duniya. Wane irin son
zuciya ne? Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un... Da ƙyar likitoci suka iya controlling sabon yanayin
da Mansoor ya shiga. Dan abaya baya aman jini sam. Gashi yanzu iyayensa sun sake
jangwaɓo abinda yafi na farko. Bayan dawowa a hayyacinsa hana kowa akai shiga ganinsa
har na tsawon kwanakiuku. Sai da suka tabbatar komai ya dawo normal sannan suka barsu
ganinsa bayan anjamusu dogon gargaɗi. Sunji farin cikin samun lafiyar tasa. Sai dai bai kula
kowa a cikinsu ba har suka gaji da zama suka fito saboda adadin lokacin da aka basu ya
cika. Suna fitowa Dad yay wucewarsa, dan har yanzu babu jituwa tsakaninsa da Mamy. Ya
tattarata ya watsar da al'amarin ta. Bai kuma sake mata magana akan komai ba. Itako duk
wanda yakalleta yasan bata a cikin hayyacinta a kwanakin nan. Dan komai ya gama ƙwace
[Link] rasa ina zata kama danta mafi soyuwa a ranta da mijinta na neman kuɓuce mata a
dalilin son zuciyarta........ _Humm Mamy wai mi kika aikata ne haka? Miya kuma alakantaki
da Maash?? __Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......A kunyace ta fito daga
banɗakin bayan kammala canja kayan da Abba ya bata nabarci. Tana fitowa suka haɗa ido
da Abba dake zaune a bakin gado saitin ƙofar toilet ɗin. Ƙara cikuykuye Hijjab ɗin nata tayi
da saurin duƙar da kanta ta koma jikin bango ta lafe. Murmushi ya saki tare da miƙa mata
hannu alamar tazo. Sai dai ta gagara yin hakan sai ma idanunta ne da sukai ƙwalƙwal kamar
zata fasa kuka. Murmushi Abban ya sake yi da sauke ajiyar zuciya. Sai kuma ya miƙe ya
nufeta. Hannunta ya kamo ya jawota jikinsa ya rungume. Kafin a hankali cikin dabara ya
zaneHijjab ɗin nata ya cilla saman kujera ƙwara ɗaya dake ɗakin. Ƙoƙarin raba jikinsa da
nata yayi amma taƙi yarda da hakan. Sai ma sake ƙanƙamesa da tai tana jujjuya kan nata
alamar dai bata son ya ganta a kayan barcin. A hankali ya ranƙwafa saitin kunnenta ya raɗa
mata, “Mu kwana a haka kenanbazaki gaji ba?”. Kafaɗa ta noƙe masa alamar a'a. Sai kuma
cikin rawar murya ta ce, “Dan ALLAH zan saka hijjab ɗin dai”. “Kin taɓa ganin amarya da
hijjabi a gaban angonta?”. Ya sake raɗa mata cikin kasala. Kasa iya cemasa komai tayi, sai
ma cusa kanta da ta sake yi cikin jikinsa. Shima sai bai sake magana ba ya ɗagata cak sai
tsintar kanta tayi a gado. Yanda tai wani mugun duƙunƙunewa waje guda kamar ƴar mage
ya bashi dariya. Gadon yahau shima tare da rage wutar ɗakin ya sake jawota jikinsa ya
rungume.... “Umma ki buɗe min, na rantse da ALLAH Imamu bai isa ya kwana ɗakin
tsinanniyar yarinyar can ba.” “Jalilah bazan buɗe ba. Wai miyasa ke baƙya jin nasiha ne a
rayuwarki. Wannan shirmen naki wai kina tunanin zai haifar mana da ɗa mai ido ne? A
gabana a gaban ƴaƴanki fa ya rantse ya maya akan in har kika cigaba da ɗaga masa hankali
saiya sake ki babu ko shakka balle kunyata. Amma har kike kasa maida hankalinki jikinki ki
nutsu mubi hanyar mai ɓullewa. Imamun yanzu fa ba irin na da bane ba. Koso kike ya sake
kin ki tafi ki bar mata gidan ne shike nan taci nasara a kanki?”. Kuka mai ƙarfi Mom ta saki.
Batare data amsawa Umman tata ba ta zube a wajentana kara ƙarfin kukanta har
numfashinta na seizing tamkar zai rabu da gangar jikinta. Duƙawa Umma dake cikin
matsanancin damuwa tayi itama tana cigaba da lallashinta... Zumbur Halime ta miƙe tana
zare idanu jin hannun Abba akan jikinta. Shima Abba sai ya miƙe cikin mamakinta ya kunna
fitilar ɗakin. “Lafiya kuwa Halimatu?”. Kai ta girgiza masa tan ƙoƙarin sauka a gadon, riƙota
ya sake yi, sai kawai ta fisge hannun ta sauka gaba ɗaya har tana haɗawa da kamar gudu.
Zuba mata ido kawai Abba yay mamaki na neman kasheshi. Itako tana lafe jikin bango sai
zare idanu takeyi. Murmushi Abba yayi da girgiza kansa. Sai kuma cikin ɗan rage murya ya
furta, “Kina son wani abu ne?”. Kanta ta girgiza masa. Shima sai ya sake jinjina kan. “Okay
miya faru to?”. “Zan je falo na kwanta?”.“Saboda me?”.“Naga zaka kwana anan ne”.“Ai nan
ne ya dace dana kwanta Halimatussa'adiyya”. Da sauri ta ce, “Hu'imm tabb”. (Badaƙala)
Abba ya faɗa a zuciyarsa yana cizon lips ɗinsa. Sai kuma yay ƙoƙarin sakkowa a gadon.
Tana ganin zai nufota ta kwasa a guje zatai falo. Ai baima san lokacin daya buga tsalle ya
cafkota ba. Kuka ta fashe masa da shi. “Dan ALLAH kayi haƙuri Alhaji. Ni wlhy babu ruwana
bana so. Kai fa babba ne”. Hankalin Abba tashi ya nema yi, a zuciyarsa ya ayyana (Haba
Halimatu taya zaniya haƙuri da wannan baiwar taki) a fili kuwa sai ya jawota ya matse a
jikinsa. Dukyanda take mutsu-mutsu yaƙi ya saketa. Dan ya tabbatar tana samun sa'a wlhy
sai daiyaji a salansa. Shiko yanda ya samu ya killafa Mom ai gara dai ya angwance dan
ganin Halime matsayin amarya zuwa gobe sabon show ne yasan zai tashi. Gara ya mora
yasan ya mora duk ma wadda za'ayi sai ayi kawai ko. Cak ya ɗaga Halime zuwa saman
gadon. Aiko ta ƙwalla ƙara tana ƙoƙarin [Link] da su Abba an girma ai ƙarfin ba ɗaya
ba. Ganin ma tana neman tona mas asiri gida cike da ƴaƴa ga suruka ga Gwaggo sai kawai
yay maganin bakin ta hanyar rufesa da nashi. Daga haka ya shiga tabbatar ma Halime
shima ɗin da duk da shekaru sun jada sauransa.... Wani masifaffen ihu da Halime ta fasa
tuni ya gama karaɗe gidan. Sai ko a kunnen kowa musamman Mom data gagara rintsawa
ita da Ummanta. Dan Gwaggo Gudidi tuni tayi barcinta hankali kwance. Wani irin masifar
yankawa zuciyar Mom tayi. Sai ko gata ta ɓaro daga saman gado jikinta na masifar rawa da
karkarwa. Ƙofa ta nufa cikin rufewar ido tana dannama Abba zagi da tsinuwa. Tana buɗe
ƙofar tayo baya da sauri tare da saka duka hannayenta biyu ta toshe kunnuwanta tana mai
fashewa da kuka.. Cikin sauri Ummanta ta miƙe. Kanta tayo da sassarfa. Sai dai me, itama
tana zuwa jikin ƙofar ta jiyo kukan Halime da roƙon da takema Abba. Tare da surutan
Abbacikin sakin layi... “A'uzubillahi minnashshaiɗanirrajim. La'ilaha illalahu
Muhammadurrasulillahi Sallallahu alaihi Wasallam. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'unImamu ka
gama tambaɗewa. Imamu kayi asara kayi girman kwabo. Wlhy ka gama watsewa Imamu
gagararre mara mutunci” ta danna ƙofar da ƙarfi cikin sambatu da ruɗewa. Tunitsohuwa ta
rikice taji abinda yafi ƙarfin rashin kunyarta . Yayinda Mom ta sake gigicewa dalilin salatin
Ummanta. Sai kawai ta dinga numfashi da ƙyar kamar zata shiɗe..... Mom ƙyale Abba kinji,
ai zai dawo ne zaici mutanen garinsu gwarzo . *_INDIA_* A India kam sama da ƙasa an
nema Mansoor an rasa. Dan a daren jiya ya gudu daga asibiti. Matuƙar ƙololuwar tashin
hankali iyayensa da ƴan uwansa sun gama shiga. A take suka shiga bincike. Sai gashi an
gano cewar yabi jirgin zuwa Abu-dabi a daren jiya. A yanzu hakama awanni biyu kenan da
saukar jirgin. Hankalin Mamy ne yafi na kowa tashi a wannan karon. Dan haka ta azalzalesu
akan su bishi. Da farko Dad yaƙi bata goyon baya, sai da Attahir yayta roƙonsa dan shi
baisan mike faruwa ba sannan ya amince bisa shawarar da tashi zuciyar ta bashi shima na
bari suje ɗin yaga ƙarshen abinda Mamyn ke shiryawa. A ranar basu sami jirgin wucewa
Dubai ɗin ba. Sai kuma hakan ma ya zame musu alkairi dan Mamy a darenta samu labarin
zuwan ƙanwar tata Nigeria, dan haka ta sauya akalar tafiyar tasu suma zuwa Nigeria. Dan ta
tabbatar in har Mansoor yaje Dubai bai samu Sakinar ba shima Nigeria ɗin zai nufa. Hakan
kuwa ce ta faru, sai dai a washe garin ma basu sami jirgin Nigeria kai tsaye ba sai na Dubai
ɗin. Hukuncin UBANGIJI a Dubai ɗin kuma sai jirgi ya haɗasu da Mansoor da shima zai
wuce Nigeria ɗin. Nunawa yay ma kamar bai gansu ba, sai da Attahir yaje har inda yake ya
masa magana cikin tsokana da lallashi sannan ya kulashi. Suma su Dad ya gaidasu a
ciccinkushe. Shi dai Dad ɗin bai kulashi ba. Sai Mamy ce keta nan nan da shi. Koda suka
iso Nigeria tun a airport suka sake nema Mansoor suka rasa. Tashi hankalin Mamy ya sake
yi, bata ko saurari Dad ba ta shiga taxi tace ya kaita anguwar su Sakina. Dan suna da gida
anan Kano da in sunzo suke sauka. Attahir ne cikin damuwa yay ƙoƙarin tsaidata, amma sai
bata ko sauraresa ba dan haka yay zuguyyana kallon motar. Sai kuma ya juyo yana kallon
Dad da shima yake tsaye cikin matsanancin ɓacin rai bai ce komai ba. Rasa abin cewa
Attahir ɗin yayi, sai kawai ya duƙar da kansa yay shiru zuciyarsa duk a dagule dan shi kam
ya rasa mike faruwa haka kuma a tsakanin iyayen nasu cikin kwanakin nan..... MAASH Har
dare bai san inda hankalinsa yake ba. Sai gabannin asubahi zazzaɓin yasakesa. Ajiyar
zuciya ya ringa saukewa a jajjere. Kafin ya miƙe zaune cikin dauriyasaboda kiraye-kirayen
sallar asubahi da ake tayi tako ina. Cikin nauyin jiki da rashin ƙwari ya nufi bathroom yana
haɗa hanya. Ruwa mai zafi ya samu ya shiga. Sai da ya tabbatar ya ratsashi tare da
watsakke masa jiki sannan yay wankan da alwala ya fito. Dukkanin sallolin daya rasa jiya
saboda yanayin da yake ya fara ramawa. Bayan ya idar da sallar asubahi har zai kwanta sai
kuma zuciyarsa ta gargaɗesa akanhakan. Alkur'ani ya ɗauka ya fara karatu, tun yanayi da
ƙyar har jikinsa ya fara sakewa nutsuwa ta fara riskarsa. A jajjere ya dinga sauke ajiyar
zuciya nan ma. Saida ya kai har inda yake buƙata kafin ya miƙe ya hau gadon ya kwanta.
Shi ba ma'abocin yawan kwanciya barci bane musamman ma na safe saboda yawan uziri.
Amma rashin samun na dare yana kwanciya barci mai nauyin gaske yay awon gaba da shi...
A lokacin da Maash ke a sashensa yana fama da ciwo a ɓangaren Samraah tsaye take
ƙyam akan ƙafafunta tana miƙama UBANGIJI kukanta. Kaso biyu bisa ukun daren
tarayashine da ƙiyamullail. Kafin ta ɗora da karatun Alqur'ani har asubahi. Tana idarwa duk
da barcin dake a cikin idanunta haka ta ɗora shi ta cigaba dayi. Tanayi tana tofama a ruwan
data ajiye botiki guda. Da yake tasa himma kafin goma tayi tacikusan izifi ashirin da wani
abu. Motse-motsen da Ummie keyi ya fargar da ita, (yunwa) ta ayyana a ranta tana ƙoƙarin
miƙewa. Ilai kuwa sai gashi tana farkawa da kiran sunan “Muhammad yunwa. Yunwa
Muhammad” ta fara cin karo. Zumut ta miƙa ta nufeta har tana tuntuɓe da katifa............
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan
wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA
SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA
SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don
yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......A kunyace ta fito daga banɗakin bayan
kammala canja kayan da Abba ya bata na barci. Tana fitowa suka haɗa ido da Abba dake
zaune a bakin gado saitin ƙofar toilet ɗin. Ƙara cikuykuye Hijjab ɗin nata tayi da saurin duƙar
da kanta ta koma jikin bango ta lafe. Murmushi ya saki tare da miƙa mata hannu alamar
tazo. Sai dai ta gagara yin hakan sai ma idanunta ne da sukai ƙwalƙwal kamar zata fasa
kuka. Murmushi Abban ya sake yi da sauke ajiyar zuciya. Sai kuma ya miƙe ya nufeta.
Hannunta ya kamo ya jawota jikinsa ya rungume. Kafin a hankali cikin dabara ya zaneHijjab
ɗin nata ya cilla saman kujera ƙwara ɗaya dake ɗakin. Ƙoƙarin raba jikinsa da nata yayi
amma taƙi yarda da hakan. Sai ma sake ƙanƙamesa da tai tana jujjuya kan nata alamar dai
bata son ya ganta a kayan barcin. A hankali ya ranƙwafa saitin kunnenta ya raɗa mata, “Mu
kwana a haka kenanbazaki gaji ba?”. Kafaɗa ta noƙe masa alamar a'a. Sai kuma cikin rawar
murya ta ce, “Dan ALLAH zan saka hijjab ɗin dai”. “Kin taɓa ganin amarya da hijjabi a gaban
angonta?”. Ya sake raɗa mata cikin kasala. Kasa iya cemasa komai tayi, sai ma cusa kanta
da ta sake yi cikin jikinsa. Shima sai bai sake magana ba ya ɗagata cak sai tsintar kanta tayi
a gado. Yanda tai wani mugun duƙunƙunewa waje guda kamar ƴar mage ya bashi dariya.
Gadon yahau shima tare da rage wutar ɗakin ya sake jawota jikinsa ya rungume.... “Umma
ki buɗe min, na rantse da ALLAH Imamu bai isa ya kwana ɗakin tsinanniyar yarinyar can
ba.” “Jalilah bazan buɗe ba. Wai miyasa ke baƙya jin nasiha ne a rayuwarki. Wannan
shirmen naki wai kina tunanin zai haifar mana da ɗa mai ido ne? A gabana a gaban ƴaƴanki
fa ya rantse ya maya akan in har kika cigaba da ɗaga masa hankali saiya sake ki babu ko
shakka balle kunyata. Amma har kike kasa maida hankalinki jikinki ki nutsu mubi hanyar mai
ɓullewa. Imamun yanzu fa ba irin na da bane ba. Koso kike ya sake kin ki tafi ki bar mata
gidan ne shike nan taci nasara a kanki?”. Kuka mai ƙarfi Mom ta saki. Batare data amsawa
Umman tata ba ta zube a wajentana kara ƙarfin kukanta har numfashinta na seizing tamkar
zai rabu da gangar jikinta. Duƙawa Umma dake cikin matsanancin damuwa tayi itama tana
cigaba da lallashinta... Zumbur Halime ta miƙe tana zare idanu jin hannun Abba akan jikinta.
Shima Abba sai ya miƙe cikin mamakinta ya kunna fitilar ɗakin. “Lafiya kuwa Halimatu?”.
Kai ta girgiza masa tan ƙoƙarin sauka a gadon, riƙota ya sake yi, sai kawai ta fisge hannun
ta sauka gaba ɗaya har tana haɗawa da kamar gudu. Zuba mata ido kawai Abba yay
mamaki na neman kasheshi. Itako tana lafe jikin bango sai zare idanutakeyi. Murmushi Abba
yayi da girgiza kansa. Sai kuma cikin ɗan rage murya ya furta, “Kina son wani abu ne?”.
Kanta ta girgiza masa. Shima sai ya sake jinjina kan. “Okay miya faru to?”. “Zan je falo na
kwanta?”.“Saboda me?”.“Naga zaka kwana anan ne”.“Ai nan ne ya dace dana kwanta
Halimatussa'adiyya”. Da sauri ta ce, “Hu'imm tabb”. (Badaƙala) Abba ya faɗa a zuciyarsa
yana cizon lips ɗinsa. Sai kuma yay ƙoƙarin sakkowa a gadon. Tana ganin zai nufota ta
kwasa a guje zatai falo. Ai baima san lokacin daya buga tsalle ya cafkota ba. Kuka ta fashe
masa da shi. “Dan ALLAH kayi haƙuri Alhaji. Ni wlhy babu ruwana bana so. Kai fa babba
ne”. Hankalin Abba tashi ya nema yi, a zuciyarsa ya ayyana (Haba Halimatu taya zaniya
haƙuri da wannan baiwar taki) a fili kuwa sai ya jawota ya matse a jikinsa. Dukyanda take
mutsu-mutsu yaƙi ya saketa. Dan ya tabbatar tana samun sa'a wlhy sai daiyaji a salansa.
Shiko yanda ya samu ya killafa Mom ai gara dai ya angwance dan ganin Halime matsayin
amarya zuwa gobe sabon show ne yasan zai tashi. Gara ya mora yasan ya mora duk ma
wadda za'ayi sai ayi kawai ko. Cak ya ɗaga Halime zuwa saman gadon. Aiko ta ƙwalla ƙara
tana ƙoƙarin [Link] da su Abba an girma ai ƙarfin ba ɗaya ba. Ganin ma tana neman
tona mas asiri gida cike da ƴaƴa ga suruka ga Gwaggo sai kawai yay maganin bakin ta
hanyar rufesa da nashi. Daga haka ya shiga tabbatar ma Halime shima ɗin da duk da
shekaru sun ja da sauransa.... Wani masifaffen ihu da Halime ta fasa tuni ya gama karaɗe
gidan. Sai ko a kunnen kowa musamman Mom data gagara rintsawa ita da Ummanta. Dan
Gwaggo Gudidi tuni tayi barcinta hankali kwance. Wani irin masifar yankawa zuciyar Mom
tayi. Sai ko gata ta ɓaro daga saman gado jikinta na masifar rawa da karkarwa. Ƙofa ta nufa
cikin rufewar ido tana dannama Abba zagi da tsinuwa. Tana buɗe ƙofar tayo baya da sauri
tare da saka duka hannayenta biyu ta toshe kunnuwanta tana mai fashewa da kuka.. Cikin
sauri Ummanta ta miƙe. Kanta tayo da sassarfa. Sai dai me, itama tana zuwa jikin ƙofar ta
jiyo kukan Halime da roƙon da takema Abba. Tare da surutan Abbacikin sakin layi...
“A'uzubillahi minnashshaiɗanirrajim. La'ilaha illalahu Muhammadurrasulillahi Sallallahu alaihi
Wasallam. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'unImamu ka gama tambaɗewa. Imamu kayi asara kayi
girman kwabo. Wlhy ka gama watsewa Imamu gagararre mara mutunci” ta danna ƙofar da
ƙarfi cikin sambatu da ruɗewa. Tunitsohuwa ta rikice taji abinda yafi ƙarfin rashin kunyarta .
Yayinda Mom ta sake gigicewa dalilin salatin Ummanta. Sai kawai ta dinga numfashi da ƙyar
kamar zata shiɗe..... Mom ƙyale Abba kinji, ai zai dawo ne zaici mutanen garinsu gwarzo .
*_INDIA_* A India kam sama da ƙasa an nema Mansoor an rasa. Dan a daren jiya ya gudu
daga asibiti. Matuƙar ƙololuwar tashin hankali iyayensa da ƴan uwansa sun gama shiga. A
take suka shiga bincike. Sai gashi an gano cewar yabi jirgin zuwa Abu-dabi a daren jiya. A
yanzu hakama awanni biyu kenan da saukar jirgin. Hankalin Mamy ne yafi na kowa tashi a
wannan karon. Dan haka ta azalzalesu akan su bishi. Da farko Dad yaƙi bata goyon baya,
sai da Attahir yayta roƙonsa dan shi baisan mike faruwa ba sannan ya amince bisa shawarar
da tashi zuciyar ta bashi shima na bari suje ɗin yaga ƙarshen abinda Mamyn ke shiryawa. A
ranar basu sami jirgin wucewa Dubai ɗin ba. Sai kuma hakan ma ya zame musu alkairi dan
Mamy a darenta samu labarin zuwan ƙanwar tata Nigeria, dan haka ta sauya akalar tafiyar
tasu suma zuwa Nigeria. Dan ta tabbatar in har Mansoor yaje Dubai bai samu Sakinar
bashima Nigeria ɗin zai nufa. Hakan kuwa ce ta faru, sai dai a washe garin ma basu sami
jirgin Nigeria kai tsaye ba sai na Dubai ɗin. Hukuncin UBANGIJI a Dubai ɗin kuma sai jirgi ya
haɗasu da Mansoor da shima zai wuce Nigeria ɗin. Nunawa yay ma kamar bai gansu ba, sai
da Attahir yaje har inda yake ya masa magana cikin tsokana da lallashi sannan ya kulashi.
Suma su Dad ya gaidasu a ciccinkushe. Shi dai Dad ɗin bai kulashi ba. Sai Mamy ce keta
nan nan da shi. Koda suka iso Nigeria tun a airport suka sake nema Mansoor suka rasa.
Tashi hankalin Mamy ya sake yi, bata ko saurari Dad ba ta shiga taxi tace ya kaita anguwar
su Sakina. Dan suna da gida anan Kano da in sunzo suke sauka. Attahir ne cikin damuwa
yay ƙoƙarin tsaidata, amma sai bata ko sauraresa ba dan haka yay zuguyyana kallon motar.
Sai kuma ya juyo yana kallon Dad da shima yake tsaye cikin matsanancin ɓacin rai bai ce
komai ba. Rasa abin cewa Attahir ɗin yayi, sai kawai ya duƙar da kansa yay shiru zuciyarsa
duk a dagule dan shi kam ya rasa mike faruwa haka kuma a tsakanin iyayen nasu cikin
kwanakin nan..... MAASH Har dare bai san inda hankalinsa yake ba. Sai gabannin asubahi
zazzaɓin ya sakesa. Ajiyar zuciya ya ringa saukewa a jajjere. Kafin ya miƙe zaune cikin
dauriyasaboda kiraye-kirayen sallar asubahi da ake tayi tako ina. Cikin nauyin jiki da rashin
ƙwari ya nufi bathroom yana haɗa hanya. Ruwa mai zafi ya samu ya shiga. Sai da ya
tabbatar ya ratsashi tare da watsakke masa jiki sannan yay wankan da alwala ya fito.
Dukkanin sallolin daya rasa jiya saboda yanayin da yake ya fara ramawa. Bayan ya idar da
sallar asubahi har zai kwanta sai kuma zuciyarsa ta gargaɗesa akanhakan. Alkur'ani ya
ɗauka ya fara karatu, tun yanayi da ƙyar har jikinsa ya fara sakewa nutsuwa ta fara riskarsa.
A jajjere ya dinga sauke ajiyar zuciya nan ma. Saida ya kai har inda yake buƙata kafin ya
miƙe ya hau gadon ya kwanta. Shi ba ma'abocin yawan kwanciya barci bane musamman
ma na safe saboda yawan uziri. Amma rashin samun na dare yana kwanciya barci mai
nauyin gaske yay awon gaba da shi... A lokacin da Maash ke a sashensa yana fama da ciwo
a ɓangaren Samraah tsaye take ƙyam akan ƙafafunta tana miƙama UBANGIJI kukanta.
Kaso biyu bisa ukun daren tarayashine da ƙiyamullail. Kafin ta ɗora da karatun Alqur'ani har
asubahi. Tana idarwa duk da barcin dake a cikin idanunta haka ta ɗora shi ta cigaba dayi.
Tanayi tana tofama a ruwan data ajiye botiki guda. Da yake tasa himma kafin goma tayi
tacikusan izifi ashirin da wani abu. Motse-motsen da Ummie keyi ya fargar da ita, (yunwa) ta
ayyana a ranta tana ƙoƙarin miƙewa. Ilai kuwa sai gashi tana farkawa da kiran sunan
“Muhammad yunwa. Yunwa Muhammad” ta fara cin karo. Zumut ta miƙa ta nufeta har tana
tuntuɓe da katifa............ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara,
sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875__ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ........Sosai
mamaki ya kama Paah jin wai Maash ya sake barin gidan. A take ya ɗagawaya yay kiran
Hayatu dan yasan ko kiran Maash ɗin yay a yanzu ba lallai ya ɗaga ba. Dan a ganinsa har
yanzu fushi yake akan abinda ya faru. Amsar da Hayatun ya bashi na tabbacin sun wuce ya
sake tsaya masa a rai. Sai kawai yaji duk yana ƙara zargin kansa da kansa. Da sauri ya
miƙe ya nufi sashen Hajiya Babba. Sai dai me ya samu sashen a kulle. Kai tsaye zargin
Maash ne ya kulle yazo masa. Jiki a sanyaye ya sakko yana jin lallai dole shima ya nufi
Chaina a yau ko gobe su haɗu da Maash ɗin. Cikin barci ya farka da matsanancin ciwon
kai. Duk da yanda yaso samun nutsuwahakan ya gagara. Har magani yasha duk da tsanar
da yay masa amma ina. Ya jima yana tsintar kansa a irin wannan halin a mabanbanta
lokuta. Sai dai na yau ya tsanantasosai. Dan duk yanda yaso sake komawa ya duba Ummie
ya gagara hakan. Har dare yana cikin mawuyacin hali. Salla kawai ke tada shi. Ai kusan
ƙarfe ɗaya babu shiri dole yabar gidan. Dan ji ya dinga yi tamkar ana masa yayyafi da
garwashin wuta. Ya tsanigidan da komai na cikinsa matuƙa. Kasancewar cikin dare sosai ya
fita a gidan babu wanda ya sani da ga ALLAH sai shi sai mijin Mama Balki da ya kira ta
waya. Hatta dasecuritys ɗin gate sanin matsayin Malam Baba agidan yasa koda zai fita da
baƙo babuwanda ya iya cewa komai. Azatonsu ma ko mai magani ne tunda yau ciwon
Hajiya Babba ya tashi sosai tun safe aketa fama.. Can wani gidansa ƙarami dake a wata
anguwa daban dole Malam Baba ya kaisa, anan yay jiyyar kwanaki uku ya dawo ragal, sai
sannan yake ji a bakin Malam Baba aijikin Ummie ya motsa sosai amma itama dai da sauƙi.
Dan baƙuwar yarinyar nan na tsaye akan al'amarin dan ma taji mata ciwo. Kasa cewa komai
Maash ɗin yayi, sai guri ɗaya daya zubama idanu kawai a yanayin da baka isa tantancewa a
kansa ba.... Sam gidan babu kwanciyar hankali. Dan tun washe garin da naima Ummie
kitso jikinta ya birkice. Sai ma abin ya nema fin na baya. Dan a ranar naci ɗan karan dukan
da kowa sai da ya tausaya min. Dan har asibiti sai da aka kaini. Duk da azabar wahalar da
naci a hannunta hankalina nakanta. Sam na kasa samun nutsuwa. Akoda yaushe cikin
nazari da aune-aunen abubuwa nake. Dan motsawar ciwon nata ya tsaya min a rai. Ga duk
wannan abun da akeyi banga ko giccin ɗanta ba a gida. Alamukuma sun tabbatar da baya
nan kenan. Sosai naji takaicinsa ya mamayeni. Har inaji araina anya mutumin nan da curin
hankali a brain ɗinsa kuwa. Rashin man kan yayi yawa matuƙa. Mahaifiya ai tafi gaban
wasa. Amma shi duk motsinsa dai a neman kuɗi yake kawai baya tuna gabansa da
bayansa. Kai dolene na saita masa layi ko zai tsireni, tunda na fahimci maganata ta ranar
bata dawo dashi a hayyacinsa ba. Bayan kwanaki uku jikinta yayi sauƙi Alhamdullah. Haka
na sake komawa [Link] kuka nayi sosai ganin sun ɗaureta. Haka na kwanceta ina
zubda hawaye. Na rungumeta a jikina duk da nasan komai zai iya faruwa. Sai dai alhmdllh
babu abinda tai min face kukan yunwa-yunwa. Yau ma kamar ranar haka na fita na nemo
mata abinci, ina bata ta ɓingire barci. Gyaran sashen na shiga yi bayan nayi kiran Mama
Bilki ita kuma ta taimaka ta mata wanka. Dan sabbin masu aikin nan da aka kawo fa sun
gudu tun daren da abin ya faru ta fashema ɗaya kai. Bayan Mama Balki ta mata wanka da
taimakonta na ƙarasa gyaran sashen. Sai ko gashi ita da shi duk sun dawo ahayyacinsu.
Duk wanda ya shigo ma sai yayi sha'awa. Nata yima Mama Balki tambayoyi akan wannan
al'amari sai dai bata ce da ni komai ba. Dan haka nima na haƙura na duƙufa kula da
al'amarin Ummie ɗin tare da ƙara ƙaimi. Dan yanzu ruwa na samu na ajiye na gorori a cikin
kowane kwana biyu saina sauke Alkur'ani a ɗakin da tofawa cikin ruwan. Sam na hana kaina
isashen barci. Nama daina fita a sashen gaba ɗaya sai neman abinci. Da farko Hajiya
ƙarama taso taka min birki akan abinda nake yi ɗin, sai Hajiya Mammah tace ta barni. Duk
da abin ya bani mamaki dan ita ma nai zaton zata hanani sai bance dai komai ba. Sai daga
baya nakema Mama Balki zancen, shine tace ai Paah ne yace a barni na cigaba da kula da
Ummie ɗin, sai dai bata sandalilin Hajiya ƙarama na son hanani ba. Kodan ita likitace tana
ganin kamar Ummie zata iya cutar dani ne oho. Na gamsu da hakan, dan haka na cigaba da
sabgata. Sai dai na sakama kowa na gidan ido dan ina son sanin wanda ke ɗaure Ummie
ɗin a duk lokacin da ciwonta ya motsa.... Tun asubar fari Mom ke bugama su Abba ƙofa.
Amma babu alamar ma ya jita balle amaryar tashi. Sai dai abinda bata sani ba duk zagi da
bugun da take musu yana jinta. Bashi da lokacinta ne kawai dan hankalinsa nakan Hamile
dake faman masa kukahar yanzu. Babu irin taimakon da bai bata ba harda su magani amma
yarinyar nan ta tasashi da kukan iya shege da duk ya hargitsashi. ALLAH ya soshi ma har
kayan shayiya shigo mata da su, akwai kuma kettle a ɗakin nata kasancewar ba'a haɗa
mata hitter ɗinta ba na toilet yasa yayi dabarar ajiye mata kettle ɗ[Link] iya shege irin na
Halime Mom na buga ƙofar ɗakin tana zaginsu sai ta sake sakama Abba sabon kuka. A
rikice ya riƙota jikinsa yana tambayarta mi take [Link] ta laɓe tana sake saka kukan da
turza ƙafafunta. “Ai dai Abba kai kace na girmamata. Amma gashi can tana zagar Innata da
Babana bayan kuma Innata ta rasu. Niwlhy bazan yarda ba.” Cike da lallashi Abba ya sake
sakata a jikinsa yana faɗin, “Kinga yi haƙuri barta, haba Halimatussa'adiyya na. Keda kike
tare da mijinki ina ruwanki da duk abinda take. Ko kina so nima nayi miki kukan ne. Jibafa
jikinki zazzaɓi ne ki kwanta ki huta ko na sake sakaki a ruwan ɗumin”. “Uhm uhm” ta faɗa
tana maƙe kafada da tura masa baki. Murmushi yayi da sake sakata sosai jikin nasa. Komai
yarinyar tayi sake shiga masa rai take. Ga alkairin data kawo masa har gadon barcinsa na
ƙara sakashi jin ƙaunarta mai tsanani da kimarta harma da mutuncin iyayenta. Shagala a
lallashin Halime yasa bai san lokacinda Mom ta bar buga ƙofar ba ma. Yana samu tayi barci
ya tashi yayi shirin massalaciya fita sallar asuba. Da yakan bari gari yay haske sannan ya
dawo gida. Amma yau ana idarwa ya dawo gidan. Wajen Halime ya koma sai da ya tadata
tayi salla ya bata shayi tasha da magani tana masa taɓara yana lallashi, bayan ta koma
barci sannan yasauke ajiyar zuciya ya fito. Ɗakin ya rufe mata ya nufi ɗakin da Gwaggo
Gudidi ta kwana suka gaisa. Acan ya samu Musaddiq wajen Gwaggo suna hirarsu hankali
kwance. Dan haka ya zauna ana hirar da shi. Anan ne yake jin wai Musaddiq ɗin ya samu
aiki a companyn Maash na ƙera motoci. Kusan satinsa uku kenan ma yana zuwa. A yanzu
hakama company ya masa alƙawarin turashi ƙarin karatu ƙasar Chaina. Gaba ɗaya sai yaji
kunya ta rufesa. Yay ƙasa da kansa kawai yanata jinjinawa. Daga Musaddiq har Gwaggo
Gudidi sun fahimci kunya ta rufe Abba, dan haka Musaddiq ya saki zancen ya kama wani.
Itama sai Gwaggon ta koma masa nasiha akan kada ya biyema Mom duk haukan da take a
gidan kodan darajarsa matsayin namiji uba da kuma yaƴansu. Ya mata alƙawarin in sha
ALLAHU bazai biye mata ba. Daga nan suka ɗan ƙara taɓa hira ya tashi ya fita zuwa ɗakin
Mom ɗin. A falo ya sami Auta da Bibaa. Auta yazo garesa da gudu yana murnar ganinsa.
Bibaa kuwa sai ta ɗauke kanta kamar bata ganshi ba sai da shi da kansa ya kira sunanta
sannan ta gaishesa tana faman fushi. Murmushi kawai yayi ya wuce dan ya fahimci kishi
take taya uwarta. Hannunsa riƙe dana Auta ya shiga bedroom ɗin Mom. Dai-dai lokacin take
fitowa daga wankan da Umma ta sakata yi dole. Sosai ya ƙura mata udanu yana kallon
yanda idonta suka kumbura sunyi jazur je dama [Link] wani mugun kallo take watsa
masa mai cike da tsana da takaicinsa. Dan wani irin ƙyau da kwarjini taga ya ƙara mata.
Daka gansa kaga sabon ango shar daya sha sharafinsa. A take abinda ya ringa musu a gida
jiya ya shiga dawo mata. Fashewa da kuka tayi tana rarumar kwalbar turare ta jefesa. Da
sauri ya kauce yana tura Auta bayansa. Cigaba da rarumo duk abinda ya tare mata gaba
tayi tana jeho masa. Tun yana kaucewa har dai ta samesa. Dole ya fito yana dariyar data
sake kular da ita. Dan harga ALLAH shifa dariya borin nata ke bashi yanzu. Da Ummanta
yaci karo tana ƙoƙarin shigowa da shayi a hannunta. Haɗiye dariyar yayi ya rissina yana
gaisheta. Da ƙyar ta iya amsa masa tana wucewa ko kallonsa batai ba dan itama dai
al'amarin nasa na jiya ne ya shiga dawo mata a rai tamkar yanzu komai ke faruwa....... _
Maganin mai zama gidan suruki kenan ai Umma._ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman
ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_
_UKU:900_ _HUDU: 1200__BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment
din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA
LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE
_*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama
ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Alhamdullah sati biyu kenan da fara maida akalar al'amurana
sashen Hajiya Babba. Tun ina ɗari-ɗari har na fara sakin jikina. Nayi tunanin Hajiya
Mammah ko sauran matan gidan wani zai hana amma sai naji shiru. Sai ma jana da Hajiya
Mammah ɗin ta farayi jikinta yanzu. Dan ta daina min faɗa sosai. Aikin sashenta ma idan
naje yi iya bedroom take cewa na gyara kawai. Tun al'amarin nata naɗan bani mamaki har
dai na tattara na watsar da tunanin ALLAH ne ya amsa addu'ata na fara samun sauƙi daga
kowa. Abinda na fara fahimta ga lalurar Ummie shine tana ƙarfafa ne a duk sanda Awwab ya
shigo inda take ko kuma yama zo gidan zance. Dan a kwanki ukun nan da yakea gidan gaba
ɗaya mun kasa gane kanta. Yau da safe har ciwo ta jimin da ƙyar aka fito dani a wajenta.
Dalilin hakanne ma na yini a sashenmu da zazzaɓi shine nake kwance har yanzu. Ban samu
ɗagawar jikin ba sai dare. Kwanciyar ce ta isheni natashi na fito. Shiru sashen dan kowa har
ya kwanta. Harna zauna a falo sai kuma na tashi na fita gaba ɗaya. Ko'ina akwai haske a
gidan kai kace rana ce, sai dai babu hayaniya mai ƙarfi dan wanda ma basuyi barci ba duk
sun nutsu a ɗakunansu. Tsamin da jikina yay ya sani ɗan fara tattakawa ko zai sake min,
duk da ina kwaɗayin zuwa na duba Ummie sai dai babu yanda zanyi dan yau ɗin kam zuwa
kusa da ita haɗari ne babba. Cinkushewar zuciya da son mantar da kaina damuwata ya sani
nufar garden ɗin gidan. Shi kam akwai ƙarancin haske a cikinsa, amma ko ɗar banji tsiro ba
na samu kujera na zauna ina mai ƙurama korayen gayyakin cikinsa da ƙarancin haske ya
sakasuyin duhu ido. Kamar da ga sama naji ana wata ƙara mara daɗin ji, gabana ne ya
faɗ[Link] kuma na fara jin sambatu dake fita da wasu irin kalamai marasa daɗin saurare.
Neman rikicewa nayi, da sauri na kai hannu na toshe kunnuwana. Ban san adadin mintinan
dana ɗauka ba a haka kafin na buɗe kunnen. Yanzu kam shiru babu ihun, sai magana
ƙasa-ƙasa da akeyi cikin raɗa. Miƙewa nayi cikin sanɗa na nufi inda nake jinmaganar. Hango
mutane tsaye mace da namiji, namijin na ƙoƙarin sakama macen kaya a jikinta ya sani
lafewa jikin fulawoyi. Cikin shagwaɓa macen ke faɗin, “Wlhy ni na faɗama ban gaji ba.
Miyasa yau dukbaka son kasancewa da ni ne? Ko dai ka samu wata ne a cikin sabbin masu
aikin nan?”. Da ɗan kaushin murya namijin ya bata amsa da, “Miyasa kike da zargi ne wai?
Kin san fa minene matsalar. Muhammad na gidan nan ke miyasa baƙya lissafi ne! Kije sai da
safe bana son damuwa”. Magana ta yunƙura zata sake masa ya ɗaga mata hannu. Sai naga
ta faɗa jikinsa ta rungumesa. Niko tunda ya ambaci Muhammad zuciyata ke wani irin rawa.
Dan kuwa a bakin mutum ɗaya ne nake jin sunan nan. Kuma ɗansa kawai yake kira da shi
wato Awwab. “Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un” na faɗa cikin rawar baki sakamakon
ganinwanda zuciyar tawa ke ayyana min. Paah tare da Siyama a garden suna aikata z...
kasa ƙarasawa nayi, sai ma wani irin kuka daya kufce min. Dole nakai hannuna na toshe
bakina har sai da suka fice sannan na durƙushe a wajen nayisa. Wannan wane irin zubar da
mutunci ne. Mutum mai daraja da kima kamar Paah ace yana bin masu aiki. Kai ya
Arrahaman. Gaskiya ya kamata nasan tarihin wannan gida, ko hakan zai taimakeni wajen
fara rarrabe ƙarya da gaskiya. Tare da kallon kowa na gidan nan da siffarsa. Bayan kamar
tazarar mintuna ashirin da fitarsu sannan na fita. Sashenmu nayi nufin komawa, amma sai
naci karo da Mama balki da alama daga sashen namu ta fito. Idanu ta waro sosai a kaina.
Sai kuma ta kama hannuna cikin sauke ajiyar zuciya tana tambayata “Daga ina haka? Yaya
jikin naki? Badai sashen Hajiya Babba kika komaba?”. Kaina na shiga girgiza mata.
Hawayen da nake makalewa na kufcemin. Sake tashinhankalin ta yayi. Babu shiri taja
hannuna. Siririyar hanyar sashensu da mijinta tabi dani. Sai gamu a madaidaicin falonsu da
yau ne shigowata cikinsa na farko. A saman kujera ta zaunar dani itama ta zauna. Sai da ta
bani ruwa nasha sannan ta fara jeramin sabuwar tambaya. Kaina na girgiza mata kawai.
Tare da faɗin, “Mama babu komai. Amma dan ALLAH idan bazaki damu ba ki bani tarihin
wannan gida a yau”. Ɗan jimm tayi kamar mai nazari. Sai kuma ta sauke ajiyar zuciya da
faɗin, “Waniabune ya sake faruwa kuma?”. Kamar zan faɗa mata sai kuma na fasa saboda
kwaɓar da zuciyata tayi min. “Babukomai Mama. Kawai dai ina son jine saboda nasan ta
hanyar dazan ɓullo wajen taimakon Ummie game da wannan ciwon nata.” Nan ma shiru tayi
kamar bazata tanka min ba. Kafin ta nisa tana mai jinjina kanta. “Zan sanar miki duk abinda
na sani Kandala. Saboda harga ALLAH tun randa na fara ganinki a gidan nan zuciyata ta
sami nutsuwa dake. A kuma kwanakin nan da kikayi na gwadaki ta hanyoyi da dama banga
wata alamar cin amana ko kasancewarki bamutuniyar kirki ba. Amma duk da haka ina
roƙonki ki riƙe min dukkan abinda zan faɗamiki amana dan ALLAH. Sannan zan taimakeki
da abinda zan iya domin ganin munyi waniyunƙuri akan Hajiya Babba ko ALLAH zaisa mu
dace.” “Nagode Mama.”*_Alonso_* aƙon haure daga ƙasar Spain zuwa Nigeria.
Kwara-kwara, bature-batture, balarabe-balarabe gashi nan dai bamu san takamaimai ɗan
wane ƙabila bane ko yare, kawai dai daga ƙasar Spain yazo. Abinda kawai kowa yake kallo
a tattare dashi shine bashi da alaƙa da Africa sam. Alonso ba musulmi bane ba, baya kuma
jin hausa ko zo na kasheka, daga turanci sai yaren Spanish. Da farko harkar kasuwanci ce
ta shigo da shi ƙasar Nigeria. Dan yana kawo irin dish ɗin nan na kwanika kala-kala da
mutanen da ke jere da su. Kafin a hankali ya samar da wajen yinsu anan cikin garin Lagos
ya ɗauki yaranmu aiki yana kuma koyar dasu. Sannu a hankali kamfani ya fara bunƙasa
kafin cikar shekara biyu duk yaran daya hora sun gama ƙwarewa har suma suna koyar da
wasu. Adams shine kusan babban yaron Alonso saboda ƙwazonsa, ga biyayya da ya kema
uban gidan nasa tamkar yaya da ƙane duk da kuwa Adams nada mata acan ƙauyensu dake
Kano mai suna kwanar-mashi harda ƴaƴa biyu. Dan neman kuɗi ne ya kaisa garin na Lagos.
Ƙyaƙyƙyawan halin Adams yasa Alonso yanke hukuncin kaisa ya ƙaro ilimi acan ƙasarsu ta
Spain tunda ya faɗa masa yayi sakandire, sai dai bai kammala duka ba saboda matsala ta
rashin kuɗi ga nauyin iyayensa da matarsa da duk ke a kansa. Alonso shine ya saka Adams
dawowa da iyalinsa da mahaifiyarsa nan Lagos da zama. Tare da saka yaransa biyu mace
da namiji a makaranta. Nafisa da Mu'azz, sai ciki da matar tasa ke da shi tsoho. Ganina
yanayin da take Alonso ya bama Adams shawarar tafiya da ita amma sai mahaifiyarsata
hana. Ganin haka yasa Alonso neman wadda zata kula da ita matsayin mai aiki saboda
mahaifiyar Adams bata da wani ƙarfin yin hakan saboda tsufa. Sai dai duk wadda aka kawo
sai a samu matsala saboda masifar matar Adams. Dan mace ce azababbiya matuƙa...
Rabi'atu yarinya ce budurwa da bazata wuce shekaru goma sha shida ba. Ɗiyace wajen mai
abinci dake gab da kamfanin Alonso Kuma duk a wajensu suke cin abinci. Tayi matuƙar
sabo da Adams harma wasu na ganin ko son juna suke. Sai dai sam ba haka bane ba.
ALLAH dai ya haɗa jininsu ne kawai kasancewarta yarinya nutsatstsiya mai hankali ga ilimin
addini da girmama na gaba da ita. Ba Adams kawaiba kowa a gurin Rabi'ah nada
ƙyaƙyƙyawar alaƙa da shi har shi kansa oga kwata-kwatan wato Alonso. Ganin tafiyar
Adams na matsowa ga matarsa taƙi kwantar da hankalinta ta zauna lafiya da masu aikin da
ake ɗauka mata sai Adams ya roƙa Rabi'ah akan ta dinga zuwa tana ɗan mata gyare-gyaren
kafin a samu wata. Babu musu Rabi'ah ta amince, dan akwai ƴar ƙyaƙyƙyawar alaƙa
tsakaninta da matar Adams ɗin a dalilin kai musu abinci da take kullum gida saboda basu
fara girki ba. Fara aikin Rabi'ah baifi da sati guda ba Adams ya wuce ƙasar Spain bisa
ƙoƙarin uban gidansa Alonso. Bayan wucewar Adams Rabi'ah ta cigaba da ɗawainiya da
matarsa Uwani har ALLAH ya sauketa lafiya. Bawai bata mata masifar bane ita, kawai dai
tanada haƙuri ne sosai shiyyasa kowa ke ganin babu matsala. Bayan haihuwar matar
Adams da wata biyu wani rikici ya taso, dan zuwa yanzu kanta ya ƙara wayewa tayi sabbin
ƙawaye. Duk wahalar da Rabi'ah kemata da jaririnta da sauran yaranta biyu ta rufe idanunta
ta mata rashin mutunci wai tana soyayya da mijintane. Rantsuwa sosai Rabi'ah ta shiga
mata tana kuka akan ita bata da wata alaƙa da Adams face ta mutunci kamar kowa. Amma
sam sai taƙi saurarenta har ta kaita da fusata ta watsa mata ruwan zafi dake akan risho da
Rabi'ah ɗin ta ɗora zata mata girki. Hankali tashe aka kwashi Rabi'ah zuwa asibiti.
Alhamdullah anyi sa'a ƙunar batai nisa ba. Dan ta iya hannunta zuwa gefen ciki ce kawai ta
tashi. Ta fuska ALLAH ya taƙaita mata wahala. Hankalin Alonso ya tashi, dan haka ya shirya
matar Adams da yaransa biyu suma ya turasu ƙasar Spain inda mijinta ke karatu. Shi kuma
ya maido tsohuwa mahaifiyar Adams ɗin gidansa dan yayi alƙawarin kula da ita har su
Adams su dawo. Ƴar shaƙuwar da Rabi'ah tayi da tsohuwa yasa bayan warkewarta ta
cigaba da zuwa gidan Alonso tana mata hidima duk da kuwa an ɗauka mata masu aiki.
Rayuwar yarinyar da ƙyawawan ɗabi'unta ya fara janhankalin Alonso kanta. A hankali sai ya
fara sanyama duk motsinta ido idan tazo gidan. Tun tsohuwa bata lura ba harta fuskanta.
Tausayi ya bata sosai, dan tasan dakamar wuya a bashi auren Rabi'ah tunda shi ba musulmi
bane. Amma dai tana kan masa addu'a itama na ALLAH ya shiryesa kodan kyawawan
ɗabi'un da ALLAH ya zurtashi da su. Zamu iya cewa ALLAH ya amshi addu'ar tsohuwa akan
gaɓa. Dan kuwa randa Alonso ya gagara daurewa ya amayarma Rabi'ah sirrin dake a ransa
ta tabbatar masa bazai yiwuba saboda addini ya bambantasu a ranar ya musulunta.
Wannan al'amari yaymatuƙar yima tsohuwa daɗi, dan haka ta sanar da Adams ta hanyar
telephone da ake amfani da ita a lokacin kuma sai a gidan ma wane da wane. Shima sosai
ya tsinta kansa a farin ciki mara musaltuwa dan dama burinsa kenan......... _Masoya ina
ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ __ _ _ _ .......Alhamdullah sati biyu kenan da fara maida
akalar al'amurana sashen Hajiya Babba. Tun ina ɗari-ɗari har na fara sakin jikina. Nayi
tunanin Hajiya Mammah ko sauran matan gidan wani zai hana amma sai naji shiru. Sai ma
jana da Hajiya Mammah ɗin ta farayi jikinta yanzu. Dan ta daina min faɗa sosai. Aikin
sashenta ma idan naje yi iya bedroom take cewa na gyara kawai. Tun al'amarin nata naɗan
bani mamaki har dai na tattara na watsar da tunanin ALLAH ne ya amsa addu'ata na fara
samun sauƙi daga kowa. Abinda na fara fahimta ga lalurar Ummie shine tana ƙarfafa ne a
duk sanda Awwab ya shigo inda take ko kuma yama zo gidan zance. Dan a kwanki ukun
nan da yakea gidan gaba ɗaya mun kasa gane kanta. Yau da safe har ciwo ta jimin da ƙyar
aka fito dani a wajenta. Dalilin hakanne ma na yini a sashenmu da zazzaɓi shine nake
kwance har yanzu. Ban samu ɗagawar jikin ba sai dare. Kwanciyar ce ta isheni na tashi na
fito. Shiru sashen dan kowa har ya kwanta. Harna zauna a falo sai kuma na tashi na fita
gaba ɗaya. Ko'ina akwai haske a gidan kai kace rana ce, sai dai babu hayaniya mai ƙarfi
dan wanda ma basuyi barci ba duk sun nutsu a ɗakunansu. Tsamin da jikina yay ya sani ɗan
fara tattakawa ko zai sake min, duk da ina kwaɗayin zuwa na duba Ummie sai dai babu
yanda zanyi dan yau ɗin kam zuwa kusa da ita haɗari ne babba. Cinkushewar zuciya da son
mantar da kaina damuwata ya sani nufar garden ɗin gidan. Shi kam akwai ƙarancin haske a
cikinsa, amma ko ɗar banji tsiro ba na samu kujera na zauna ina mai ƙurama korayen
gayyakin cikinsa da ƙarancin haske ya sakasuyin duhu ido. Kamar da ga sama naji ana wata
ƙara mara daɗin ji, gabana ne ya faɗ[Link] kuma na fara jin sambatu dake fita da wasu irin
kalamai marasa daɗin saurare. Neman rikicewa nayi, da sauri na kai hannu na toshe
kunnuwana. Ban san adadin mintinan dana ɗauka ba a haka kafin na buɗe kunnen. Yanzu
kam shiru babu ihun, sai magana ƙasa-ƙasa da akeyi cikin raɗa. Miƙewa nayi cikin sanɗa na
nufi inda nake jinmaganar. Hango mutane tsaye mace da namiji, namijin na ƙoƙarin sakama
macen kaya a jikinta ya sani lafewa jikin fulawoyi. Cikin shagwaɓa macen ke faɗin, “Wlhy ni
na faɗama ban gaji ba. Miyasa yau dukbaka son kasancewa da ni ne? Ko dai ka samu wata
ne a cikin sabbin masu aikin nan?”. Da ɗan kaushin murya namijin ya bata amsa da,
“Miyasa kike da zargi ne wai? Kin san fa minene matsalar. Muhammad na gidan nan ke
miyasa baƙya lissafi ne! Kije sai da safe bana son damuwa”. Magana ta yunƙura zata sake
masa ya ɗaga mata hannu. Sai naga ta faɗa jikinsa ta rungumesa. Niko tunda ya ambaci
Muhammad zuciyata ke wani irin rawa. Dan kuwa a bakin mutum ɗaya ne nake jin sunan
nan. Kuma ɗansa kawai yake kira da shi wato Awwab. “Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un” na
faɗa cikin rawar baki sakamakon ganinwanda zuciyar tawa ke ayyana min. Paah tare da
Siyama a garden suna aikata z... kasa ƙarasawa nayi, sai ma wani irin kuka daya kufce min.
Dole nakai hannuna na toshe bakina har sai da suka fice sannan na durƙushe a wajen
nayisa. Wannan wane irin zubar da mutunci ne. Mutum mai daraja da kima kamar Paah ace
yana bin masu aiki. Kai ya Arrahaman. Gaskiya ya kamata nasan tarihin wannan gida, ko
hakan zai taimakeni wajen fara rarrabe ƙarya da gaskiya. Tare da kallon kowa na gidan nan
da siffarsa. Bayan kamar tazarar mintuna ashirin da fitarsu sannan na fita. Sashenmu nayi
nufin komawa, amma sai naci karo da Mama balki da alama daga sashen namu ta fito.
Idanu ta waro sosai a kaina. Sai kuma ta kama hannuna cikin sauke ajiyar zuciya tana
tambayata “Daga ina haka? Yaya jikin naki? Badai sashen Hajiya Babba kika komaba?”.
Kaina na shiga girgiza mata. Hawayen da nake makalewa na kufcemin. Sake tashinhankalin
ta yayi. Babu shiri taja hannuna. Siririyar hanyar sashensu da mijinta tabi dani. Sai gamu a
madaidaicin falonsu da yau ne shigowata cikinsa na farko. A saman kujera ta zaunar dani
itama ta zauna. Sai da ta bani ruwa nasha sannan tafara jeramin sabuwar tambaya. Kaina
na girgiza mata kawai. Tare da faɗin, “Mama babu komai. Amma dan ALLAH idan bazaki
damu ba ki bani tarihin wannan gida a yau”. Ɗan jimm tayi kamar mai nazari. Sai kuma ta
sauke ajiyar zuciya da faɗin, “Waniabune ya sake faruwa kuma?”. Kamar zan faɗa mata sai
kuma na fasa saboda kwaɓar da zuciyata tayi min. “Babukomai Mama. Kawai dai ina son
jine saboda nasan ta hanyar dazan ɓullo wajen taimakon Ummie game da wannan ciwon
nata.” Nan ma shiru tayi kamar bazata tanka min ba. Kafin ta nisa tana mai jinjina kanta.
“Zan sanar miki duk abinda na sani Kandala. Saboda harga ALLAH tun randa na fara
ganinki a gidan nan zuciyata ta sami nutsuwa dake. A kuma kwanakin nan da kikayi na
gwadaki ta hanyoyi da dama banga wata alamar cin amana ko kasancewarki bamutuniyar
kirki ba. Amma duk da haka ina roƙonki ki riƙe min dukkan abinda zan faɗamiki amana dan
ALLAH. Sannan zan taimakeki da abinda zan iya domin ganin munyi waniyunƙuri akan
Hajiya Babba ko ALLAH zaisa mu dace.” “Nagode Mama.” *_Alonso_* aƙon haure daga
ƙasar Spain zuwa Nigeria. Kwara-kwara, bature-batture, balarabe-balarabe gashi nan dai
bamu san takamaimai ɗan wane ƙabila bane ko yare, kawai dai daga ƙasar Spain yazo.
Abinda kawai kowa yake kallo a tattare dashi shine bashi da alaƙa da Africa sam. Alonso ba
musulmi bane ba, baya kuma jin hausa ko zo na kasheka, daga turanci sai yaren Spanish.
Da farko harkar kasuwanci ce ta shigo da shi ƙasar Nigeria. Dan yana kawo irin dish ɗin nan
na kwanika kala-kala da mutanen da ke jere da su. Kafin a hankali ya samar da wajen yinsu
anan cikin garin Lagos ya ɗauki yaranmu aiki yana kuma koyar dasu. Sannu a hankali
kamfani ya fara bunƙasa kafin cikar shekara biyu duk yaran daya hora sun gama ƙwarewa
har suma suna koyar da wasu. Adams shine kusan babban yaron Alonso saboda ƙwazonsa,
ga biyayya da ya kema uban gidan nasa tamkar yaya da ƙane duk da kuwa Adams nada
mata acan ƙauyensu dake Kano mai suna kwanar-mashi harda ƴaƴa biyu. Dan neman kuɗi
ne ya kaisa garin na Lagos. Ƙyaƙyƙyawan halin Adams yasa Alonso yanke hukuncin kaisa
ya ƙaro ilimi acan ƙasarsu ta Spain tunda ya faɗa masa yayi sakandire, sai dai bai kammala
duka ba saboda matsala ta rashin kuɗi ga nauyin iyayensa da matarsa da duk ke a kansa.
Alonso shine ya saka Adams dawowa da iyalinsa da mahaifiyarsa nan Lagos da zama. Tare
da saka yaransa biyu mace da namiji a makaranta. Nafisa da Mu'azz, sai ciki da matar tasa
ke da shi tsoho. Ganina yanayin da take Alonso ya bama Adams shawarar tafiya da ita
amma sai mahaifiyarsata hana. Ganin haka yasa Alonso neman wadda zata kula da ita
matsayin mai aiki saboda mahaifiyar Adams bata da wani ƙarfin yin hakan saboda tsufa. Sai
dai duk wadda aka kawo sai a samu matsala saboda masifar matar Adams. Dan mace ce
azababbiya matuƙa... Rabi'atu yarinya ce budurwa da bazata wuce shekaru goma sha shida
ba. Ɗiyace wajen mai abinci dake gab da kamfanin Alonso Kuma duk a wajensu suke cin
abinci. Tayi matuƙar sabo da Adams harma wasu na ganin ko son juna suke. Sai dai sam ba
haka bane ba. ALLAH dai ya haɗa jininsu ne kawai kasancewarta yarinya nutsatstsiya mai
hankali ga ilimin addini da girmama na gaba da ita. Ba Adams kawaiba kowa a gurin Rabi'ah
nada ƙyaƙyƙyawar alaƙa da shi har shi kansa oga kwata-kwatan wato Alonso. Ganin tafiyar
Adams na matsowa ga matarsa taƙi kwantar da hankalinta ta zauna lafiya da masu aikin da
ake ɗauka mata sai Adams ya roƙa Rabi'ah akan ta dinga zuwa tana ɗan mata gyare-gyaren
kafin a samu wata. Babu musu Rabi'ah ta amince, dan akwai ƴar ƙyaƙyƙyawar alaƙa
tsakaninta da matar Adams ɗin a dalilin kai musu abinci da take kullum gida saboda basu
fara girki ba. Fara aikin Rabi'ah baifi da sati guda ba Adams ya wuce ƙasar Spain bisa
ƙoƙarin uban gidansa Alonso. Bayan wucewar Adams Rabi'ah ta cigaba da ɗawainiya da
matarsa Uwani har ALLAH ya sauketa lafiya. Bawai bata mata masifar bane ita, kawai dai
tanada haƙuri ne sosai shiyyasa kowa ke ganin babu matsala. Bayan haihuwar matar
Adams da wata biyu wani rikici ya taso, dan zuwa yanzu kanta ya ƙara wayewa tayi sabbin
ƙawaye. Duk wahalar da Rabi'ah kemata da jaririnta da sauran yaranta biyu ta rufe idanunta
ta mata rashin mutunci wai tana soyayya da mijintane. Rantsuwa sosai Rabi'ah ta shiga
mata tana kuka akan ita bata da wata alaƙa da Adams face ta mutunci kamarkowa. Amma
sam sai taƙi saurarenta har ta kaita da fusata ta watsa mata ruwan zafi dake akan risho da
Rabi'ah ɗin ta ɗora zata mata girki. Hankali tashe aka kwashi Rabi'ah zuwa asibiti.
Alhamdullah anyi sa'a ƙunar batai nisa ba. Dan ta iya hannunta zuwa gefen ciki ce kawai ta
tashi. Ta fuska ALLAH ya taƙaita mata wahala. Hankalin Alonso ya tashi, dan haka ya shirya
matar Adams da yaransa biyu suma ya turasu ƙasar Spain inda mijinta ke karatu. Shi kuma
ya maido tsohuwa mahaifiyar Adams ɗin gidansa dan yayi alƙawarin kula da ita har su
Adams su dawo. Ƴar shaƙuwar da Rabi'ah tayi da tsohuwa yasa bayan warkewarta ta
cigaba da zuwa gidan Alonso tana mata hidima duk da kuwa an ɗauka mata masu aiki.
Rayuwar yarinyar da ƙyawawan ɗabi'unta ya fara janhankalin Alonso kanta. A hankali sai ya
fara sanyama duk motsinta ido idan tazo gidan. Tun tsohuwa bata lura ba harta fuskanta.
Tausayi ya bata sosai, dan tasan dakamar wuya a bashi auren Rabi'ah tunda shi ba musulmi
bane. Amma dai tana kan masa addu'a itama na ALLAH ya shiryesa kodan kyawawan
ɗabi'un da ALLAH ya zurtashi da su. Zamu iya cewa ALLAH ya amshi addu'ar tsohuwa akan
gaɓa. Dan kuwa randa Alonso ya gagara daurewa ya amayarma Rabi'ah sirrin dake a ransa
ta tabbatar masa bazai yiwuba saboda addini ya bambantasu a ranar ya musulunta.
Wannan al'amari yay matuƙar yima tsohuwa daɗi, dan haka ta sanar da Adams ta hanyar
telephone da ake amfani da ita a lokacin kuma sai a gidan ma wane da wane. Shima sosai
ya tsinta kansa a farin ciki mara musaltuwa dan dama burinsa kenan......... _Masoya ina
ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Alhamdullah sati biyu kenan da fara maida
akalar al'amurana sashen Hajiya Babba. Tun ina ɗari-ɗari har na fara sakin jikina. Nayi
tunanin Hajiya Mammah ko sauran matan gidan wani zai hana amma sai naji shiru. Sai ma
jana da Hajiya Mammah ɗin ta farayi jikinta yanzu. Dan ta daina min faɗa sosai. Aikin
sashenta ma idan naje yi iya bedroom take cewa na gyara kawai. Tun al'amarin nata naɗan
bani mamaki har dai na tattara na watsar da tunanin ALLAH ne ya amsa addu'ata na fara
samun sauƙi daga kowa. Abinda na fara fahimta ga lalurar Ummie shine tana ƙarfafa ne a
duk sanda Awwab ya shigo inda take ko kuma yama zo gidan zance. Dan a kwanki ukun
nan da yakea gidan gaba ɗaya mun kasa gane kanta. Yau da safe har ciwo ta jimin da ƙyar
aka fito dani a wajenta. Dalilin hakanne ma na yini a sashenmu da zazzaɓi shine nake
kwance har yanzu. Ban samu ɗagawar jikin ba sai dare. Kwanciyar ce ta isheni na tashi na
fito. Shiru sashen dan kowa har ya kwanta. Harna zauna a falo sai kuma na tashi na fita
gaba ɗaya. Ko'ina akwai haske a gidan kai kace rana ce, sai dai babu hayaniya mai ƙarfi
dan wanda ma basuyi barci ba duk sun nutsu a ɗakunansu. Tsamin da jikina yay ya sani ɗan
fara tattakawa ko zai sake min, duk da ina kwaɗayin zuwa na duba Ummie sai dai babu
yanda zanyi dan yau ɗin kam zuwa kusa da ita haɗari ne babba. Cinkushewar zuciya da son
mantar da kaina damuwata ya sani nufar garden ɗin gidan. Shi kam akwai ƙarancin haske a
cikinsa, amma ko ɗar banji tsiro ba na samu kujera na zauna ina mai ƙurama korayen
gayyakin cikinsa da ƙarancin haske ya sakasuyin duhu ido. Kamar da ga sama naji ana wata
ƙara mara daɗin ji, gabana ne ya faɗ[Link] kuma na fara jin sambatu dake fita da wasu irin
kalamai marasa daɗin saurare. Neman rikicewa nayi, da sauri na kai hannu na toshe
kunnuwana. Ban san adadin mintinan dana ɗauka ba a haka kafin na buɗe kunnen. Yanzu
kam shiru babu ihun, sai magana ƙasa-ƙasa da akeyi cikin raɗa. Miƙewa nayi cikin sanɗa na
nufi inda nake jinmaganar. Hango mutane tsaye mace da namiji, namijin na ƙoƙarin sakama
macen kaya a jikinta ya sani lafewa jikin fulawoyi. Cikin shagwaɓa macen ke faɗin, “Wlhy ni
na faɗama ban gaji ba. Miyasa yau dukbaka son kasancewa da ni ne? Ko dai ka samu wata
ne a cikin sabbin masu aikin nan?”. Da ɗan kaushin murya namijin ya bata amsa da,
“Miyasa kike da zargi ne wai? Kin san fa minene matsalar. Muhammad na gidan nan ke
miyasa baƙya lissafi ne! Kije sai da safe bana son damuwa”. Magana ta yunƙura zata sake
masa ya ɗaga mata hannu. Sai naga ta faɗa jikinsa ta rungumesa. Niko tunda ya ambaci
Muhammad zuciyata ke wani irin rawa. Dan kuwa a bakin mutum ɗaya ne nake jin sunan
nan. Kuma ɗansa kawai yake kira da shi wato Awwab. “Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un” na
faɗa cikin rawar baki sakamakon ganinwanda zuciyar tawa ke ayyana min. Paah tare da
Siyama a garden suna aikata z... kasa ƙarasawa nayi, sai ma wani irin kuka daya kufce min.
Dole nakai hannuna na toshe bakina har sai da suka fice sannan na durƙushe a wajen
nayisa. Wannan wane irin zubar da mutunci ne. Mutum mai daraja da kima kamar Paah ace
yana bin masu aiki. Kai ya Arrahaman. Gaskiya ya kamata nasan tarihin wannan gida, ko
hakan zai taimakeni wajen fara rarrabe ƙarya da gaskiya. Tare da kallon kowa na gidan nan
da siffarsa. Bayan kamar tazarar mintuna ashirin da fitarsu sannan na fita. Sashenmu nayi
nufin komawa, amma sai naci karo da Mama balki da alama daga sashen namu ta fito.
Idanu ta waro sosai a kaina. Sai kuma ta kama hannuna cikin sauke ajiyar zuciya tana
tambayata “Daga ina haka? Yaya jikin naki? Badai sashen Hajiya Babba kika komaba?”.
Kaina na shiga girgiza mata. Hawayen da nake makalewa na kufcemin. Sake tashinhankalin
ta yayi. Babu shiri taja hannuna. Siririyar hanyar sashensu da mijinta tabi dani. Sai gamu a
madaidaicin falonsu da yau ne shigowata cikinsa na farko. A saman kujera ta zaunar dani
itama ta zauna. Sai da ta bani ruwa nasha sannan ta fara jeramin sabuwar tambaya. Kaina
na girgiza mata kawai. Tare da faɗin, “Mama babu komai. Amma dan ALLAH idan bazaki
damu ba ki bani tarihin wannan gida a yau”. Ɗan jimm tayi kamar mai nazari. Sai kuma ta
sauke ajiyar zuciya da faɗin, “Waniabune ya sake faruwa kuma?”. Kamar zan faɗa mata sai
kuma na fasa saboda kwaɓar da zuciyata tayi min. “Babukomai Mama. Kawai dai ina son
jine saboda nasan ta hanyar dazan ɓullo wajen taimakon Ummie game da wannan ciwon
nata.” Nan ma shiru tayi kamar bazata tanka min ba. Kafin ta nisa tana mai jinjina kanta.
“Zan sanar miki duk abinda na sani Kandala. Saboda harga ALLAH tun randa na fara
ganinki a gidan nan zuciyata ta sami nutsuwa dake. A kuma kwanakin nan da kikayi na
gwadaki ta hanyoyi da dama banga wata alamar cin amana ko kasancewarki bamutuniyar
kirki ba. Amma duk da haka ina roƙonki ki riƙe min dukkan abinda zan faɗamiki amana dan
ALLAH. Sannan zan taimakeki da abinda zan iya domin ganin munyi waniyunƙuri akan
Hajiya Babba ko ALLAH zaisa mu dace.” “Nagode Mama.” *_Alonso_* aƙon haure daga
ƙasar Spain zuwa Nigeria. Kwara-kwara, bature-batture, balarabe-balarabe gashi nan dai
bamu san takamaimai ɗan wane ƙabila bane ko yare, kawai dai daga ƙasar Spain yazo.
Abinda kawai kowa yake kallo a tattare dashi shine bashi da alaƙa da Africa sam. Alonso ba
musulmi bane ba, baya kuma jin hausa ko zo na kasheka, daga turanci sai yaren Spanish.
Da farko harkar kasuwanci ce ta shigo da shi ƙasar Nigeria. Dan yana kawo irin dish ɗin nan
na kwanika kala-kala da mutanen da ke jere da su. Kafin a hankali ya samar da wajen yinsu
anan cikin garin Lagos ya ɗauki yaranmu aiki yana kuma koyar dasu. Sannu a hankali
kamfani ya fara bunƙasa kafin cikar shekara biyu duk yaran daya hora sun gama ƙwarewa
har suma suna koyar da wasu. Adams shine kusan babban yaron Alonso saboda ƙwazonsa,
ga biyayya da ya kema uban gidan nasa tamkar yaya da ƙane duk da kuwa Adams nada
mata acan ƙauyensu dake Kano mai suna kwanar-mashi harda ƴaƴa biyu. Dan neman kuɗi
ne ya kaisa garin na Lagos. Ƙyaƙyƙyawan halin Adams yasa Alonso yanke hukuncin kaisa
ya ƙaro ilimi acan ƙasarsu ta Spain tunda ya faɗa masa yayi sakandire, sai dai bai kammala
duka ba saboda matsala ta rashin kuɗi ga nauyin iyayensa da matarsa da duk ke a kansa.
Alonso shine ya saka Adams dawowa da iyalinsa da mahaifiyarsa nan Lagos da zama. Tare
da saka yaransa biyu mace da namiji a makaranta. Nafisa da Mu'azz, sai ciki da matar tasa
ke da shi tsoho. Ganina yanayin da take Alonso ya bama Adams shawarar tafiya da ita
amma sai mahaifiyarsata hana. Ganin haka yasa Alonso neman wadda zata kula da ita
matsayin mai aiki saboda mahaifiyar Adams bata da wani ƙarfin yin hakan saboda tsufa. Sai
dai duk wadda aka kawo sai a samu matsala saboda masifar matar Adams. Dan mace ce
azababbiya matuƙa... Rabi'atu yarinya ce budurwa da bazata wuce shekaru goma sha shida
ba. Ɗiyace wajen mai abinci dake gab da kamfanin Alonso Kuma duk a wajensu suke
cinabinci. Tayi matuƙar sabo da Adams harma wasu na ganin ko son juna suke. Sai dai sam
ba haka bane ba. ALLAH dai ya haɗa jininsu ne kawai kasancewarta yarinya nutsatstsiya
mai hankali ga ilimin addini da girmama na gaba da ita. Ba Adams kawaiba kowa a gurin
Rabi'ah nada ƙyaƙyƙyawar alaƙa da shi har shi kansa oga kwata-kwatan wato Alonso. Ganin
tafiyar Adams na matsowa ga matarsa taƙi kwantar da hankalinta ta zauna lafiya da masu
aikin da ake ɗauka mata sai Adams ya roƙa Rabi'ah akan ta dinga zuwa tana ɗan mata
gyare-gyaren kafin a samu wata. Babu musu Rabi'ah ta amince, dan akwai ƴar ƙyaƙyƙyawar
alaƙa tsakaninta da matar Adams ɗin a dalilin kai musu abinci da take kullum gida saboda
basu fara girki ba. Fara aikin Rabi'ah baifi da sati guda ba Adams ya wuce ƙasar Spain bisa
ƙoƙarin uban gidansa Alonso. Bayan wucewar Adams Rabi'ah ta cigaba da ɗawainiya da
matarsa Uwani har ALLAH ya sauketa lafiya. Bawai bata mata masifar bane ita, kawai dai
tanada haƙuri ne sosai shiyyasa kowa ke ganin babu matsala. Bayan haihuwar matar
Adams da wata biyu wani rikici ya taso, dan zuwa yanzu kanta ya ƙara wayewa tayi sabbin
ƙawaye. Duk wahalar da Rabi'ah kemata da jaririnta da sauran yaranta biyu ta rufe idanunta
ta mata rashin mutunci wai tana soyayya da mijintane. Rantsuwa sosai Rabi'ah ta shiga
mata tana kuka akan ita bata da wata alaƙa da Adams face ta mutunci kamar kowa. Amma
sam sai taƙi saurarenta har ta kaita da fusata ta watsa mata ruwan zafi dake akan risho da
Rabi'ah ɗin ta ɗora zata mata girki. Hankali tashe aka kwashi Rabi'ah zuwa asibiti.
Alhamdullah anyi sa'a ƙunar batai nisa ba. Dan ta iya hannunta zuwa gefen ciki ce kawai ta
tashi. Ta fuska ALLAH ya taƙaita mata wahala. Hankalin Alonso ya tashi, dan haka ya shirya
matar Adams da yaransa biyu suma ya turasu ƙasar Spain inda mijinta ke karatu. Shi kuma
ya maido tsohuwa mahaifiyar Adams ɗin gidansa dan yayi alƙawarin kula da ita har su
Adams su dawo. Ƴar shaƙuwar da Rabi'ah tayi da tsohuwa yasa bayan warkewarta ta
cigaba da zuwa gidan Alonso tana mata hidima duk da kuwa an ɗauka mata masu aiki.
Rayuwar yarinyar da ƙyawawan ɗabi'unta ya fara janhankalin Alonso kanta. A hankali sai ya
fara sanyama duk motsinta ido idan tazo gidan. Tun tsohuwa bata lura ba harta fuskanta.
Tausayi ya bata sosai, dan tasan dakamar wuya a bashi auren Rabi'ah tunda shi ba musulmi
bane. Amma dai tana kan masa addu'a itama na ALLAH ya shiryesa kodan kyawawan
ɗabi'un da ALLAH ya zurtashi da su. Zamu iya cewa ALLAH ya amshi addu'ar tsohuwa akan
gaɓa. Dan kuwa randa Alonso ya gagara daurewa ya amayarma Rabi'ah sirrin dake a ransa
ta tabbatar masa bazai yiwuba saboda addini ya bambantasu a ranar ya musulunta.
Wannan al'amari yay matuƙar yima tsohuwa daɗi, dan haka ta sanar da Adams ta hanyar
telephone da ake amfani da ita a lokacin kuma sai a gidan ma wane da wane. Shima sosai
ya tsinta kansa a farin ciki mara musaltuwa dan dama burinsa kenan......... _Masoya ina
ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261___ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ What you need to start making $500 from
PromptEarn Dollar Affiliate . A smartphone . Internet Connection. Access to your AIM
Course. Atleast 2 hrs of your daily time. If you still don’t know what this is, click the link
below to know how you can start [Link] ________.....Musuluntar Alonso
daya koma Ibrahim Khalil bai sa Rabi'ah ta amince da shi ba har sai da ta tabbatar yayi
tubane domin ALLAH badan soyayyarta ba. Biki akayi na bajinta duk da kuwa kowa bai san
iyayen Alonso (Ibrahim Khalil) ba. Sai Adams dake acan yana karatu. Shedar daya bada
akan asalin Alonso (Ibrahim) yasa ba'a zurfafa bincike ba aka bashi kodan musulunci daya
amsa ai ya zama ɗan uwa. Rayuwar Rabi'ah da Ibrahim rayuwace mai sauƙi da ƙayatarwa.
Ga tsohuwa a gefe na ƙara ɗorasu kan ƙyaƙyƙyawar tirba. Shekararsu ɗaya da aure ya
ɗuketa sukaje ƙasarsa. Acan suka iskeAdams da iyalansa. Sosai Adams ya nuna farin
cikinsa, sai dai ga matarsa sam ba haka bane ba. Banda harara da kallon banza babu
abinda take bin Rabi'ah da shi har sai da Rabi'ahr ta tattarata ta watsar itama sannan tasha
jinin jikinta. Satinsu biyu suka dawo Nigeria dan Ibrahim ya riga ya saba da rayuwar sabuwar
ƙasarsa. Dawowarsu da watanni biyu iyayensa suka samu iftila'in gobara suka ƙone
ƙ[Link] ya sake tattara Rabi'ah suka koma cikin tashin hankali. Sai dai zuwan nasu
baicanja komai ba dan anyita ta ƙare Ibrahim ya rasa ahalinsa. Wannan shine dalilin
dawowarsa Nigeria gaba ɗaya. Adams ma ya dawo shi da iyalansa. Har lokacin kuma
Rabi'ah bata taɓa ko ɓatan wata ba. Hakama matar Adams bata sake haihuwa ba tun
Abdullahi. Dawowar Adams yasa Ibrahim sake sakar masa ragamar kamfani sosai. Aiko
cikin amincin ALLAH sai sake bunƙasa yake har sun fara buɗe wasu reshikan a jahohi.
Kwatsam sai ga Rabi'ah da ciki. Musalta farin cikin Ibrahim da su Adams da suka zama
ahalinsa a yanzu ma ɓata lokaci ne. Haka aka shigajelar tattalin cikin nan har ALLAH ya
sauketa lafiya aka haifo ɗiya mace ƙyaƙyƙyawamai tsananin kamanni da mahaifinta. Yarinya
taci suna Ummu-Hidaya kamar yanda Rabi'ah ta buƙaci a sanya mata. Duk wani gata
Ummu-Hidaya na samunsa ga kowa. Sai dai hakan bai hana Rabi'ah tsayawa akan
tarbiyyarta ba. Dan haka ta tashi yarinya mara kwaramniya ga kuma gatan iyaye da na yayu
su Mu'azz da a yanzu su take kallo matsayin zuri'ar iyayenta. Tana da shekara huɗu Rabi'ah
ta sake samun ciki. Nan ma anyi farin ciki matuƙa. Cikin nada watanni biyar tsohuwa
mahaifiyar Adams ta rasu. Ibrahim yaci kuka dan sai ma ka ɗauka itace ta haifesa shima.
Hakama Rabi'ah ta shiga ɗimuwa. Ba'a gama kukan mutuwar tsohuwa ba mahaifiyar
Rabi'ah itama tai accident ta rasu. Ai sai Rabi'ah ta ƙarasa birkicewa. Dan bata san kowa ba
a danginta a duniya sai mahaifiyarta. Tun bata da wayo take mata nacin sanin ina babanta
da ƴan uwansu dan daga ita sai ita ta buɗe ido ta sani a Lagos sai masu tayasu aikin abinci
amma bata sanar mata ba gashi har rayuwa ta ƙare. Sam lafiya taƙi samuwa ga Rabi'ah. Ga
cikin na matuƙar bata wahala ƙwarai da gaske. A haka daiaka kai watan haihuwa da ƙyar.
Sai dai kuma ranar haihuwa anta shan fama haihuwar tazo da gardama. Ganin za'a iya
rasata ita da abinda ke cikinta aka yanke shawarar yimata cs. ALLAH sarki rayuwa, kana
naka ne ALLAH na nashi, dan kuwa ana fiddo ɗan Rabi'ah daga ciki tace ga garinku nan
itama. Ɗimaucewa Ibrahim yayi gaba ɗaya, dan takai sai da aka kwantar da shi asibiti
shima. Kwanan jinjiri biyar a duniya shima ALLAH ya amsa abinsa... Shike nan komai ya
ƙare komai kuma ya tsaya ga Ibrahim. Dai-dai da harkar Companyn ma ya tattara ya watsar
sai Adams ne ke kula da komai. Gaba ɗaya rayuwarsaya tattara akan Ummu-Hidaya ne.
Shike mata komai, sai mahaifiyata da aka ɗakko aikidomin kulawa da ita a lokacin, amma
hatta barci a tare sukeyi har sai da takai shekaru goma sannan ya raba musu wajen
kwanciya. Zuwa yanzu ya ɗan fara haƙura, saidai babu abinda ke saka rayuwarsa a farin ciki
sai Ummu-Hidaya, musamman idan ya ganta a farin cikin itama, itako indai tana cikinmu
yaran masu aiki tana wasa zaka sameta cikin walwala da yawan fara'a. Gata yake mata da
cikakkiyar tarbiyya mai ƙayatarwa. Tare da fara koya mata harkokin kasuwanci
daban-daban. Tun ma bata fahimtar komai a kasuwancin harta fara ganewa. Tana da
shekara goma sha bakwai a duniya ta kammala secondary. Zuwa yanzu ta zama budurwa.
Sai dai yanayinta da suffarta da bai kama da na baƙar fata ba yasa sam bata da wani jikin
girma. Sai daiakwai ilimi ga tarbiyya da nutsuwa. Bata da yawan magana sam. Idan kaganta
tana surutu sai da Babanta ko Mu'azz ɗan Adams na biyu ko Drivern Ibrahim Abdul-wahab
damuke kira Jirgin mota a gidan. Amma Mu'azz shine abokinta a gidan sosai, sai kuma autar
Adams ɗin da matarsa ta sake haifa masa bayan rasuwar Rabi'a mai suna Mashi'a, Nafisa
yayarsu gaba ɗaya kuwa masifarta tasa ko harkarta Ummu-Hidaya bata shiga, sai dai tana
girmamata. Tun ana kallon rayuwar Ummu-Hidaya da Mu'azz a matsayin shaƙuwa har kowa
ya fahimci akwai soyayya mai ƙarfi a tsakaninsu. Sosai Adams da Ibrahim sukayi farin ciki
da hakan. Dan koba komai zasu hada alaƙar jini atsakaninsu bayan ta zuminci da ALLAH ya
riga ya haɗa musu. Dan zuwa yanzu idan bakasani ba sai ka ɗauka Ibrahim da Adams yan
uwane uwa ɗaya uba ɗaya. Sai dai kawai siffar jiki data banbantasu. Shi Ibrahim daka gansa
zaka san dan ƙetare ne. Shiko Adams baƙine kuma ƙyaƙyƙyawa. Gogewa da ilimi da ya
sake yi ga dukiya ta zauna gwargwado yasa idan ka gansa bazaka taɓa tunanin shi ɗin nan
ne ba na ƙauyen k/Mashi da yazo leburanci garin Lagos. Saboda tuni Ibrahim ya bashi wani
abu mai kauri a dukiyarsa shima ya kafa kansa. Shi kuma ya maida komai nasa daya
mallaka matsayin na Ummu-Hidaya tare da tsayawa akanta ta koya harkar kasuwanci tun
tana ƙaramarta. ALLAH kuma ya sanya albarka a tare da ita dan komai sai sake
bunƙasayake tamkar ba yarinya ƙarama ba. Bayan ta kammala secondary Ibrahim da
Adams suka yanke shawarar aurama Mu'azzita. Haka kuwa akayi aka musu auren gata.
Bayan auren babu jimawa Ibrahim ya nema musu makaranta su duka. Dan shima Mu'azz
ɗin zai sake ƙaro karatu duk da ya kammaladegree dinsa na farko tun kusan shekara biyu
kenan shima yana aiki a companyn Ibrahim..... Next please Mahaukacin bugun da akema
gate ɗin gidan ya saka maigadi tahowa da sauri ya buɗe. Zai yi magana Mansoor yasa
hannu ya ingijesa ya danna kai ciki. A ƙofar falo suka kusan cin karo da Hajiya Sakina da
bugun itama ya fiddota. Kallon kallo suka tsaya yima juna. Kasancewarta gogagguyar mace
da idanunta suka gama buɗewa sai ta saki murmushi. “A'a masha ALLAH Son kai ne a
gidan namu? Alhamdullah jiki yayi sauƙi kai barka-barka ALLAH mun gode maka”. Abinda
ya tokare maƙoshinsa da ƙyar ya haɗiye, kafin ya kalleta a ɗage ya ce, “Ina ƴarki?”.
Murmushi ta sake yi da faɗin, “Son ƴata ko matarka dai? Ina fatan dai ba zuwa kai kace a
yau zata tare ba?”. Tsaki yaja mai ƙarfi da watsa mata kallon raini. “Ai bana tunanin ta cika
macenda har zata tare a gidana. Ballema ni Bamma san da aurenta ba”. Cikin sosuwar
zuciya Hajiya Sakeena ta ce, “Idan kai baka sani ba ai uwarka daubanka sun sani Mansoor.
Kai karfa kaga ina lallaɓaka ka nema gayamin magana. Ƙanwar uwarka ce ni idan ka manta
na tuna maka”. “Na gode da kika fahimci sunanki ƙanwarta ba ita ɗin ba. A tunaninki
munafuncin da kika ƙulla aka rabani da wadda nake so zai sa na auri ƴar iskar ƴarkisauran
mazan Dubai ne. To kinyi kuskure, dan ko mata sun ƙare ballagazar ƴarki batacikin matan
da zan kalla matsayin mace dan bata da suffar matan. Dan haka na saketasaki ɗaya biyu
uku”. Ya ƙare maganar da jefa mata takarda akan fuska ya juya abinsa. Mutuwar tsaye
Hajiya Sakeena tayi a wajen, yayinda Husnah ta ƙwalla ƙara tazube a wajen gaba ɗayanta.
Sai a lokacin uwar ta dawo hankalinta. Itama ƙwala ƙararkiran sunanta tayi da zabura
kanta....... A shekarar farkon aurensu ALLAH ya azurtasu da samun ƙaruwar ciki. Tunda
labarin ciki ya iso kowa ke farin ciki, musamman Ibrahim (Abbie) daya kasa zaune yakasa
tsaye. Ƙarshe ma sai ya shirya shi da Adams (Baba prof... sukaje duba Ummu-Hidaya ɗin.
Satinsu biyu sai gasu sun dawo, sai dai yanayinsu na komawa sanyi-sanyiduk ya bama
kowa mamaki, sai daga ƙarshe muke jin labarin ai cikin ne ya zube [Link] lokacin
Ummu-Hidaya bata sake samun ciki ba. Ba kuma su dawo Nigeria ba sai data kammala
karatun ta. Irin farin cikin da kowa ya tsinta kansa na dawowar tata bashi da misali. Daga ita
har mijinta sun ƙara wani irin ƙyau da cikar haiba. Kai da ka gansu kasan hutu ya zauna a
jikinsu. Musamman ita dake mace. Tunda suka dawo ta fara jana a jikinta, yayinda kuma
taita faɗan miyasa ban cigaba da karatu ba. Mamana ce ta sanar mata ai Babana ya hana,
yace boko kafurci ne. Murmushi kawai tayi bata sake cewa komai akan karatun nawa ba, sai
ma maida akalarta da tayi akan batun ya kamata nayi aure. Ganin ta damu nan ma Mamana
ta sanar mata ai babu tsayayye. Dariya mukaga tayi, tare da juyawa ta fuskanci mahaifinta
dake zaune a gefe yana duba wasu takardu. Cikin nutsuwarta ta ce, “Abbie niko mizai hana
ka bamaYaya Abdull auren Bilkisu ne?”. Mu duka sai da muka kalleta da mamaki, dan kowa
yasan wa take cema Yaya Abdulla gidan. Wato dai drivern Mahaifin nata da muke kira jirgin
mota. Girmama sunan dukma'aikatan gidan tarbiyyar Ummu-Hidaya ce haka. Dan kowa
bata faɗar sunansa kai tsaye sai ta haɗa da Yaya ko Baba ko Mama ko Aunty. Yanda take
daraja mu masu aikiyasa kowa yake ƙaunarta sosai, babu mai son ganin ɓacin ranta sam
hatta mu ƙanana......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara,
sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ __ _ .......A
mamakinmu sai mukaga Abbien nata yayi murmushi mai ƙayatarwa da birgewa. Cike da
kulawa ya ce, “To Ummuna kin tambayesu suna son juna? Ko kina ganin ya daceai musu
auren dole?”. “Lah a'a Abbie ba haka nake nufi ba. Nifa na jima da sanin suna son juna.
Kawai dai sunƙi bayyanawa ne kasan duk matsorata aka tara daga Yaya Abdull ɗin har
Balkisun”. Dariya kowa ya sanya, yayinda na miƙe da gudu nabar falon. Daga haka ban san
yaya aka ƙare ba sai jin ana shirye-shiryen bikinmu kawai. Abdul-wahab mutum ne
maikunya dan haka shima ya gagara mun magana. Duk sanda ma muka haɗu sai dai yayi
murmushi kawai ya sunkuyar da kansa. Nima hakan take a gareni. Cikin kwanaki kaɗan aka
dasa hidimar biki, zakisha mamakin yanda akai bikin aurena tamkar yarinyar gidaba ƴar
masu aiki da drivern gida ba. Bayan kammala bikin anan dai cikin gidan muka cigaba da
zama. Sai dai mahaifiyata Ummu-Hidaya ta buƙaci tayi ritaya ta huta hakanan. Hakan kuwa
akayi, ta ajiye aikinta suka bata ƙyautar ƙaramin gida ta koma can. Sun buƙaci shima
Abdul-wahab ya ajiye aikinsa amma yaƙi, acewarsa bazai taɓa iya rabuwa da mutumin kirki
irin Abbie ba. Haka dole suka barsa badan sun so ba. Daa ganinsu shima yanzu ya kamata
a martabashi kafin matarsa ta fara haihuwa.. Watan aurenmu biyar da Abdul-wahab sai ga
ciki ya bayyana a jikin Ummu-Hidaya. Kowa yasha mamaki dan ciki har kusan wata biyar
amma babu wanda ya san da shi. Sai daga baya na fahimci ita fa tasan da abinta tana
ɓoyewa ne kawai. Na shigamamaki ƙwarai da gaske akan ɓoyewar tata. Dan nasan yanda
kowa ke fata da zumuɗin samun cikin amma har ta iya ɓoyesa na tsawon lokaci haka.
Rashin mai bani amsa yasana tattara komai na watsar. Kulawar Ummu-Hidaya gaba ɗaya ta
dawo kaina. Dan ta tabbatar min na sanya mata ido akan komai da zataci a gidan. Hatta da
abinci idan tana so sai tace mu shiga kitchen ɗin tare, tana zaune zan dafa na bata taci
abintaanan sannan mu fito. Hatta da ruwan shanta Abdul-wahab kawai ta aminta ya kawo
matadaga Company. Ko wani abu take son ci shi kaɗai take aika ya saya mata. In ba shi ba
ko an kawo bata ci. Abubuwan suna bani mamaki da ɗaure kaina sosai. Gashi ta gargaɗeni
akan kada kowa yasan wannan tsarin nata hatta da mahaifinta. Dole kuwa nahaɗiye duk
wani abinda ke'a raina da damuwata, na dai cigaba da bada ƙaimi wajen kulawa da ita.
Sauƙin ma cikin nata bamai laulayi bane sosai. Dan hatta company baihanata zuwa ba.
Tana gab da haihuwa suka sake buɗe katafaren companyn yin kayan gine-gine da kwalliyar
gida. Ummu-Hidaya kuma ce ta samar dashi bisa fiƙirar da UBANGIJI yay mata. A randa
akai shagali buɗe Company a ranar naƙudar ta tashi [Link] da kowa ya sani ba tasa
na kira mata Mamana, ni da ita muka karɓi Haihuwar agida batare da kowa ya sani ba. Sai
wata Nurse ƙawarta da sukai secondary tare mai suna Lawisa (Hajiya ƙarama ina fatan kin
gane). Alhamdullah ta sauka lafiya, yaronta santalele namiji mai tsananin kamanni da ita.
Dan tsayin mahaifinsa kawai ya ɗakko amma kamanni tako ina na Ummu-Hidaya ne. Hatta
da idanunta irin na maguna da gashin kai mai yalwa bai bar komai ba. Sai da ta haihu da
kusan awa uku zuwa huɗu sannan tace mu sanar da mutanen gida, dan Abbie baya nan
yayi tafiya. Da alamakuma ta sanar da shi, dan zuwa dare sai gashi ya dawo gida. Hakama
Mu'azz baya nan a lokacin, shima washe gari ya dawo. Faɗa miki yanda ahalin biyu dama
duk mai alaƙadasu ke farin ciki ba'a magana. Dan hatta fitinanniyar surukarta a wannan rana
cikin farin ciki da walwala take. Kafin wani dogon lokaci labarin wannan haihuwa yazagaye
jama'arsu na nesa dana kusa. Dan danan fa shagali ya tashi, abinka da akwai kuɗi, tako ina
facaka ake da su tamkar ba'a san ciwonsu ba. Ranar suna yaro yaci suna *_Muhammad
Awwab”_*. Yanda akai wasa da kuɗi a wannan shagalin suna al'amarin har ba'a magana.
Sai dai abinda zai baki mamaki duk wani motsi Ummu-Hidaya na kaffa-kaffa da ɗanta ne.
Daga ni sai Mamana ta yarda mu ɗauke sa. Sai ko Abbienta da Mu'azz. Sai surukanta
Adams da mahaifiyar Mu'azz. Bayan bikin suna ya tashi kulawa da Awwab ya dawo kaina.
Sai kuma ita Ummu-Hidaya ɗin idan tana gida. Dan tana gyagijewa ta koma harkar
kasuwancinta. Kafin Awwab ya cika shekara biyu sun sake buɗe sabon kamfani na yin lass
da atamfa da yadika. Sun kuma saka resunansu a jihohi ukku na kudancin ƙasar bayan
[Link] Awwab yaro mai masifar wayon tsiya. Ga ƙyau da shiga ran mutane
Masha ALLAH. Sai dai miskilancin tsiya. Baya yarda da kowa sai ni sai Ummien sa saiko
kakansa Abbie da Abdul-wahab. Hatta da mahaifinsa ƙiwa yake masa. Yaro ne mai zafin
naman tsiya, dan haka ɓarna sam bata masa wahala. Yayi kuma ya cisgune fuska tamkar
bai aikata ba. Yana da shekara huɗu aka sakashi a makaranta, a lokacin ne kuma aka sake
kawo mana wata mai aikin, dan acewarta ni ba mai aiki bace ƙanwarta ce. Har kuka nayi
kuwa da jin wannan furuci nata, dan haka na ƙara ƙaimi wajen kulada Awwab fiye da komai
a gidan. Shekarar sabuwar mai aikin nan ɗaya a gidan itama ta aurar da ita ga drivernta.
Shima mutumin kirki ne dan baida hayaniya, ƙani ne gakai bayin bulawoyi a gidan shima.
Shekararsu guda suma ALLAH ya azurtasu da samun haihuwa yaro. Lokacin Awwab nada
shekara biyar cur a duniya. Yaronsu yaci suna Hayatu. Tunda aka haifi Hayatu Awwab ya
ɗauki son duniya ya ɗora masa. Koda yaushe yana nanne da jinjirin nan. Makaranta ma da
ƙyar ake samu ya tafi, yata fitina kenan sai da Hayatu. Tun abin na bamu mamaki har ya
koma bamu dariya da birgemu. Shaƙuwar Awwab da Hayatu yasa shima rainonsa ya dawo
hannuna dan har lokacin ni ko ɓatan wata ban taɓa yi ba. Hakama Ummu-Hidaya bata sake
samun ciki ba. Tama maida hankalinta akan kasuwancinta sai mijinta da shima dai harkokin
kasuwancin da suke yi taren yasa ba wani zama yake ba sosai. Dan haka har lokacin
Ummu-Hidaya dai na agidansu ne tare da mahaifinta da bai taɓa ko kwatanta sake yin aure
ba. Zuwa yanzu ma shi ya ajiye komai na harkoki ya damƙa a hannun ɗiyar tasa. Yini yake
damu a gida da Awwab da Hayatu. Sai idan Adams da ayanzu ake kira Baba prof.. a gidan
yazosunsha hirarsu ko sun fita wata sabgar. Awwab nada shekara bakwai cikin ta takwas
Ummu-Hidaya ta sake samun ciki, abin mamaki nima sai ga ciki a jikina. Musalta mikiirin
farin cikin da muka tsinta kammu a ciki ma ɓata lokaci ne. Mun cigaba da rainon ciki a tare
har zuwa watan haihuwa. Itace ta fara haifo ɗanta namiji mai kama da Mu'azz da a yanzu
Awwab ke kira Paah matuƙa. Dan tamkar yayi kaki ya ajiye shi kuma. Idanun Ummu-Hidaya
kawai jaririn nan ya ɗakko shi kuma. Ranar suna anyi shagali sosai, yaro yaci suna Fahad.
Washe garin sunan Fahad nima na haihu mace. Sosai Ummu-Hidaya ta nuna farin cikinta
dana duk wanda yake gidan. Ranar suna yarinya taci Ummu-Hidaya. Wannan abu yama
Ummu-Hidaya daɗi, dan haka ta ɗauki son duniya ta ɗorama yarinya. Saboda sunata aka
sakaya ake kiranta da Falak. Bayan sunan Falak suka tilasta Abdul-wahab ajiye aikinsa.
Acewarsu shi yanzu uba ne. Alkairi suka masa mai yawan gaske da zai iya kafa kasuwanci
mai ƙarfi, amma duk da haka ya roƙa Abbie akan shi dai zai cigaba da tuƙashi koda zai
koma wani kasuwancinne. Hakan kuwa akayi, duk da ma yanzu shi Abbie ba wani fita yake
ba sai idan ta kama dole. Kusan rainon Falak da Fahad ya tashi ne a hannun Ummie da su
Awwab, sai da ya shiga primary 5 sannan ya sakarma su Hayatu. A shekarar da Awwab ya
shiga jss2 a secondary ranar wata alhamis Abbie da Abdul-wahab sukai accident a
hanyarsu ta zuwa Katsina daga Kaduna duba sabon companyn da Abbie ɗin ke ginawa na
sarrafa karfe. Jirgi zasu bi sai aka tashi da hazo, dan daga nan Lagos ta jirgi suka je
Kadunar. Mun shiga matsanancin tashin hankali a wannan rana da bazai taɓa musaltuwaba.
A daren ranar ALLAH ya amshi rayuwar Abdul-wahab yayinda Abbie ke cikin mawuyacin
hali. Anso yima Abdul-wahab sutura anan Lagos sai dai bai yiwuba, dan yanuwansa tun
daga kano sukaje can Kadunar suka ɗaukesa, shi kuma Abbie aka wuto da shi nan Lagos.
Ina son tafiya Kano hakan ya gagara, dan ban san irin tarbar da ƴan uwansa zasu min ba
saboda basa son auren tun fil azal. Shiyyasama bai taɓa kaini garinsu ba. Ina dai jin sunan a
bakinsa. Sai matarsa da mukan ma juna aike idan zaije ko zai dawo. Sai bayan sati ɗaya da
rasuwar bisa tirsasawar mahaifiyata muka shirya muka je. Da ƙyar muka iya gano garin
Gwarzo. Hakan yasa muka isa a wahalce. Sai dai me duk da azabar tafiya da mukaci bamu
sami tarba daga ahalin Abdul-wahab ba. Sai ma kaca-kaca da sukai mana, tare da tabbatar
min su basu san Abdul-wahab nada wata mata ba bayan matarsa da suke tare anan gida da
ƴaƴansa uku. Dan haka naje can na nemawa ɗiyata ubanta su bazasu karɓa ba tunda tun
farko sun tabbatar min basa buƙatata a cikinsu amma na nace sai da na auri musu
yaronsu......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa.__GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ........Raina yayi matuƙar
ɓaci, hakama na mahaifiyata. Dan haka a daren muka baro gwarzon rai ɓace, har ƙaddara
ta samu mahaifiyata aka faɗi da ita a mashin. Ciwon da taji ne ya zama sanadin ajalinta.
Dan mun dawo Lagos da kusan kwana tara ALLAH yay mata rasuwa ashe ciwo ya shigeta
ba'a sani ba. Wannan al'amari ya sani yin alƙawarin tattara dangin Abdul-wahab na watsar,
na cigaba da takaba ta. Ga tashinhankalin Ummie akan ciwon Abbie. Duk da nawa tashin
hankalin nima sai na danne na shiga bata kulawa da shawarwari. Watan Abbie kusan uku a
asibiti yana jiyya jikinsayaƙi daɗi, a wani daren lahadi yay ganawar sirri da ƴarsa ɗaya tilo da
lauyiyinsa da Baba prof.. sai Awwab dake da shekaru goma sha uku a duniya. Wannan
zama da su kaɗai suka san mi suka tattauna sai ALLAH kuma shine zama na ƙarshe. A
washe gari Abbie shima yace ga garinku nan. Tashin hankali da ba'a saka masa rana kenan.
Dan baki labarin yanda Ummu-Hidaya da Baba prof... Suka kasance a wannan rana ba'a
magana. Awwab kam kulle kansa yay a ɗaki tsahon kwana uku. Duk da yarone ƙarami
danshekaru sha uku fa amma a kallo ɗaya zaka san mutuwar nan ta bugesa. Saboda akwai
shaƙuwar mai ƙarfi tsakaninsa da Kakan nasa, sannan yarone da ALLAH ya bama wayo
sosai da nutsuwa.. Rasuwar Abbie ya fara canja al'amurra Ummie. Office ma ta daina fita
kusan wata guda. Sai dai tayi zaune shiru tana kallon yaranta kawai Awwab da Fahad. Sam
idanunta basa ƙafewa da zubar hawaye. Cikin ƙanƙanin lokaci ta rame sosai tai [Link]
kowa na ɗaukar al'amarinta a matsayin damuwar rashin mahaifi saboda shaƙuwarsu har
muka fara fahimtar akwai matsala. Ƙawarta data zama likita a yanzu Hajiya Lawusa (Hajiya
ƙarama) naje na sanar mawa. Dan bazan iya tunkarar Abban su Awwab bako Baba prof..
itace ta fara tabbatar mana da Ummie na cikin halin depression ne. Kowa ya tausaya mata
matuƙa, yayinda Baba prof.. da Mijinta (Paah) suka maido hankalinsu kan bata kulawa
sosai. Muma ba'a barmu a baya ba, kowa tattalinta da tattalin lafiyarta yake. Sai dai me
al'amarin kamar wasa ƙaramar magana ta koma babba. Dan daga depression sai muka
tsinci baiwar ALLAH a halin hauka tuburan. Gabaɗaya komai ya ƙwace mata. Tun ana
ɓoyema yaranta musamman Awwab har ya fahimci halin da take a ciki. Tuni ya tattara
karatunsa ya ajiye, ya maida hankalinsa gaba ɗaya gareta duk da ƙarancin shekarunsa
shike mata komai hatta da bata abinci da tsaftar muhalinta. Sai ya zama bata aminta da
kowa ma sai shi kawai. Babu kalar likitocin da basu ganta ba amma da an fara ɗorata akan
magani sauƙi ya fara samuwa sai kuma abu ya rikice. Sunsha bin yawon ƙasashe
daban-daban akan matsalarta. Amma kamar dai baya. Da lafiya ta samu sai kuma jiki ya
sake rikicewa. Wani bawan ALLAH ne ya bada shawarar gwada mata maganin Islamic da
namu na gargajiya, dan acewarsa babu wani ciwon damuwa manyan aljanu ne ke damunta,
basuyi jayayya ba kuwa suka sa aka fara kawo musu masana akan hakan. Kamar dai yanda
kika sani, magani dace ne, kowa nata gwada tashi sa'ar, sai dai tsahon lokaci ba'a dace ba.
Amma dai ana ganin ɗan sauƙi a wasu lokutan. Gaba ɗaya ragamar kula da Ummie a
hannun Awwab take, dan tun bai iya wasu abubuwan ba har ya iya. Hatta da kitso
zamayake yay mata kiga tamkar mace tayi mata shi. Sai dai me yana da shekara goma sha
bakwai komai ya fara sassautawa. A hankali ya fara ja baya da al'amuran mahaifiyar tasa.
Takai ma idan yaje gareta sai ta hausa da duka da jifa har saita jimasa [Link] ya
matsama kansa da damuwa sai shi kuma ya hau ciwon kai koya yanke jiki ya faɗi babu rai.
Tun kowa na ɗaukar abin wasa dai har ta tabbatar zamansu waje ɗaya bazai yuwuba. Sosai
hankalinmu ya tashi da wannan al'amari nasu, musamman ma ni da sukafi shaƙuwa da ni.
Canjawar al'amuran ya saka mijina na yanzu bama Awwab shawarar komawa makaranta ya
cigaba da karatunsa. Amma sai ya nuna mana shi babu inda zaije. Ya haƙura da komai na
rayuwa zai cigaba da kula da Ummiensa. Munta lallashinsa harda Yayar Mahaifinsa Hajiya
Nafisa. (Hajiya Mammah). Kunyarmu da yake ji da addu'ar da muka duƙufa a kansa ta
sanya ya amince zai koma. Dan haka da kansa ma yayma Baba prof.. da mahaifinsa
maganar komawa makarantar. Sun nuna farin cikinsu suma, a takekuma suka shiga suka
fita ya zana ssce ɗinsa. Cikin amincin UBANGIJI aka dace ya samu result mai ƙyau. Awwab
ya shiga jami'a, kuma har lokacin yana nacin taimakon mahaifiyarsa amma dai babu daɗi
dan wahala kawai yake sha. Yayinda Fahad ƙaninsa dashima a lokacin ya ke gab da
kammala secondary. Hakama Hayatu suke ƙarƙashin kulawarsa. A farkon fara karatun
Awwab ya ɗan fara kula da Companys ɗin mahaifiyarsa da ke neman durƙushewa duk da
mahaifinsa tsaye yake akan komai, sai dai aikin ya masa yawa matuƙa dole sai da Awwab
ɗin ya fara taimaka masa abubuwan suka fara dai-daita da dawowa fiye ma da yanda ya
kamata. Dan shima UBANGIJI ya saka nasibi a hannunsa komai ya taɓa sai ya zama kuɗi.
Yanda al'amuran nasa ke haɓaka sai ma ya fara danne na mahaifiyarsa. A haka ya
kammala jami'a, yayinda ƙaninsa da Hayatu suke can ƙasar turai suna nasu karatun. Anan
ɓangaren kuma Falakna nata a gida Nigeria, dan yanda Paah ya tsaya akan karatunsu
itama bai banbanta da ita ba. A hankali ragamar kasuwancin ya koma hannun Awwab,
yayinda yake kuma cigaba da karatunsa. Cikin amincin UBANGIJI a wannan lokaci kuma sai
aka dace ta hanyar wani bawan ALLAH daga ƙasar Togo Ummie ta fara samun lafiya.
Hakama al'amarin Awwab ya fara dai'daita.. Alhamdullah komai ya dawo dai-dai, farin
cikinmu da duk zuri'ar Baba prof.. ma haka. Dan samun lafiyar Ummie ba ƙaramin kwanciyar
hankali ya kawoma kowa ba. A lokacinne Hayatu ya kammala karatunsa ya dawo gida
Nigeria. Saura Fahad da zai ƙarashekara ɗaya. Sai dai yana zuwa hutu musamman ma
yanzu da Ummie ta samu sauƙi. Wannan gidan da kike gani itace da kanta ta fara ginashi a
lokacin data samu lafiya. Acewarta tana fatan haɗa kan iyalinta waje guda idan su Awwab
sunyi aure duk nan zasu zauna da matansu. Muma ta ware mana sashenmu tana mai
tabbatar mana mune zuri'arta na ɓangaren mahaifa. Jin daɗin samun lafiyarta yasa Awwab
sake maidahankakinsa akan harkar kasuwancin sosai. Yayinda itama take ƙara masa ƙarfin
[Link] dai me, ana murna ɓarawo ya tafi ashe yana laɓe a bakin ƙofa. Dan kuwa a wani
dare labari ya koma baya. Jikin Ummie ya sake hargitsewar da yafi na baya muni da tashin
hankali. A wannan lokacin ma dai Awwab sake tattara komai da komai yayi ya dawo da
gaba ɗaya hankalinsa da ƙarfinsa akan mahaifiyarsa. Anyi-anyi ya koma kan harkokinsa
yayi biris da kowa da komai. Bashi da aiki sai addu'oi da karatun Alqur'ani ga mahaifiyarsa.
Da farko lafiya lau yake mata komai, sai dai zuwa wani lokaci matsalar baya ta sake
dawowa ta rashin jituwa a tsakaninsu. Ya matuƙar tada hankalinsa akan hakan amma an
rasa mafita. Manyan likitocin babu irin waɗanda ba'a gani, hakama masu maganin gargajiya
dana Islamic duk inda aka jisu sai an kawasu. Shima na ƙasar Togon anje nemansa aka
samu babu shi, wai dama zuwaune a wajen ba'a san takamaimai ɗan wane yanki bane ba.
Shekara guda ana cikin wannan zaune tsaye aka bama Paah shawarar yin aure. Amma yaƙi
firr sai da aka tsaya a kansa sannan da ƙyar ya amince. Sai dai kuma babu wacce zai aura
kamar yanda ya faɗa. Yawan kulawa da Hajiya Lawusa (Hajiya Ƙarama) ke bama Ummie
yasa Baba prof.. bada shawarar aurenta. Dan itama a lokacin mijinta ya rasu tanada ƴa
ƙarama wadda ita kaɗai ta haifa. Sosai akasha fama kafin Hajiya ƙarama ta amince. Sai dai
duk abinda ake Awwab bai sani ba sai daga baya. Sosai ya nuna ɓacin ransa da kishin
mahaifiyarsa. Hakanne dalilin tada wannan ginin gidan ya cigaba da yinsa. Abinka da
maganar kuɗi,cikin abinda baifi watanni uku ba komai an kammala. Shine ya dawo da
mahaifiyarsa nan acewarsa ya bama Paah spiece da matar tasa su ƙarata, duk kuwa da can
ɗin ma gidan mallakin Ummie ne. Dan gidan da mahaifinta ya gina da guminsa ya kuma
rayu a cikinsa. Hakan yayima Paah zafi, dan Awwab ya tattara kowansu ya watsar, baya
shigasabgar Hajiya ƙarama duk da kuwa a baya kowa yasan aminiyar mahaifiyarsa ce,
harma da mahaifin nasa ya tattarashi ya ajiyesa gefe. A ƙalla mun kusa shekara guda a
gidan nan da dawowa muketa ɗawainiya da Ummie,dan Awwab dai ya ajiye zancen
kasuwanci gaba ɗaya sai kula da mahaifiyarsa. Kullum cikin jimasa ciwo take amma hakan
baya hanashi zuwa gareta. Baba prof.. ne akoda yaushe baya gajiya da kawo masu magani,
zuwan wani da ga Niger ya bada shawarar Awwab ya rage zaman gidan, dan in har suna a
muhalli guda da mahaifiyarsa to lallailafiyarta zatayi wahalar samuwa. Dan an riga an saka
rashin jituwa a tsakaninsu. A samar da masu kula da ita har ALLAH ya bata lafiya. Sam
Awwab yaƙi aminta da wannanshawara. Kowa ya buga sai yace babu inda zaije. Hatta da
mahaifinsa da basa jituwa a yanzu sai da yazo yana bashi haƙuri da lallashinsa amma ina
firr yaƙi amincewa. Mu kammu duk yanda yake girmamamu da jin kunyarmu yaƙi sauraren
mu. Hakama Baba prof da kakarsa ta wajen uba matar Baba prof... Ɗin. Ana cikin haka ɗan
uwansa Fahad ya dawo ya kammala karatun, ana murnar dawowarsa sai kuma murna ta
koma [Link] kuwa sam babu jituwa tsakaninsa da Awwab. Sosai suke nunama juna tsana.
Zama inuwa ɗaya ya gagaresu. Akwai randa babu wanda yasan abinda ya haɗosu kawai
Awwab ya kama zanesa. Da ƙyar aka amshi yaron a hannunsa sai da ya kwanta asibiti
kuwa saboda jigata. Yana samun sauƙi ko hanyar gidan nan bai dawo ba ya tattara inasa
inasa ya koma inda ya fito. Daga ranar bai sake leƙo ƙasar nan ba har yanzu. Shima kuma
Awwab ɗin bana jin ya sake waiwayar inda yake. Sai su Baba prof.. da Paah......._Masoya
ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan
karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ....Abinda ya fara dai-daita tsakanin Awwab da
Hajiya ƙarama kulawar da take bamaUmmie. Wanda dama tun kan ta auri Paah tanayin
hakan, shima kuma Awwab ɗin ya sani,shi dai auren ne yake ganin kamar akwai cin amanar
mahaifiyarsa sai kuma kishi da yake tayata. Amma daga baya daya fahimci Hajiya ƙaramar
bata canja daga duk abinda takema ummien ba sai ya sakko. Wannan dalili na shiryawarsu
ya saka Hajiya Ƙarama da Paah dawowa gidan nan. Basufi watanni uku ba Hajiya Nafisa da
suke kira (HajiyaMammah) a yanzu yayar Paah da akai aurenta bayan haihuwar Awwab dan
ta jima batai aure ba mijinta suka samu saɓani. A Niger take auren, koda tazo sai Ba prof..
yace bazata zauna masa gida ba, dan a yanda muke jin labari fitinarta ta hanata zama lafiya
da mutane kamar yanda ta hanata aure da farko, ba kuma a wannan karon bane ta fara
tahowa gida yaji, sai dai na wannan karon yayi tsamari sosai dan harda dukanta mijin yayi.
Koda Baba prof.. ya bibiyi al'amarin sai ya gano itace bata da gaskiya, shine ya hanata
zaman gidansa. Kakarsu Awwab ɗin ce tace ta dawo nan gidanta zauna. Itama da farko
Awwab yaso borema zamanta, sai dai bamusan yaya akayi ba kuma daga baya yayi shiru.
Dawowarta gidan nan komai ya fara canjawa. Ta maidani sashen masu aiki ni da iyayen
Hayatu wai matsayin data sammu da shi kenan. Bayan hakan bata sammu a cikin danginsu
kona Ummie ba. Ba muji komai ba muka koma. Sai dai muna ji muna gani kulawa da Ummie
ya fara gagararmu, an kawo sabbin masu aiki, tare da saka Awwab komawa kan
kasuwancinsa. Yaranta biyu ƴammata sun baro Niger sundawo nan suma. Gasu basu da
tarbiyya sam, basa shakkar taka kowa da wulaƙanta [Link] malalata basu iya komai
ba. Dan dalilin zaman nasu yasa Awwab saka a samo masuaiki ganin suna neman ƙazanta
gidan. Hajiya Mammah bata wuce wata biyar a gidan ba ALLAH yay ma mahaifiyar Hayatu
rasuwa, sosai na shiga kiɗimuwa hakama mahaifinsa dashi kansa Hayatun. Shima Awwab
rasuwar ta girgizashi sosai. A dalilin wannan zaman gaisuwa Alhaji Abdullahi ƙanin Paah ya
dawo gidan nan da zama shi da iyalinsa, matarsa ɗaya da yara biyu Malika da Muhsin. Dan
koda aka gama komai sai suka ƙi komawa nasu gidan suma. Abin nan ya bani mamaki ya
kuma ɗauremin kai, sai dai bandatacewa. Ashe basu kaɗai bane, sai ga mahaifiyarsu itama
(Kakar su Awwab ɗin matar Baba prof..) wai itama ta dawo nan saboda sun samu saɓani da
Baba prof ɗin akan ƙinkomawar Hajiya Mammah gidan mijinta. Shikenan duk sun dawo,
Baba prof.. da autarta Mashi'a ne kawai babu, dan ita ba'a Nigeria take aure ba. Sai dai duk
ƙarshen shekara tana zuwa bikin ƙara shekara na Ummie da Paah ke shiryawa. Da farko su
dukansu kulawa suke bama Ummie. Dan ko sashenta kaje sai ka san ita ɗin ƴar gatan dangi
ce. Komai tsaff kamar ba wadda ke'a halin ciwo ba. Idanba abin ne ya motsa ba ma bazaka
taɓa cewa ga lalurar dake damun nata ba. Sosai Awwab ya samu nutsuwa a ɗan tsakanin.
Hankalinsa ya kwanta har wata ƙiba yayi ya ƙara haske. Mu kammamu mun samu nutsuwa.
Dan a lokacinne akai auren Hayatu da Falakɗina. Bayan bikin shima Awwab ya bamu
shawarar yin aure ni da mahaifin Hayatun. Da farko munso turjewa, amma suka dage shi da
Hayatu dole muka amince. Watanni biyu zuwa uku tsakani kakarsu Awwab ta kwanta jiyya.
Bata wani jima ba ALLAH yay mata rasuwa a ƙasar Egypt Cairo. Rasuwar ta girgiza kowa
na family ɗin, musamman ma Babaprof.. da sai ya baka tausayi. Bayan gama jimami komai
ya koma normal. ALLAH ya cigaba da riƙo da hannayen Awwab komai ya taɓa na
kasuwanci sai yayi albarka. A cikin abinda bai wuce shekara ɗaya ba ya sake zama wani
mahaukacin mai arziƙi da sunansa ke yawo tako ina ama duniya ba ƙasarsa kawai ba. Ba
komai ya jawo hakan ba kuma sai ƙarancin shekarunsa da mutane ke gani amma ya tara irin
wannan dukiya. Sannan mahaifinsa ba wani shahararren mai arziki bane balle ace ya gada
ne. Sanda kakansa da mahaifiyarsa sukai nasu tashen basu ko kama ƙafar nashi arziƙin ba,
ansan sunansu ne a iya wani yanki na garin Lagos, shiko duniya ce ke kallonsa a yanzu.
Tun Awwab na ƙarami dama ba mutum bane mai yawan magana sai idan shi yaso. Sai dai
akwai tausayi da girmama duk wanda ya girme masa. Bai san wulaƙanta mutane ba koda
kuwa ƴan aikine wannan tarbiyyar mahaifiyarsa ce da kakansa Abbie. Babu abinda ya
damesa da sabgar kowa tashi kawai yake yi. Tun bayan rasuwar Abbie Baba prof.. ne kawai
amininsa. Dan da shi kawai zakaga yana dogon hira. Sai ko mu idan yaso wani lokacin
zakiga yazo har nan sashen ya zauna koda ba zaiyi magana ba. Dan alokacin da
mahaifiyata ta tarasu zaki ɗauka yanada alaƙar zuminci mai ƙarfine da ita. Sosai ya nuna
damuwarsa. Tunda ayyuka da harkokinsa suka sha masa kai sai abubuwan gidan suka fara
canjawa. Kulawar da ake bama Ummie ta fara ja baya. Ciwonta ya sake tsananta. Idankinga
ana kula da al'amarinta ya shigo gari ne, kuma a lokacin zakiga ciwonta ya tsananta. Duk
yanda muka so mu kula da ita mu an hanamu, sashenta ma an mana iyaka da shi, duk
randa kuma na shiga koda a sace ne al'amarin baya daɗi tsakanina da Hajiya Mammah.
Hajiya ƙarama ce kawai ke nata ƙoƙarin bata taɓa fasawa ba dan hargagin Hajiya Mammah
baya damunta. Sau biyu ana korarmu ni da Abban Hayatu sabodanacewa akan kulawa da
Ummie, Awwab ne ke dawo damu. Dole muka tsaya matsayinmu na masu aiki dan mu
zauna lafiya. Amma neman hanyar kuɓutar da Ummie da son gano bakinzaren kullum cikin
yi muke. Masu aiki kullum cikin kawowa ake domin kulawa da Ummie, sai dai basa zarta
wata ɗaya suke guduwa. Kowa ɗauka yake saboda ciwon Ummien suke guduwa. Ni kuma a
raina inajin ba hakan bane ba akwai abinda ke korarsu. “Wannan shine tarihin wannan gida
a taƙaice Kandala. Dan na yanke miki abubuwada yawa ne a cikinsa saboda wasu dalilai.
Sannan ina fata ki fahimci wasu da kanki kuma”. Hawayen da suka kasa tsaya min tun
ɗazun na ƙara sharcewa. Cikin rawar murya data gama dasashewa na ce, “Amma mama
miyyasa duk kika faɗa min wannan? Bayan baki sanni ba? Baki san koni muguwa bace, ko
nama shigo gidan ne dan wata manufa”. Ɗan murmushi tayi itama tana share hawayenta.
Kafin ta kamo hannuna cikin nata.“Nasan ke ba muguwa bace Kandala. Duk da dai da farko
haka kawai naji ƙaunarki a cikin zuciyata. Sai kuma wata fuska da nake gani akan fuskarki
da bansan dalilin hakan ba. Da ga baya Hayatu ya sanar mana alaƙar dake tsakaninki da
Awwab....” Wani mugun zaro idanu nayi ina zabura gefe da fincike hannayena dake a cikin
nata. Magana nake son yi amma na kasa. Sai lips ɗina dake rawa kawai. Murmushi ta saki
tare da sake kamo hannun nawa ta ce, “Kwantar fa hankalinki Samraah. Kar kuma ki fasa
aikin ladar da kika fara. Daga Ummie har Awwab da ɗan uwansa abin tausayi ne, suna
buƙatar mai tallafama rayuwarsu. Mu kuma da muke da damar yin hakan bamu da wani
ƙarfin iko. Dama fatan da muke masa yay aure ya samu mace ta gari da zata juya mulki da
tsarin wannan gida ta inda kowa baiyi zato ba. Alhamdullah kuma muna fatan an samu, dan
ko yanzu Awwab yaso nunama duniya matsayinki a gurinsa dole kowaya girgiza, duk da ina
tsoron kar su cutar dake dan mutanen nan hatsabiban kansu nesuma, dan ma taurin kan
Awwab na rage musu tasiri a wasu lokuta. Sai dai duk abinkabaka isa gane wanene na
kirkin ba idan kika cire Baba prof.. Dan kowa da tasa illar da manufa da kike gani. Amma ke
yarinya ce mai wayo da ilimin addini, dan harna zamani na fahimci kina da shi, ɓoyewa
kawai kike kamar yadda kika ɓoye mana ainahin kanki da sunanki. Dan ALLAH ki daure ki
taimaki waɗan nan bayin ALLAHn. Awwab mutumin kirki ne, yana iya ƙoƙarin sa wajen tsare
mutuncin kansa ta hanyoyi da dama da samarin zamanin nan sukan kasa musamman idan
kudaɗe na yawo a hannayensu. Kisa a ranki aikin lada kike yi sakamakon ki naga
UBANGIJI. Kisa a ranki ceto zakiyi na Uwa da yaƴanta a cikin gobarar da bata da iyaka.
Nasan bake zaki bama Ummie lafiya ba, amma zaki zama wani tsanin taimakawa mukai ga
samuwar lafiyar tata. Dan in har kina a tare da ita duk maganin da mu kuma zamu nemo
mun san zaki bata. Za ki kuma dinga mata addu'a har shi Awwab ɗin dan bana raba ɗayan
biyu akwai sihiri mai ƙarfi shima a jikinsa. Fatanmu shima Fahad ya dawo gida su dai-daita
da ɗan uwansa. Sannan waɗan nan mutanen da suka cika gidan nan kowa ya koma inda ya
fito..” Karo na farko na saki murmushi mai ciwo. Sai kuma na girgiza kaina. “Mama zan iya
tsayawa dai akan samun lafiyar Ummie in sha ALLAHU da kuma batun dawowar ɗan
uwansa gida. Amma shi babu abinda ya shafeni da shi ko halin da yake a ciki. Yaje can ya
nemo mai taimakonsa. Ai shi ba yaro bane kuma yana cikin hankalinsa. Miyasa bazai dinga
ma kansa addu'a ba. Ko sai neman dukiya kawai ya iya. Su kuma dake zaune Mama ai
banga amfanin subar gidan ba yanzu, gara suna a cikinsa ta samu lafiya suma su koma
kwasar kashinsu a cikin hannayensu. Ai ni baki sani ba. Aduk lokacin da maƙiyi ke tare dani
bana son yay nesa da ni, na fison ya cigaba da rayuwa a jikina dan ya cigaba da kallon
cigabana da nasarorina zuciyarsa na zafi. Koba komai shi zai ƙare rayuwarsa da lokacinsa
ne wajen ganin ya cimmani. A bayyaneshike da asara. Bai ƙaru da komai a duniya ba, ya je
lahira ya tadda bai ajiye komai a taskarsa ba. Mi yafi wannan daɗi dan ALLAH”. Murmushi
Mama Balki tayi tana mai kai hannu ta shafa fuskata. Sai kuma tace, “ALLAH yayi miki
albarka Samraah. Hakan ma Nagode. Amma dan ALLAH ayi haƙuri dai ahaɗa da Alhaji
Ƙarami. Yaron na cikin jarabawa mai ban tausayi. Karki damu da murɗaɗɗun halayensa
abubuwane sukai masa yawa a cikin kai. Sannan da kike ganinsa nan mutum ne mai ibada
da tarin ilimin addini. Kawai dai ana gusar masa da kulawa ne saboda kada yay ma kansa
addu'ar. Amma a hakan ma azumin Litinin da Alhamis bayataɓa wucesa. Salla a cikin jam'i
komi yake. Hayatu ya rantse min ya maya komai girman kasuwanci da abinda zai samu a
cikinsa ko muhimmancinsa idan lokacin salla yayi sai ya barsa. Komai girman mai mulki ko
wani muƙami ko dukiya dan Awwab na zaman meeting dasu baya hana da an kira salla ya
miƙe ya barsu yaje yayi sallarsa. Sam bai haɗa bautama UBANGIJINSA da komai ba.
Sadaka da taimakon marasa ƙarfi bazasu musaltu ba. Yasha yin ƙyautar gidajen zama da
motoci batare da ya ko damu ba. Ɗaukar nauyin karatun yara da gyara makarantun addini
da masallatai da asibitici ba'a magana. Idan zan ta lissafo miki alkairan Awwab zamu kwana
nan, hatta samar da ruwa ga masu ƙarancinsa bai gaza ba, sai dai hakan bazai hana kuma
ace yana da wasu halaye marasa ƙyau ba. Dan ɗan adam tara yake a komai na rayuwa bai
cika goma ba. Ladanki naga UBANGIJIN talikai idan kinyi hakan”. Ban iya cemata komai ba
face duƙar da kaina kawai ina wasa da yatsun hannuna. Sai kuma a hankali na furta, “Mama
kinada hoton mijinki da ya rasu?”......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
....Abinda ya fara dai-daita tsakanin Awwab da Hajiya ƙarama kulawar da take bama Ummie.
Wanda dama tun kan ta auri Paah tanayin hakan, shima kuma Awwab ɗin ya sani,shi dai
auren ne yake ganin kamar akwai cin amanar mahaifiyarsa sai kuma kishi da yake tayata.
Amma daga baya daya fahimci Hajiya ƙaramar bata canja daga duk abinda takema ummien
ba sai ya sakko. Wannan dalili na shiryawarsu ya saka Hajiya Ƙarama da Paah dawowa
gidan nan. Basufi watanni uku ba Hajiya Nafisa da suke kira (HajiyaMammah) a yanzu yayar
Paah da akai aurenta bayan haihuwar Awwab dan ta jima batai aure ba mijinta suka samu
saɓani. A Niger take auren, koda tazo sai Ba prof.. yace bazata zauna masa gida ba, dan a
yanda muke jin labari fitinarta ta hanata zama lafiya da mutane kamar yanda ta hanata aure
da farko, ba kuma a wannan karon bane ta fara tahowa gida yaji, sai dai na wannan karon
yayi tsamari sosai dan harda dukanta mijin yayi. Koda Baba prof.. ya bibiyi al'amarin sai ya
gano itace bata da gaskiya, shine ya hanata zaman gidansa. Kakarsu Awwab ɗin ce tace ta
dawo nan gidanta zauna. Itama da farko Awwab yaso borema zamanta, sai dai bamusan
yaya akayi ba kuma daga baya yayi shiru. Dawowarta gidan nan komai ya fara canjawa. Ta
maidani sashen masu aiki ni da iyayen Hayatu wai matsayin data sammu da shi kenan.
Bayan hakan bata sammu a cikin danginsu kona Ummie ba. Ba muji komai ba muka koma.
Sai dai muna ji muna gani kulawa da Ummie ya fara gagararmu, an kawo sabbin masu aiki,
tare da saka Awwab komawa kan kasuwancinsa. Yaranta biyu ƴammata sun baro Niger
sundawo nan suma. Gasu basu da tarbiyya sam, basa shakkar taka kowa da wulaƙanta
[Link] malalata basu iya komai ba. Dan dalilin zaman nasu yasa Awwab saka a samo
masuaiki ganin suna neman ƙazanta gidan. Hajiya Mammah bata wuce wata biyar a gidan
ba ALLAH yay ma mahaifiyar Hayatu rasuwa, sosai na shiga kiɗimuwa hakama mahaifinsa
dashi kansa Hayatun. Shima Awwab rasuwar ta girgizashi sosai. A dalilin wannan zaman
gaisuwa Alhaji Abdullahi ƙanin Paah ya dawo gidan nan da zama shi da iyalinsa, matarsa
ɗaya da yara biyu Malika da Muhsin. Dan koda aka gama komai sai suka ƙi komawa nasu
gidan suma. Abin nan ya bani mamaki ya kuma ɗauremin kai, sai dai bandatacewa. Ashe
basu kaɗai bane, sai ga mahaifiyarsu itama (Kakar su Awwab ɗin matar Baba prof..) wai
itama ta dawo nan saboda sun samu saɓani da Baba prof ɗin akan ƙinkomawar Hajiya
Mammah gidan mijinta. Shikenan duk sun dawo, Baba prof.. da autarta Mashi'a ne kawai
babu, dan ita ba'a Nigeria take aure ba. Sai dai duk ƙarshen shekara tana zuwa bikin ƙara
shekara na Ummie da Paah ke shiryawa. Da farko su dukansu kulawa suke bama Ummie.
Dan ko sashenta kaje sai ka san ita ɗin ƴar gatan dangi ce. Komai tsaff kamar ba wadda
ke'a halin ciwo ba. Idanba abin ne ya motsa ba ma bazaka taɓa cewa ga lalurar dake damun
nata ba. Sosai Awwab ya samu nutsuwa a ɗan tsakanin. Hankalinsa ya kwanta har wata
ƙiba yayi ya ƙara haske. Mu kammamu mun samu nutsuwa. Dan a lokacinne akai auren
Hayatu da Falakɗina. Bayan bikin shima Awwab ya bamu shawarar yin aure ni da mahaifin
Hayatun. Da farko munso turjewa, amma suka dage shi da Hayatu dole muka amince.
Watanni biyu zuwa uku tsakani kakarsu Awwab ta kwanta jiyya. Bata wani jima ba ALLAH
yay matarasuwa a ƙasar Egypt Cairo. Rasuwar ta girgiza kowa na family ɗin, musamman
ma Babaprof.. da sai ya baka tausayi. Bayan gama jimami komai ya koma normal. ALLAH
ya cigaba da riƙo da hannayen Awwab komai ya taɓa na kasuwanci sai yayi albarka. A cikin
abinda bai wuce shekara ɗaya ba ya sake zama wani mahaukacin mai arziƙi da sunansa ke
yawo tako ina ama duniya ba ƙasarsa kawai ba. Ba komai ya jawo hakan ba kuma sai
ƙarancin shekarunsa da mutane ke gani amma ya tara irin wannan dukiya. Sannan
mahaifinsa ba wani shahararren mai arziki bane balle ace ya gada ne. Sanda kakansa da
mahaifiyarsa sukai nasu tashen basu ko kama ƙafar nashi arziƙin ba, ansan sunansu ne a
iya wani yanki na garin Lagos, shiko duniya ce ke kallonsa a yanzu. Tun Awwab na ƙarami
dama ba mutum bane mai yawan magana sai idan shi yaso. Sai dai akwai tausayi da
girmama duk wanda ya girme masa. Bai san wulaƙanta mutane ba koda kuwa ƴan aikine
wannan tarbiyyar mahaifiyarsa ce da kakansa Abbie. Babu abinda ya damesa da sabgar
kowa tashi kawai yake yi. Tun bayan rasuwar Abbie Baba prof.. ne kawai amininsa. Dan da
shi kawai zakaga yana dogon hira. Sai ko mu idan yaso wani lokacin zakiga yazo har nan
sashen ya zauna koda ba zaiyi magana ba. Dan alokacin da mahaifiyata ta tarasu zaki
ɗauka yanada alaƙar zuminci mai ƙarfine da ita. Sosai ya nuna damuwarsa. Tunda ayyuka
da harkokinsa suka sha masa kai sai abubuwan gidan suka fara canjawa. Kulawar da ake
bama Ummie ta fara ja baya. Ciwonta ya sake tsananta. Idan kinga ana kula da al'amarinta
ya shigo gari ne, kuma a lokacin zakiga ciwonta ya tsananta. Duk yanda muka so mu kula
da ita mu an hanamu, sashenta ma an mana iyaka da shi, duk randa kuma na shiga koda a
sace ne al'amarin baya daɗi tsakanina da Hajiya Mammah. Hajiya ƙarama ce kawai ke nata
ƙoƙarin bata taɓa fasawa ba dan hargagin Hajiya Mammah baya damunta. Sau biyu ana
korarmu ni da Abban Hayatu sabodanacewa akan kulawa da Ummie, Awwab ne ke dawo
damu. Dole muka tsaya matsayinmu na masu aiki dan mu zauna lafiya. Amma neman
hanyar kuɓutar da Ummie da son gano bakinzaren kullum cikin yi muke. Masu aiki kullum
cikin kawowa ake domin kulawa da Ummie, sai dai basa zarta wata ɗaya suke guduwa.
Kowa ɗauka yake saboda ciwon Ummien suke guduwa. Ni kuma a raina inajin ba hakan
bane ba akwai abinda ke korarsu. “Wannan shine tarihin wannan gida a taƙaice Kandala.
Dan na yanke miki abubuwada yawa ne a cikinsa saboda wasu dalilai. Sannan ina fata ki
fahimci wasu da kanki kuma”. Hawayen da suka kasa tsaya min tun ɗazun na ƙara
sharcewa. Cikin rawar murya data gama dasashewa na ce, “Amma mama miyyasa duk kika
faɗa min wannan? Bayan baki sanni ba? Baki san koni muguwa bace, ko nama shigo gidan
ne dan wata manufa”. Ɗan murmushi tayi itama tana share hawayenta. Kafin ta kamo
hannuna cikin nata.“Nasan ke ba muguwa bace Kandala. Duk da dai da farko haka kawai
naji ƙaunarki a cikin zuciyata. Sai kuma wata fuska da nake gani akan fuskarki da bansan
dalilin hakan ba. Da ga baya Hayatu ya sanar mana alaƙar dake tsakaninki da Awwab....”
Wani mugun zaro idanu nayi ina zabura gefe da fincike hannayena dake a cikin nata.
Magana nake son yi amma na kasa. Sai lips ɗina dake rawa kawai. Murmushi ta saki tare da
sake kamo hannun nawa ta ce, “Kwantar fa hankalinki Samraah. Kar kuma ki fasa aikin
ladar da kika fara. Daga Ummie har Awwab da ɗan uwansa abin tausayi ne, suna buƙatar
mai tallafama rayuwarsu. Mu kuma da muke da damar yin hakan bamu da wani ƙarfin iko.
Dama fatan da muke masa yay aure ya samu mace ta gari da zata juya mulki da tsarin
wannan gida ta inda kowa baiyi zato ba. Alhamdullah kuma muna fatan an samu, dan ko
yanzu Awwab yaso nunama duniya matsayinki a gurinsa dole kowaya girgiza, duk da ina
tsoron kar su cutar dake dan mutanen nan hatsabiban kansu nesuma, dan ma taurin kan
Awwab na rage musu tasiri a wasu lokuta. Sai dai duk abinkabaka isa gane wanene na
kirkin ba idan kika cire Baba prof.. Dan kowa da tasa illar da manufa da kike gani. Amma ke
yarinya ce mai wayo da ilimin addini, dan harna zamani na fahimci kina da shi, ɓoyewa
kawai kike kamar yadda kika ɓoye mana ainahin kanki da sunanki. Dan ALLAH ki daure ki
taimaki waɗan nan bayin ALLAHn. Awwab mutumin kirki ne, yana iya ƙoƙarin sa wajen tsare
mutuncin kansa ta hanyoyi da dama da samarin zamanin nan sukan kasa musamman idan
kudaɗe na yawo a hannayensu. Kisa a ranki aikin lada kike yi sakamakon ki naga
UBANGIJI. Kisa a ranki ceto zakiyi na Uwa da yaƴanta a cikin gobarar da bata da iyaka.
Nasan bakezaki bama Ummie lafiya ba, amma zaki zama wani tsanin taimakawa mukai ga
samuwar lafiyar tata. Dan in har kina a tare da ita duk maganin da mu kuma zamu nemo
mun san zaki bata. Za ki kuma dinga mata addu'a har shi Awwab ɗin dan bana raba ɗayan
biyu akwai sihiri mai ƙarfi shima a jikinsa. Fatanmu shima Fahad ya dawo gida su dai-daita
da ɗan uwansa. Sannan waɗan nan mutanen da suka cika gidan nan kowa ya koma inda ya
fito..” Karo na farko na saki murmushi mai ciwo. Sai kuma na girgiza kaina. “Mama zan iya
tsayawa dai akan samun lafiyar Ummie in sha ALLAHU da kuma batun dawowar ɗan
uwansa gida. Amma shi babu abinda ya shafeni da shi ko halin da yake a ciki. Yaje can ya
nemo mai taimakonsa. Ai shi ba yaro bane kuma yana cikin hankalinsa. Miyasa bazai dinga
ma kansa addu'a ba. Ko sai neman dukiya kawai ya iya. Su kuma dake zaune Mama ai
banga amfanin subar gidan ba yanzu, gara suna a cikinsa ta samu lafiya suma su koma
kwasar kashinsu a cikin hannayensu. Ai ni baki sani ba. Aduk lokacin da maƙiyi ke tare dani
bana son yay nesa da ni, na fison ya cigaba da rayuwa a jikina dan ya cigaba da kallon
cigabana da nasarorina zuciyarsa na zafi. Koba komai shi zai ƙare rayuwarsa da lokacinsa
ne wajen ganin ya cimmani. A bayyaneshike da asara. Bai ƙaru da komai a duniya ba, ya je
lahira ya tadda bai ajiye komai a taskarsa ba. Mi yafi wannan daɗi dan ALLAH”. Murmushi
Mama Balki tayi tana mai kai hannu ta shafa fuskata. Sai kuma tace, “ALLAH yayi miki
albarka Samraah. Hakan ma Nagode. Amma dan ALLAH ayi haƙuri dai a haɗa da Alhaji
Ƙarami. Yaron na cikin jarabawa mai ban tausayi. Karki damu da murɗaɗɗun halayensa
abubuwane sukai masa yawa a cikin kai. Sannan da kike ganinsa nan mutum ne mai ibada
da tarin ilimin addini. Kawai dai ana gusar masa da kulawa ne saboda kada yay ma kansa
addu'ar. Amma a hakan ma azumin Litinin da Alhamis bayataɓa wucesa. Salla a cikin jam'i
komi yake. Hayatu ya rantse min ya maya komai girman kasuwanci da abinda zai samu a
cikinsa ko muhimmancinsa idan lokacin salla yayi sai ya barsa. Komai girman mai mulki ko
wani muƙami ko dukiya dan Awwab na zaman meeting dasu baya hana da an kira salla ya
miƙe ya barsu yaje yayi sallarsa. Sam bai haɗa bautama UBANGIJINSA da komai ba.
Sadaka da taimakon marasa ƙarfi bazasu musaltu ba. Yasha yin ƙyautar gidajen zama da
motoci batare da ya ko damu ba. Ɗaukar nauyin karatun yara da gyara makarantun addini
da masallatai da asibitici ba'a magana. Idan zan ta lissafo miki alkairan Awwab zamu kwana
nan, hatta samar da ruwa ga masu ƙarancinsa bai gaza ba, sai dai hakan bazai hana kuma
ace yana da wasu halaye marasa ƙyau ba. Dan ɗan adam tara yake a komai na rayuwa bai
cika goma ba. Ladanki naga UBANGIJIN talikai idan kinyi hakan”. Ban iya cemata komai ba
face duƙar da kaina kawai ina wasa da yatsun hannuna. Sai kuma a hankali na furta, “Mama
kinada hoton mijinki da ya rasu?”......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261___ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
......Ɗan jimm Mama Balki tayi alamar tunani, kafin ta jinjina kanta. “Za'a samu hotonsa,
amma sai dai a wajen Alhaji ƙarami. Dan lokacin da muka dawo rai a ɓace daga garinsu
abinda danginsa sukai mana ya sakani a damuwa sosai harna kwanta [Link] da aiki sai
kallon hotonsa ina kuka. Ga kuma halin da Ummie take ciki itama duk na haɗu na ƙara
hargitsewa. Shine Ummie ta saka Alhaji Ƙarami ya tattare hotunan duka daga wajena, ni
kuma ban sake amsa ba bayan komai ya lafa na samu nutsuwa. Amma ina ganin zan
tambayesa yanzu, ko kuma na saka Hayatu ya amso”. Kai na jinjina mata cikin gamsuwa.
Yau kwanaki biyu kenan Mom bata saka Abba a idanunta ba. Dan tun jifar da tai masa a
washe garin angwancinsa bai sake shiga inda take ba. Hakama amaryar tasa taƙi fitowa. A
tunaninta dana yaƴanta harma da Ummanta ai tsoro ya hana amarya fitowa. Dan haka suka
fara jin alfahari a ransu musamman ma Mom. Haka zata fito tsakar gida tana habaici da
yada magana. Daga Gwaggo Gudidi har Halime da Gwaggon ce ta kwaɓeta babu mai
kulata. Hakama Abba yayi watsin ruwan tsarki da ita shan shagalinsa kawai yake da
amaryarsa. Gaba ɗaya ya ajiye shekarun girmansa gefe yana koyama Halime salo-salo da
tabbatar mata ita ɗin ma fa mace ce. Itako banda raki dataɓara babu abinda take ɓarar
masa. Gaba ɗaya ta susuce bawan ALLAH baya ganin komai da tuna kowa a gabansa sai
ita. Hatta kasuwa a kwani biyun nan babu inda yakezuwa a gidan yake yini salla kawai ke
fidda shi. Dole kuma akayi abinci Gwaggo Gudidi taje ta ɗiba musu tasa Bibaa na
kumbure-kumbure takai musu har falo. Yau dai zaman ɗaki ya ishi Halime. Tana ganin Abba
ya fita sallar la'asar ta fito. Tsaff take cikin kwalliya, duk kwalliyar ba'a yi ta yanda ya kamata
ba kaya data saka sun fiddo jikinta tsaff da yi mata ƙyau. Ga uban turare ta bulbula. Tun
agaban mirror ake gwada tafiyar da za'ayi, dan haka koda aka fito taku ake ɗaɗɗaya ana
juya jiki su adole amare. Nan ko a cikin ɗaki raki takema Abba . Gwaggo Gudidi tai shirin
fara gaidawa. Dan haka kai tsaye ɗakin da take ta shiga. Ta samu Gwaggonna haɗa kayan
tafiya, dan magana ta gaskiya taɓarar da Abba ke zuba musu a gidan nakasa kimtsa
bakinsa ya fara isarta itama. Bata ji na daren farko ba amma jiya da rana da yau gabannin
asuba fes a kunnenta. Wannan taɓara da rashin sanin ciwon kai har ina. Gara dai ta gusa
taɗan basu waje ai ita uwa ce. Maybe ma idan ta wuce ɗin waccan mahaukaciyar surukar
tashi itama tayima kanta faɗa ta shirya ta tafi, dan har yanzu Umma na gidan ta fake da
jiyyar Mom duk da itama fa abinda Abban keyi na damunta. Cike da farin cikin ganin Halime
Gwaggo ke faɗin, “Oyoyo oyoyo ɗiyata amarya”. Kunya ce sosai ta kama Halime. Tai ƙasa
da kanta tana wasa da yatsun hannunta. Aran Gwaggo tace (ashe ke da sauranki Imamu
bai ida kakkaɓe sauran taki kunyar ba). A fili kam sai ta riƙo hannun Halime cikin nata.
Durƙusawa Halimen tayi ƙasa cike da girmamawa da kunya tana gaida Gwaggo. Sai
Gwaggo taji hawaye sun ciko mata. Dan abune da bata taɓa gani ga Mom ba. Ko sanda
tana amarya fingai-fingai tazo musu babu alamar kunya tattare da ita. Amma ita wannan jiba
dai yarinya ƙarama amma Alhamdullah. Bayan sun gaisa Gwaggo taita jan Halime da ƴar
hira. Wani ta amsa wanitayi murmushi kawai cikin kunya. Sunfi mintuna ashirin a haka suka
fara jin hayaniya na tashi. A tare suka fita, dan muryar Umman Mom suke jiyowa. Cak bakin
Mom dake ƙoƙarin yin magana ya maƙale, tun daga bakinta da hanci da idanu duk akan
Halime. Kasa haƙuri tayi ta nufo inda suke da sauri. Gaban Halime ta tsaya sai kumata
nunata da yatsa lips ɗinta na rawa. Amma mi a mamakin kowa sai gani sukai Halimen ta
saki murmushi tare da rissinawa a girmame ta ce, “Yaya ina yini? Fatan duk kuna lahiya ke
da yara? Ya gajiyar bik.....” “Wacece ke? Miya dawo dake gidana dan ubanki?”. Mom ta
katse Halime jikinta har ɓari yake. Murmushi Halime ta sake saki da ɗan bin Mom da kallo
daga sama zuwa ƙasa. Sai kuma ta sake murmusawa da yin fari da ido tana wani watsa
hannuwa gaba dabaya cikin iyayi ta ce, “Halime mana nasan kin gane ai. Na dawo matsayin
da kema kike a gidan, wato MATAR ABBA IMAM”. Wani shegen tsalle Mom tayi gefe tamkar
wadda taci karo da baƙin maciji. Yayinda Gwaggo Gudidi da abin ya bama dariya ta saki
murmushi da gyara tsaiwar ta. Wani irin zaburowa Mom tayi kan Halime tana faɗin, “Shegiya
munafuka algunguma ƙarya kike wlhy, mi mijina zaiyi da kucaka ƴar aiki irin ki. Dan ubanki
faɗa min miya kawo ki?”. Murmushi Halime ta saki, tare da ja baya kaɗan ta kaucewa
cakumar da Mom ke ƙoƙarin kawo mata. Cike da fari da sake yarfar da hannu. Sai kuma ta
ɗan duƙo cikinraɗa-raɗa ta furta, “Abinda mijin naki yake yi dake nima shi yake yi dani a
cikin ɗaki” ta ƙare maganar da kashe mata ido ɗaya cike da son sake bata haushi ta gittata
ta wuce cikin takun da aka gama kowa a gaban mirror. Gaba ɗaya Mom tai baya zata zube
bakinta a hangane sai da Ummanta da itama tayisumar tsaye ta tarota.... Sosai abubuwan
da naji a bakin Mama Balki suka sakani a cikin damuwa da ɗimuwa musamman akan mijinta
daya rasu, dan gaba ɗaya suffofin data ambacesa dasu kama suke dana Babbanmu. Idan
kuma ban manta ba Mom ta taɓa min gugar zana da cewarai ubanmu har karuwa garesa a
Lagos. Lallai tabbas ina buƙatar ganin hoton nan [Link] tamun yawa sai dai ina
matuƙar daurewa dan kada kowa ya gane min. Musamman Bahijja sarkin tambaya. Data
ganni shiru tata nacin son jin mike damuna. Har cikin rai nima ina ƙaunar yarinyar, sai
yanayinta ke ɗauke min kewar Auta. Kwanki biyun nan jikin Ummie da sauƙi sosai, dan na
duƙufa addu'a. Yanzu hatta a ruwan wankanta da Mama Balki ke shiga a ɓoye tai mata safe
da yamma sai nayi addu'a. Abincin ta da ruwan shanta duka. Dan na daina bata abinci gidan
sai wanda nasan ni na girka ko Mama Balki. Damuwa da yawan tunani ya sani ɗan fitowa
yau ina zagaya gidan ko zan rage nauyin zuciya da kewar ahalina, dan ina son kiran Yaya
Musaddiq akan abinda naji amma na kwaɓi kaina har sai na tabbatar sannan. Wayar Bahijja
ce a hannuna na gama magana da Yaya Musaddiq dake sanar min a wajen aikinsusunce
zasu turashi ƙasar waje ya ƙaro karatu. Farin cikin wannan magana ta sani cigaba da tsaiwa
a wajen ina kallon kai kawon masu aiki maza dake sabgoginsu a garabar gidan. A dai-dai
nan naga ana ƙoƙarin buɗe ƙaton gate ɗin gidan. Ban kawo komai a raina ba na ɗauke
kaina ina cigaba da game a wayar. Har motocin suka gama shigowa ban ɗago ba, dan na
ɗauka normal baƙine tunda gidan baya rabo da shiga da fitar motoci. Sai da naji tsaiwar
mota a inda nake sannan na ɗago, dan dama a jikin wata motar nake a rumfar ajiyesu. Haka
kawai sai da naji ƙirjina ya motsa da ganin wandabanyi tsammani ba. Dan rabonsa da gidan
kusan sati ɗaya kenan dama wasu kwanaki. A hankali ya ziro ƙafafunsa dake cikin takalma
boot brown masu laushi da ɗaukar idanu tamkar wani miski, gasu da ɗan tsaho ta sama dan
har akan wandonsa sosai suka hau. Ko maƙiyi ya kallesa daga sama har ƙasa yasan yayi
ƙyau matuƙa cikin shigar tasa. Ga mayen ƙamshin turarensa da tuni ya mamaye wajen
kamar anyi ɓarinsa. Cike da matuƙar girmamawa duk masu aikin suka zube suna gaishesa,
cikin lumshe idanu da sake dai-daita nutsuwarsa ya ɗaga musu hannayensa alamar
amsawa. Kafin ya motsa lips ɗinsa kaɗan cikin silent voice ɗin nan tasa ya furta, “Kuna
lafiya?”. Cike da jin daɗi da girmamawa duk suka amsa masa. Shima sai bai sake cewa
komai ba ya juyo gareni. Kallon cikin ido mukaima juna, na kauda nawa da sauri ina ɗan tura
baki. Ganin yanda duk yaransa suka samun ido musamman Hayatu ciki-ciki na ce “Ina yini”.
Bai amsa min ba, bai kuma daina kallona ba. Sai da ya mula dan kansa ya ɗaga ƙafafunsa
zai bar wajen. A bazata naji shigar furucinsa cikin kunnena. “Karna sake ganinki a anan
wajen”. Da sauri na ɗago, sai dai kafin na iya cewa wani abu yabar wajen yaran nasa na
take masa baya. Sai Hayatu ne a hankali ya ce, “Good afternoon maa”. Harara na ɗago na
watsa masa. Ya wuce yana murmushi. Masu aiki dake durƙushe har yanzu kansu a ƙasa
duk miƙewa sukayi tare da darewa suka bashi hanya. Shiko ya ratsasu cike da takun nan
nasa na mazantaka da tsantsar kamala da nutsuwa. Hayatu da wanda ban san sunansa ba
da ƙyamusashiyar baturiyar nan Juliet suka take masa baya. Baki na taɓe tare da raka
bayansu da harara. Sai kuma naji duk tsaiwar ta gundireni. Haka na koma ciki ina ƙunƙuni.
Ban sake jin labarinsa ba dan ina sashenmu ina wanke kayan Ummie har yamma. Nakwaso
kayan zanje na kai ciki aunty Zakiyya ta kirani a wayar Bahijja. Shine na ajiye na fito domin
amsa wayar dan bana son su fahimci komai. Ina fara wayar ƙamshin turarensa ya mamaye
wajen. Ɗagowa nai da sauri, sai na hangesa ɗan nesa da ni kaɗan ya nufi gate ɗayan
mutumin nan daban san sunansa ba (TJ) biye da shi. Da alama masallaci zasu je dan sanye
yake cikin blue jallabiya data fiddo da shi tamkar wani balaraben yankin sudani. Ɗauke
idanuna nayi da sauri saboda hararar daya watsomin da ban san ta miye ba. Wayata na
cigaba dayi da aunty Zakiyya ina dariya har sai da na kammala sannan na koma na ɗauki
kayan Ummie na shiga ciki. Labarin data bani na ɗirkama Halime kayan mata dan ta rikita
Abba yasa na kasa daina murmushi. Na samu ummie tana barci, dan yanzu abinda tafi yi
kenan. Sai uban ƙamshin turarensa daya tabbatar min daya shigo sashen. Baki na taɓe na
ajiye kayan na fita........ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara,
sabon zubi da babuirinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Wajen
ƙarfe tara na fito nemawa Ummie abinci, dan nasan tana farkawa shi take fara nema. Ina
shiga Hajiya Mammah dake kitchen ɗin ban san mi take yi ba ta aikeni sashensa. Cike da jin
haushi na shigo ɗauke da abincin da Hajiya Mammah ɗin ta sani kawo masa. Ko sallamar
ma ciki-ciki nayita. Tsaff katafaren falon nasa yakekamar ko yaushe, ga ƙamshin nan dana
rasa daga ina yake samunsa dan ya bambanta da duk wani ƙamshi dana taɓa sani ko shaƙa
a wajen mutane. Komai nasa dabbane dana saura. Sallama na sake yi a ƙuntace dai-dai
isowata tsakkiyar falon sosai. Dan nagaalamar basu ji ta farkon ba, inda dan shi kadai ne
bazan damu ba. Dan koda yaji zaiiya shareni wannan ƙaramin aikinsa ne, amma Hayatu
bazaiyi hakan ba duk da takaicinsa da nake, shima kuma ƙwallon kansa ne. Yanzun ma dai
Hayatun ne ya ɗago da sauri alamar dai basu san da shigowar tawa ba da gaske. Cike da
kulawa ya amsa min yana wani ɗan rissinar da kansa. Harararsa nayi kawai na ɗauke kai,
dan wannan girmamawar da yake min na baƙanta minzuciya. Shiko gogan baima nuna
alamar yasan da shigowar tawa ba. Gaba ɗaya idanunsada ƙyaƙyƙyawar fuskarsa na kan
screen ɗin laptop ɗin cinyarsa da takardun [Link] nan ciɗin-ciɗin babu alamar
sassauci kamar wanda ma ke cikin ɓacin rai. Cikin i don't care na laɓe bakinna da
dangwarar da tray ɗin saman Centre table ɗin daya ajiye ƙafafunsa masu tsananin tsafta da
haske. Gashi cas babu wani girma sosaiirin na maza. Dan wata macen ma sai ta fishi
girman ƙafa. Da alama dungurarsa da tray ɗin ya ɗanyi ya saka shi ɗan ɗagowa a karo na
farko ya ɗan kalleni. Sai kuma ya ɗauke idanun yuuu ya maida ga laptop ɗin. Nima nawa na
ɗauke ina sake tsuke tawafuskar na juya abina da nufin komawa inda na fito. “Bani ruwa
marasa sanyi”. Ya faɗa a dake babu alamar wasa a cikin silent voice ɗinsa. To amma tunda
ba suna ya ambata ba bai shafen ba tunda bani kaɗai bacea falon ai. Cigaba da tafiyata nayi
dai-dai da yunƙurawar Hayatu alamar zai bashi ruwan. “Da ita nake”.Ya katse hanzarin
Hayatun cikin gizagonsa. Duk da naji abinda yace ɗin ban kula [Link] na cigaba da
tafiyata cike da girmamawa Hayatu ya ce, “Aunt yace da ke yake fa”. Wani irin ɓacin rai ne
naji ya ziyarcen. Dan haka na juyo a fusace ina watsamaHayatun mummunan kallo. “Wai
malam banace maka ka daina kirana da wannan sunan ba. In ce dai kasan sunana
Samraah ai”. Murmushi kawai Hayatun yayi yana mai rissinar da kansa ƙasa. Sai kuma
yace, “Kiyi haƙuri bazan iya faɗa bane. Dan kina da kima da matsayin fiye ma da hakan a
wajena”. Cikin gatse na ce, “Saboda a gida ɗaya aka haifemu?”. “A'a saboda kina tare da
auren boss”. Duk da furucin nasa yay masaifar tsargani sai na dake. Cike da masifa na ce,
“Kaima kasan wani auren boss ai, kar kuma ka sake jinginani da abinda ku ya shafa bani
ba”. Baki ya sake buɗewa zai yi magana, sai dai hakan bai yiwu ba, dan kamar a ɗan fusace
silent voice ɗin boss ɗin nashi ta daki kumnuwanmu. “Hayat! Kaje zan nemeka”. Abinda yay
niyar faɗar ya haɗiye. Batare da wata jayayya ba ya miƙe zumbur. Takardun jikinsa ya
tattara ya kai gabansa. Hakan yasa na watsa musu harara su dukana cigaba da tafiyata. Sai
dai kafin nakai ƙofar har Hayatu yazo ya wuceni, yana fita ya wani rufo ƙofar. Ban damu ba
na kama handle ɗin nima zan buɗe na jita gam. Wani irin takaici ne ya ratsa zuciyata. Dan
na fahimci mutanen nan neman maida min rayuwa suke wata sha katafi. Shiru nayi tsaye a
wajen har kusan minti ɗaya. Sanin banda wata mafita saita wajensa ɗin ya sani nufar dining
room ɗin sa. A cikin haɗaɗɗen freight ɗin dake a wajen na buɗe na ɗakko goran ruwa masu
sanyi sosai saɓanin wanda yace marasa sanyi. Batare dana ɗora a saman tray ba ko ɗaukar
kofi nafito. Har yanzu yana a yanda yake hankalinsa a laptop ɗin. Ruwan na dangwarar
masa kawai ina tura baki. Ganin yaƙi nuna yasan dani ma a wajen ya sani faɗin, “Ga
ruwannan zan tafi”. Shiru bai kulani ba. Baima ko motsa ba. Takaici ya sake riƙemin
maƙoshi, sai dai nasan fushi na bazai haifar min da komai ba sai ma sake tunzurashi.
Sassauta muryata nayi a hankali na ce, “Please ka bani key na fita”. Nan ma shiru bai da
niyyar kulani, tuni idanuna sun fara cika da ƙwalla. Kusan minti ɗaya sannan ya magantu
ciki-ciki. “Ban hanaki shiga cikinsu ba?”. Da farko ban fahimci abinda ya faɗa ɗin ba. Sai
daga baya na fahimci akan ma'aikatan gidan nan ne maza da ɗazun a compaund. Dan haka
cikin son manna masa rainin wayo na ɗan duƙo kansa kaɗan duk da yanda zuciyata ke
bugawa da sauri-sauricikin dakewa na furta, “A matsayinka na wa?”. Wani irin lumshe
idanunsa dake yawo a fuskata yayi, yayinda ni kuma na yunƙura da nufin barin wajen kawai
naji an bugi ƙafafuna. Gaba ɗayana na tafi, duk yanda nai ƙoƙarin son riƙe wani abu hakan
bai yiwu ba sai da na faɗa kansa na zaunadaram a cinyar tasa. Yanda na faɗo ɗin
fuskokinmu suka kasance gab-gab da juna. Wani irin kallo yake min cikin tsakkiyar ido daya
hanani iya koda motsi, kafin a hankali ya sake matso fuskar tasa gab da tawa. A take gaba
ɗaya tsigar jikina ta mimmiƙe. Sai kawai na lumshe idanuna a hankali dan nagama
sadaƙarwa akan nawa lips ɗin zai sauke nashin. Amma a maimakon hakan sai jin saukar
yatsarsa nayi a saman lips ɗina ya shiga zagayawa a hankali, tare da sassanyar muryarsa
cikin kunnena ya furta, “I'm not interested”. Da sauri na buɗe idanun tare buge hannunsa
dan har yanzu yana zagaya yatsarsa akan lips ɗin nawa. Bamma san sanda na watsa masa
harara ba da ɗora hannayena akan ƙirjinsa na turashi baya. Ni kuma nai yunkurin tashi
zumut. Amma tsabar mungunta sai ya sake taɗeni da ƙafar na sake komawa kan jikin nasa.
Hannun na sake kaiwa jikin nasa zan turashi naji saukar nasa a bayana. Matsoni yay gaba
ɗaya sai gani kwance a ƙirjinsa. A fusace na buɗe baki zanyi magana ya rufesa rufffda
mitsitsin nashi. Waro idanun nawa waje nayi gaba ɗaya cikin tashin hankali da rikicewa,
shima ya ɗan waro nasa kaɗan sai kuma ya kashe min ido ɗaya cike da saloniskanci. Ai ruff
na sake rufe nawa idanun jikina na rawa. Duk yanda naso ƙwace jikina hakan ya gagara,
dan yayi masifar min irin riƙon da ban isa ƙwatar kan nawa ba. Da wani irin kalar salo yake
sarrafa halshena cikin bakinsa. Duk mintsinin da nake masa babu alamar yana jina ma. Sai
da yay mai isarsadan ko kiran wayarsa da ake faman yi bai kula ba, gaba ɗaya jikina ya
gama saki. Koda ya sakan sai kawai na duƙunƙune a jikin nasa ina sauke numfashi a
gwagwgwame jikina sai rawa yake. Shima cikin furzar da nasa numfashi da shaƙaƙƙiyar
murya har tana siezing a hankali ya furta, “Na miki abinda kike buƙatar ai. Sai yaushe za'a
ɗaga ni”. Bai ma gama rufe baki ba na miƙe zumbur. Batare dana kallesa ba na fisgi ɗan
kwalina dake a jikinsa. Cikin haɗa hanya na nufi barin wajen, dan duk masifar da nake ji zan
masa akan abinda ya faɗa min ɗin yanzu bazan iya furtawa ba. “Ribbon”. Ya faɗa ƙasa-ƙasa
muryar tasa a shaƙe har yanzun. Kamar zan sharesa sai kuma dai na Juyo dan bana
buƙatar barin komai nawa a sashen, ribbon ɗin nawa na hanga akan jikinsa. Sai da na
runtse ido sannan na nufesa, hannu na kai zan ɗauka amma sai ya gyara zama ta yanda
ribbon ɗin ta koma tsakkiyar ƙafafunsa. Kauda kaina nayi da sauri, tare da juyawa cikin
sassarfa nabarwajen dan ni kaɗai nasan abinda idanuna suka gane min. A mamakina ina
kaiwa ƙofa namurɗa handle ɗin sai gashi ta buɗe. Ƙoƙarin juyowa nayi na kallesa sai naga
yana ajiye remote alamar shine ya buɗe ɗin kenan. Harara na watsa masa dayin ƙwafa cike
da tsiwa na ce, “Kuma ALLAH ya isa na, sai na gayama Ummie”. Na ƙarasa fita da sauri har
ina bugewa da ƙaton flowers base dake gefen ƙofar anyi decorretion da su....... _ Koba
ALLAH ya isa ba. Muma to ALLAH ya isanmu jikinmu da aka hau . Bara na ware kafin
danginta su caskala ni ._ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara,
sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE__BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA
ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA
MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku
nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar
ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH
YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
_**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .....Tana fita
ya runtse idanunsa da karfi, sai kuma ya fisgi gorar ruwan data ajiye masa ya ɓalle murfin
tare da kafa bakinsa ya hau kwankwaɗa. Tass ya shanye ruwan yay jifa da robar tamkar
itace tai masa abinda ya harmutsasan, sai kuma ya miƙe da hanzarinsa ya nufi side ɗin da
bedroom ɗinsa yake yana famar haɗa hanya da furzar da huci a jajjere da taunar lips kamar
zai huda su da haƙori. Kai tsaye nima side ɗinmu na nufa maimakon komawa ƙarasa abincin
Ummie. Ko kallon waɗanda ke a falo banyi ba na afka bedroom. Karo mukaci da Bahijja,
dan hakata riƙeni gam cikin kiɗima da ganin yanayina ta ke furta, “Aunty Kandala lafiya
kuwa? Mike faruwa dake na gankai haka a birkice? Ko hajiya babba ce?.” Hannunta na ture
daga jikina batare dana iya magana ba. Cikin sassarfa na nufibathroom ɗinmu dan bana
fatan taji ƙamshin turarensa daba ɓoyayye ba a gidan a jikina. Ina shiga kai tsaye ƙarƙashin
shower na shige na sakarma kaina ruwa [Link] bani da wani zaɓin daya wuce hakan. A
jajjere na dinga sauke ajiyar numfashi sai ga hawaye sharrr-sharrr kamar an buɗe fanfo....
Tun fitowar Samraah da ga sashen Maash Hajiya Mammah dake laɓe ta bita da kallo. Duk
da ƙamshin turarensa da yanda Samraahn ta fito ya sata farin ciki dan ta tabbatar akwai
abinda ya faru koda ba wanda sukayi fata bane. Amma dai ba haka tasoba. Taso a yau
komai da suka shirya ya faru kawai dan itafa tafi son idan ta saka abu a gaba kawai tayisa a
wuce wajen. Har ta nufi barin wajen sai kuma ta fasa. Part ɗin Maash ɗin ta nufa, kanta
tsaye ta buɗe ƙofar ta shiga da sallama. Babu kowa a falon sai uban ƙamshinsa da sanyin
ac. Sai television dake aiki sai dai babuƙara sosai. Idanunta ne suka sauka akan tray ɗin
abincinta. Trayn ta zubama ido na tsawon sakanni, sai kuma ta nufi inda yake. Tana gab da
kaiwa ta tsaya cak, tabbacin jin motsi ya sata komawa da baya da sauri ta fita a sashen
gaba ɗaya. Sai kuma abinda tayi ɗin ya sakata dariya. Kaɗan ta dara tana nufar nata part
ɗin. Da kallo Hajiya ƙarama da komai ya faru akan idonta ta bita. Lips ɗinta ta cije da ƙarfi
sai kuma ta saki ƙwafa. A zuciyarta tana ayyana lokaci fa yayi da zata amshi kayanta kafin
wannan matar ta mata shigar sauri. Amma dolene ta bincika mi take ƙullawa akan Maash
ɗin haka ne. Gaba tayi da yanzu bata da wannan lokacin asibiti ta nufa. Tanada aikin da
zatayi na kuɗaɗe masu nauyin gaske. Dan haka tai ficewarta cike da takun kasaita irin na
manyan mata gogaggun kuma ƴan boko... Hajiya ƙarama ke kuma.... (To Bara dai nayi hiru.
A ƙofar gate Mansoor yaci karo da Mamy. Ɗauke kansa yay tamkar bai ganta bazai wuce.
Amma sai ta riƙo masa hannu cikin tashin hankali. “Mansoor mika aikata?”. Kansa tsaye ya
bata amsa da, “Sakinta nayi. Dan bazan iya koda zaman minti ɗaya da ita ba Mamy”. “Baka
da hankali Mansoor. Kasan muhimmancin auren nan a garemu baki ɗaya?”. “Bana son na
sani Mamy kiyi haƙuri”. Daga haka ya zare hannunsa yay gaba abinsa yana ƙoƙarin shiga
taxi ɗin da yazo. Dan dama bai sallamesa ba. Binsa kawai Mamy keyi da kallo komai ya
ƙwace mata. Har motar tabar wajen bata iya taɓuka komai ba. Sai da motar su Hajiya
Sakeena da zasu wuce asibiti ta fito sannan ta dawo firgigit. Ƙoƙarin isa ga motar tai tana
tambayar mike faruwa. Dan taga Hajiya Sakeenar na kuka. Cikin masifa da
hayayyaƙowatamkar ba yayarta ba ta ce, “Koma miya faru ba huruminki bane ba. Kije ki
zauna gida ki jirani. Dan wlhy in har yarinyata ta mutu kota nakasa sai ke da ɗanki
kunyidana sani” daga haka ta dakama driver tsawa akan su je. Nan ɗin ma sake sumar
wucingadi Mamy tayi, ba kuma ta dawo a hayyacinta ba har sai da sukai nisa. Mansoor kam
kai tsaye anguwar su Samraah ya nufa. Ya ɗan jima tsaye a ƙofar gidan sai ga wata mata ta
fito tana ƴar dariya. Kamar zai yi magana sai kuma ya fasa. Jikin gate ɗin ya matsa zaiyi
knocking sai ya jiyo kamar hayaniya. Fasawa yayyayi ɗan jimm alamar saurare. Masifa wata
mata keyi harda zagi, sai kuma wata siririyar murya na dariya cikin shaƙiyanci. Mamaki
hakan ya basa, sai dai yaji nutsuwa a cikin muryoyin babu na Samraah. Amma kuma bai
taɓa zuwa gidan nan yaji haka ba. Yana tsaye a wajen sai ga matar ɗazun ta dawo.
Daurewa yay ya gaisheta ta amsa masa da ɗan kallon mamaki. Dan kuwa dai ta ganeshi
sosai. Ai Mansoor ɗin Samraah ba ɓoyayye bane a layin nasu kodan aikin gidan tv da sukeyi
tare. “Ihmm niko kamar Mansoor?”.Cikin jin daɗin ta ganesa ya amsa mata da cewar shine.
Tare da roƙonta ta turo masaSamraah dan ALLAH”. Murmushi tayi tana ɗan girgiza kai. Sai
kuma ta amsa masa da, “Ayya Mansoor ai Samraah bata nan tana Lagos ne ko Abuja naji
ance. Amma dai kamar Lagos ɗin”.Da mamaki yace, “Lagos? To yin me?”. Ɗan jimm tayi
alamar tunani. Sai kuma ta kaɗa kanta da faɗin, “Tare da mijinta mana. Amma dai ka nema
Abban nasu ko ƴaƴanta Musaddiq mana”. Daga haka tayi shigewarta tabar Mansoor da
sakakken baki.... A ciki kam Mom ce ke fitina akan Halime bata isa yin girki a gidan ba yau.
Dan tun randa ta tabbatar itace sukai uwar fitina da Abba har takai ya shashsheka mata
maruka tare da gargaɗi mai ƙarfi akan iskancin kai hannu jikinsa da take sonyi a kwanakin
nan, zata shaƙe masa kwala, ko zata cutar da shi. Acewarta gara ta murɗe kowa ya huta.
Wannan mari ya girgiza Mom har ma da Ummanta. Yayinda Halime take ɗaki tana kwasar
dariya. Bawai marin bane ya bata dariya itafa. Firgicewar Mom da ganinta matsayin matar
mijinta ne kawai ke bata nishaɗi. Dan a take abubuwa data ɗan sani a gidan na ƙarfin Mom
ya shiga dawo mata. Tana ji Abba zai shigo ta haɗiyedariyar ta. Umma itace ta killafa Mom
ta ƙarfi, ta kuma tabbatar mata idan fa bata kwantar da hankalinta ba har aurenta ya mutu to
gaskiya kada tazo mata gida. Wannanhauka har ina aita tarota tana ƙwacewa kamar wata
ƙaramar yarinya. Su nutsu su fuskanci abinda ya dace suyi amma ta zauna yin hauka akan
wanda shi sam hankalinsa ma baya a kanta yanzu. Wannan faɗa ya sakata nutsuwa. Har
Abba ya gama kwanakin angwanci a ɗakin Halime bata sake kula kowa ba. Da ya dawo
ɗakinta kuma yaso nuna ɗaukar fishi da ita. Sai dai roƙon da Musaddiq yay masa ya
sassauta abun. Dan haka ya haɗasu su duka gidan har Nabil dake makaranta yay musu
nasiha tare da tabbatar musu da Halime itama yanzu ɗaya daga cikin family ɗinsu ce,
sannan baya buƙatar damuwa daga kowa. Abbas da Musaddiq da Nabil ne kawai sukai
magana da amsar Halime. Amma Baby daBibaa ko kallon uban ma basuyi ba. Watsar dasu
Abba yayi, sai ma maganar bikin Babydaya tabbatar musu ya gama tsayar wa nan da wata
biyu, tare da sanar musu alkairin daya samu Musaddiq dan nan da sati biyu shi kuma zai
wuce ƙasar Chaina. Yaso ayi bikin Baby da Musaddiq ɗin, sai dai hakan bazai yiwu ba
saboda komai na tafiyarsa ya gama kammala. Wannan magana itace ta hargitsa Mom
matuƙa har ta danne mata al'amarin Halime a kwanaki biyun nan. Ummanta ce ta bazama
wajen teachers ɗin su. Shine jiya da dare aka kawo abinda zatai amfani da shi akan
Musaddiq dan daƙile wannan batun tafiya. Yau kuma ake son yaci a cikin abinci. Da rana
baya gida, dan haka ta gama shiryama girkin dare gashi ba itace da girkin ba. Sai kuma ga
Halime ta shiga domin ɗorawa saboda kowa yasan ita ya kamata tayi girkin daren. Ga kuma
Abba yay kiranta da sake tabbatar mata dan har ma ya aiko yaro da cefane. Shine Mom
tace bata isa ba itace zatai girkin. A lokacin makwafciyarsu da sukai magana da Mansoor na
gidan. Shine taraba gardamar ta sake tabbatarma Mom cewar Halime dai ya kamata tayi
girkin daren. Kawai sai Mom ta fara tura mata ashariya. Shine ta fito tana Murmushi yayinda
Halime ke dariya. Dan ita al'amarin Mom ɗin yanzu dariya ma ya koma bata. Mace kamar
mai mutsukku a cikin kai. Murhun gawayi makwafciyar tasu ta kawo ma Halime tunda dama
abin girkin kawai take buƙata komai na ma'aikaci itama tana da shi. Harda ƙullin gawayi
biyu... Bluetooth ɗin dake cikin kunnensa ya zare yana mai sakin wani kalar lalataccen
murmushi. Sai kuma ya sake maida fuskarsa ya tsuke tamkar bashi ba. Tamkar ba wanda
ake jira ba ya shiga zare kayan jikinsa a nutse dan babu alamar wani gaggawa a tare da shi.
Dogon wandon jikinsa kawai ya bari batare da ya cire baya nufi closet ɗinsa. Daga can
kusurwar bango Ya danna wani maɓalli, a take adon wutsiyar wadrobe ɗin dake ta dai-dai
kona ɗin ya shiga naɗe kansa. Zallar gilashi garai-garai da haskensa kesa a iya ganin komai
dake a cikin wajen ya bayyana. Nan ɗin ma dai wani abu ya danna, a take gilashin yaja
kansa ya shige cikin wadrobe ɗin. Zallar adon golden ya bayyana da bindigu har guda uku
da aka manna a bangonwajen tamkar an zana sune. Hannunsa duk biyu ya tura a cikin
aljihun wandon, tare da gyara tsaiwarsa ya zubama bindugun ido. Biyu ƙananu ne, ɗaya ƴar
babba hakannan daka ganta kasan zatai haɗari da tsada. Cike da wani salon taƙadaranci ya
cije lipsɗinsa tare da zare hannunsa ɗaya ya maida gashinsa daya sakko masa a fuska
kaɗan saboda salon gyaran dayay masa ɗazun da yamma. Sauke hannun yay a hankali ya
kai yatsarsa ɗaya saman bindigar farko, tamkar mai zana abu sannu-sannu ya dinga
sakkoshi ƙasa har ya dire akan ta tsakkiya, nanma bai tsaya ba yay ƙasa har sai da yaje ta
ƙarshe. Zagaya kan bindigar ya cigaba dayi da yatsar tasa kusan sakan biyu sai kuma ya
sake maidashi sama ya ɗora akan ta tsakkiyar. Nan ma yaja kusan sakannibiyar ma tamkar
mai nazari sai kuma ya laɓe baki cike da salon ɗage kafaɗu ya ciro bindigar alamar
zuciyarsa tafi aminta da ɗaukar tata. Sauran mahaɗanta dake gefentasuma kowanne a
mahallinsa ya cicciro harda bullet kusan biyar sannan ya maida komaia yanda yake ya fito.
Cikin bedroom ɗin nasa ya dawo, ya zauna a katafaren bakin gadonsa ya haɗa bindigar tsaff
cike da ƙwarewa ya ajiye, sai dai bai saka bullets ɗin ba ya jawo side drawer ɗinsa ta gado
ya zuba su ciki. Bathroom ɗin ya nufa abinsa cike da takunsa na mazantaka da
nutsuwa......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......Ina kitchen ina ƙoƙarin
haɗama Ummie madara kamar yanda na saba a kowanne dare yanzu saboda naga tana
sonta sosai Hajiya Mammah ta shigo. Kamar ko yaushe tsaff take cikin kwalliya mai ɗaukar
ido da ke nuna ita ɗin wacece. Sosai take matuƙar bani mamaki matar nan. Itafa dare baya
hanata kwalliya kamar jikanyar ifiritai, musamman idan akace tana da baƙuwa da zata
kwana a gidan. Gaisheta nai a ɗarare da ƙoƙarin kauda kai daga kallon ƙurillar da take bina
da shi daga sama har ƙasa. Kadaran kadahan ta amsa min sai dai fuskarta a sake. Juice ta
ɗauka ta ɗaura a samar tray tare da glass cup, sai ƙaramin bowl da aka yanka fruit yay ƙyau
sosai musamman yanda kalolinsu suka fito a farin glass bowl ɗin kamar an zana, sai kuma
wani haɗaɗɗen kula shima mai ƙyau duk ta ɗora, har zata ɗauka sai kuma ta dakata.
Kallona tai tare da tukunyar da nake dafa madarar. “Kandala mi kike dafawa anan?”.
Fuskata a ɗan cinkushe, na ce, “Hajiya madarar Ummie ce”. Kanta ta jinjina tare da faɗin,
“Okay Masha ALLAH. Ta kusa kammaluwa ne?”. “A'a yanzu na ɗora ai babu jimawa”. “Okay!
To kinga zonan kimin wani aiki sai na jire miki. Awwab zaki miƙama wannan part ɗinsa.
Azizat ya saka Paah ɗinsu kuma ya sakata aiki, Awwab kuma baya son jira zai iya fasa sha
kuma nasan ba wani abu yaci ba”. Ji nai kamar na fasa ihu, sai dai nasan ban isa cewa
bazanyi ba. Amma a cikin raina na ɗan yi mamaki, to amma ina ruwana ba yayar babansa
bace. Cikin haɗiye yawuda ƙyar na amsa tray ɗin, ɗauke juice ɗin tayi da glass cup ɗin tana
faɗin, “Banda wannan nawane. Kiyi maza zan koma sama ne”. “Okay maa”. Na amsa mata
cike da jin haushi. Acan ƙasan raina kuwa jinake kamar na haɗiyi zuciyata na huta. Amma
dai ba komai, dan nima kai fruit salad ɗin zai min amfani, dan dama ina son ganinsa. Dan
akwai bashina a kansa, bazan taɓa barin maganar daya gasamin ɗazun da safe ba sai na
maida murtani, idan ba hakaba zan iya kasa barci ma wlhy. Kamar koyaushe a nutsena
nake tafiyata. Jikina da hijjab iya gwiwa mai hannu kamar kullum. Duk fa amatsayin ƴar aiki
nake gidan kamaryanda shaiɗanin ya ƙalabamin akoda yaushe zaka sameni cikin tsaftata,
dan inada ƙyanƙyami, ga son wanka kamar ƴar agwagwa. Komai a gidan free ne har gamu
masu aiki, banbancin kawai komai zakayi kai da kanka ne masu gidan kuwa mune ke musu.
A hankalin ƙamshin turaren da Ummie ta fesamin ɗazun har a cikin gashina ke tashi, sosai
turaren ya kwanta min a zuciya. dan yana fidda wani sihirtaccen ƙamshi mai ratsa zuciyar
mai shaƙa harma da kai daka saka. Na ɗakko ne zan saka mata ta fisge ta hau min feshi da
shi a jikina tana dariya, bata kuwa barsa ba sai da nayi dabarar amshewa. Koba'a faɗa ba
nasan an sayesa ne da kuɗaɗe masu nauyi. Murmushi na saki mai sanyi, dan yanda yake
bama Ummien kulawa a gidan da kowanne nau'in abubuwan more rayuwa duk da lalurar
dake tare da ita na ƙayatar dani. Sau kusan uku ina knocking amma babu alamar za'a buɗe
min. “Ɗan wulaƙanci fitinanne mai girman kai”. Na faɗa a hankali ina murguɗa baki da
hararar ƙofar. Cikin jin zafi namurɗa handle ɗin ƙofar na shiga falon. Kamar kullum babu
yawaitar haske. Sai uban sanyin ac da mayataccen ƙamshinsa daya gama mamaye komai.
Hatta kusa da mutum idan ya tsaya ko wani dalili yasa ya taɓaka koya zauna guri ya tashi ka
zauna sai ka ɗeba mayen ƙamshin nan nashi. Narasa da wane shegen turare yake amfani
haka. Kodayake ya wuce na tsafi. Na bama kaina amsa ina murguɗa baki. Ƙoƙarin ajiyewa
nake a Centre table ɗin falon aka shigo da sallama bayan anyi knocking. Bakowa bane face
Hayatu, dan haka na amsa sallamar tasa a zuciyata kawai batare dana kallesa ba na ƙarasa
ajiye tray ɗin. “Barka da dare Maa”. Ya faɗa cikin girmamawa kamar yanda yake min yanzu
musamman idan babu kowa a waje. Harara na ɗago na balla masa ina mai jan sirrin tsaki.
Shiko yay ƙasa da kansa. Ƙafa na ɗaga zan bar wajen da sauri ya ce, “Dan ALLAH kiyi
haƙuri. Ki kai masa bedroom inba hakaba bazai shasa anan ba. Dan muna uzirin fitane,
Ummie kuma bata ƙaunar zamansa da yunwa duk yau babu abinda yaci kuma sai
chocolate.” Wata hararar na sake balla masa. Shiko ya sake marairaicewa da faɗin, “Dan
ALLAH dan ƙaunar da kike ma Ummie”. Idanuna na rumtse da ƙarfi. Kamar kar nayin sai
kuma dai na ɗauka dan nishaidace, duk randa Ummie ta cika fitina a gidan to dan gudan
jinin nata ne. Sai dai kuma daya raɓeta babu sauran zaman lafiya musamman ace ya shiga
ɗakin da take ko yazo kusa da ita sosai. Sai dai ya kasance a nesa da itane yanzu zata fa
zuba masa ido kamar mai son tuna wani abu a kansa kosan sanin wanene shi har hotonsa
haka take masa. Cikin ƴar fusatar da Hayatun ya sake saka min nai knocking ƙofar bedroom
ɗin nasa da ƙaddara tasa zan masa shiga ta biyu. Nasan latsin rainin wayonsa. Zai ma iya
kasancewa yana jina yay shiru, niko ina son komawa na kaima Ummie madararta tasha
magani. Agadarance na murɗa ƙofar na shiga ina mai sake tsukefuskasta da haɗa baƙar
maganar dazan gasa masa da nake fatan ta hanashi barci. Wayam babu kowa a ɗakin, sai
dai anan ɗin ma hasken akwai ƙaranci, sai dai yafi na falon dan anan ana iya ganin komai.
Kayansa daya watsar a kan lallausan milk carpetɗin dake a gaban gadon na ballama harara
da taɓe baki. A bayyane na furta, “Ƙazami kawai sai iyayi da feleƙe, amma ba'a iya yima kai
komai.” a saman bed side drawer na nufi ajiye tray ɗin, sai idona ya sauka akan bindiga.
Sosai na waro idanu, jikina har tsuma yake wajen ajiye tray ɗin hannuna kaɗan ya rage ban
zubar da shi ba na dai gyara masa zama ina ɗaukar bindigar. (Ta tabbata dai guy ɗin nan
ɗan ta'addane. Yo anya ma ba ɗan fashi da makami bane? Kambu aiko yau zan tona asiri,
zai ko tabbatar ya kawo ƴar jarida gidan nan) na ƙare zancen a zuciyata ina sakin ƙwafa a
fili. Ƙofa na zabura zan nufa ina ƙoƙarin soke bindigar a cikin jikina. Dai-dai nan aka buɗe
ƙofar bathroom. Naji firgici, dan yanayina ma ya nuna hakan sakamakon a yanda na jiyo na
kalla wajen. Ganin shine ɗaure da towel iya ƙugu zuwa gwiwa yana riƙe da ƙarami a
hannunsa zai kai shi fuskarsa amma ya tsaya yana kallona nai saurin ɗauke idanun nawa
tare da zaburar son nabar ɗakin kafin ya fargada abinda na ɗauka. Sai dai me ina isa jikin
ƙofar naji ta bada ƙitt alamar rufewa,duk da kuwa a rufen take dama. Ban fasa kai hannuna
jikin handle ɗin ba, na murɗa na murɗa amma ko gezau tabbacin dai an kulle. (To ta yaya?)
Zuciyata ta tambaya, rashin amsa da makama ya sani juyowa, sai ko idanunsu suka sauka
akan ƙaramin black& golden remote dake hannunsa alamar da shi ya kulle ƙofar. Dan yanda
ya ɗauke kansa tamkar baiyi komai ba ya sake tabbatar min da hakan. A ɗan zamana gidan
na fara haddace mugayen halayensa a cikin kaina. Dan babu ubanda yake ragamawa da
wannan murɗaɗɗen halin nasa na rashin mutunci. Ko kallona bai sake yi ba ya nufi gaban
mirror ɗinsa hankali kwance. Saurin kauda idona nayi daga kansa dan dama dai a gaba
ɗaya cikin sakanni da baifi goma bane komai ya faru, ban kuma iya masa ko kallon sakan
ɗaya cikakke ba saboda yanayin da yake ciki, dan ma babu yawaitar haske a ɗakin ne
shiyyasa. A bazata cikin dakewarsa da daƙilallen yanayi irin na mugayen muskilan mutane a
silent voice ɗin nan nashi ya furta, “K idonki bazai daina gane-gane ba ko?”. Sam da farko
bammayi zaton shine yay maganar ba. Sai da nai ɗan jimmm sannan na fahimta. Baki na
murguɗa batare dana kallesa ba cike da tsiwa nima na furta, “In dai masu mugun halin
ta'addanci na a inda nake gane-gane ma yanzu ya fara ai. Kuma in kere na yawo zabo na
yawo wataran za'a gamu. Adai juri zuwa rafi. Saboda watarantulu zai fashe a tsakkiyar
kasuwa. Dan in ma an binne wani abun wani bazai binnu ba. Musamman ma Samraah
Abdul-wahab Gwarzo”. Shiru bai tanka min ba. Ni kuma na kasa iya ɗaga ido na kallesa
saboda a yanda yake samandagari guda babu riga ƙaton kawai. A bazata matuƙar bazata
najitsaiwar mutum a kaina daf, ai bamma san sanda na ɗago ba a harmutse. Ƙamshin
turarensa ne yay mugun rige-rigen shiga min hanci saboda iskar razana dana shaƙa daƙarfi.
Kusancin namu yayi yawa dan haka nai matuƙar zabura baya ina ƙyaƙyƙyafta idanu uwa ya
na namijin biranya. Hannu ya miƙomin alamar na bashi. Nasan bindigarsayake nufi, amma
sai na balla masa harara na ɗauke kaina. Dan ya kafeni da muggan idanunsan nan na
maguna. Sai dai yanda nake a tsorace yasa a ankare nake karya shammaceni. Ina kuwa
ganin ya motsa na sake zabura baya. Ganin kaina yayo na ɗage zan falla da gudu koda
cikin bathroom ɗinsa ne tunda ya kulle nan mugun yasa ƙafa ya taɗoni, sai gani zube a
saman gadonsa....... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR
ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)__ _ _ _ _ _ ......Da wani kalar sauri da
rawar jiki na motsa zan tashi, zuciyata na wani kalar masifaffen gudu a cikin ƙirjina tamkar
zata fito ta baki ya hana hakan ta hanyar ɗora ƙafarsa ɗaya a saman gadon ɗaya a ƙasa ya
ranƙwafo yay mun rumfa. Hakan ya saka kammu gwaruwa waje ɗaya saboda na riga na
ɗago. Wani azabane ya ratsa min goshina, da sauri na koma tare da dafewa da hannayena
duka biyun ina faɗin “Wayyo ALLAH mai kan rodi ya fasan kai na”. Nayi kusan minti ɗaya a
haka raɗaɗi na ratsanidan da gaske naji zafi kafin na janye hannun ina ƙoƙarin hana
hawayen da suka cika min ido zubowa, bindigar na ciro daga hijjab ɗin na nunasa da ita,
cike da masifa na buɗe baki zanyi magana amma a mamakina sai naji bakin ya gagara
motsawa, sai rawa lips ɗina kemun kar-kar da motsi a hankali. Dan wani irin masifar jinai ya
cika min ko'ina. Hatta ɗakin jina nake a matse matuƙa a cikinsa. Idanuna na rumtse da ƙarfi
ina sake wayancewa na maida hannuna saman goshin na dafe, ɗayan kuma dai na nunasa
da bindigar. A cikin zuciyata nake jera masa ALLAH ya isa. Jin kamar ana ƙoƙarin saka min
abu a jikin tsintsiyar hannuna ya sani saurin ƙoƙarin janye hannun. Bamma san sanda na
sake zaburowar ba ganin ya saka min handcuffs. Hannun nai ƙoƙarin fisga shi kuma ya cire
key ɗin daya kulle handcuffs ɗin dai-dai nan. Bindigar hannuna ce ta faɗi. “Malam minene
haka kayi?”. Na faɗa cikin gigita da ruɗewa. Bai tanka min ba, sai ma ƙoƙarin sauke ƙafarsa
yake yi, cikin ƙunar rai da rufewar ido na sake buɗe baki zan yi magana tare da kaiɗayan
hannuna zan damƙoshi batare dana san mi nake shirin yi ba ya wani kalar juyowa. Farin
yatsarsa mai ɗauke da dogon farin farce ƙal-ƙal masu sheƙi ya ɗaura saman pink ɗan
ƙaramin lips ɗinsa. “Shiii!!!” ya faɗa yana wani waro min cat eyes ɗinsa masu girma da cikar
gashi. A take tsigar jikina tai bala'in tashi. Bamma san sanda nai saurin kauda kaina ba
bakin nawa na rufewa bamm batare dana iya furta ko a ba. Ga hannuna da nakai zan riƙosa
na tsaye ƙyam, ban sauke ba ban kuma ƙarasa kaisa jikinsa ba, dan sai yanzu nama fahimci
taɓargazar da naso yi... Maash dake bin fuskarta da wani ɗan iskan kallo zuciyarsa na wani
masifar hanƙoron mamakinta a cikin ƙirjinsa ya janye idanun ya saukesu akan hannunta.
Sake tsuke fuskar yayi, a kausashe ya furta, “Idan wannan small hand ɗin ya sauka
jikinaYou will regret it har wayewar garin yau”. Ya ƙare maganar yana kaɓar da hannun tare
da ƙoƙarin ɗaukar bindigar nai saurin ɗaukewa kafin ya kai nasa hannun na turacikin skirt
ɗina. “Humm” ya faɗa yana wani shanye girman idanunsa da jan sirrin tsaki da yay matukar
zafata. Sake rumtse idanuna nayi ina mai sake tsuke fuskata nima, cikin nuna alamar ɓacin
rai, batare dana buɗe idanuna ba cike da tsiwa na furta, “ALLAH ma ya tsari ɗiyar
Abdul-wahab da taɓa trash body irin naka, jiki duk ta'addanci da jinin mutane ma. Sannan
ma ni ba ƴar iska bace dazan taɓa jikin maza. Kuma wlhy ka tashi min a kai tun kafin kai na
saka kai regretting ɗin yanzun nan terror kawai ansaba bin na hotels”. Ban gama rufe baki
ba naji saukar yatsunsa a saman lips ɗina. Wata irin masifar azaba ce ta ratsani saboda
yanda ya haɗesu ya matse a waje guda, tsabar iyamugunta da baƙin hali ya dinga murzawa.
Kusan sakan talatin sannan ya daina murzawar tuni idanuna sun cika da ƙwalla. Yayinda
ɗayan hannuna ya shiga kai masa duka akan ƙatoton damtsen hannunsa amma mugun ko
gezau. A wata sabuwar bazatar da ruɗani da tashin hankali na sake jin saukar hannunsa a
saman cikina. Ihu nake son ƙwalawa amma babu dama ya riƙe bakin. Da bala'i-bala'in ƙarfi
na gimtse idanuna da ƙanƙame jikina saboda yanda ya damƙi bindigarsa dana tura a wajen
tare da fatar shafaffen cikina. Ai da azabar ƙarfi na dunƙule hannuna na buga masa a
damtsensa ina fisge kaina amma yaƙi sakin lips ɗin nawa saima sake matsesu yake.
Ɗayanhannuna kuma dana dakesa da shi ya sake zuramin wata handcuffs ɗin itama ya
ratayo jikin ƙarfen net ɗin da akai kwalliyar gadon da shi, dan ƙarfene a wajen. Fisge-fisge
na farayi, amma ko'a jikinsa saima ya ɗakko salataf ya nane min bakin da shi bam. Tashi yay
tsaye sosai akan ƙafafunsa, na fahimci hakan ne a dalilin jin iskar ac na ratsani dan
rankwafowar da yay ɗazun a kaina koma jinta banayi sam. Idanuna arumtse suke dan bazan
iya kallonsa ba. Fisge-fisgen na cigaba da yi ina uhum-uhum! Na ƙoƙarin yin magana amma
ko uhum banji yayi ba. Hakan ya sakani buɗe idanuna kadan, sai na hangosa can ya nufi
ƙofar da nake ƙyautata zaton closet ɗinsa ne saboda labulen da aka saka a wajen fari ne
shara-shara kuma ƙofar wajen an yita da girma sosai. Hawaye naji suna ƙoƙarin sakko min,
amma nayi ƙoƙarin hana hakan dan bazan taɓa yarda yaga gazawata ba. Kusan mintuna
goma sai gashi ya fito. Cikin ƙananun kaya baƙaƙe yana ƙoƙarin ɗora baƙar jacket milk mai
ƙyalli a samansu. Ko kallon inda nake baiyi ba, ya ƙarasa gaban mirror ya fesa turare da
ƙara kwantar dakwantaccen gashin fuskarsa dama nakan nasa da ya ɗaure waje guda. Boot
takalman daya fiddo baƙaƙe masu ƙyau daga sama ya zauna bakin gadon ta kusa dani ya
saka. Matsar da jikina nayi baya ina ƙunƙunin da ba'a ji tunda bakin a rufe yake. Sai da ya
gama saka takalminsa batare da ya kallan ba ya miƙa hannu ya ɗauka tray ɗin danashigo da
shi, ƙaramin stool yaja gabansa ya ɗora, hankalinsa kwance ya fara kai fruit ɗin bakinsa a
nutse tamkar baya so. Ɗauke idanuna nai daga kansa ina ƙwafar da ba'a ji sosai, amma
nasan zai iya yajin shi. Sai dai mugun ko a jikinsa yama ƙi nuna yasan dani. Baifi cokali biyar
yayi ba ya ture gefe, tissue ya ɗiba ya goge bakinsa yana miƙewa. Yanzun ma ko kallona
baiyi ba ya nufi ƙofar fita ya buɗe ya fita duk da buge-bugen da nake uhhhum-uhhhum ɗin
dai bai kulanin ba. Fitarsa da minti baifi biyu ba har na fara hawaye sai gashi an sake buɗe
ƙofar. Shegen karen nan nasa ne ya shigo. Shi kuma biye da shi, ya tsaya daga bakin ƙofa
idonsa akan karen cikin bada umari yay masa nuni da ni yana faɗin, “Ko yinƙurin cire abinda
kebakinta tayi Laalah ka gutsire lips ɗin na bar maka su ƙyauta”. Shegen karen kuwa kamar
wani mutum ya wani kaɗa bindi yana nufo ta gefen gadon ta inda zai iya ganina ya kwanta
ya zubamin ido. Yanzun kama rawa jikina ke min, dan wlhy tsoron makirin karen nan nake ji
over. Ya riga ya masa wani azzalumintraining da in akace maka yay wani abun saika ɗauka
ma ƙarya ne. Wlhy da ace bakinaa buɗe yake haƙuri zan bashi, amma ina zalumin ya
rufeshi. A hankali ya tako cike da ƙasaita inda nake, ya ɗan hawo gadon tare da kwanciya
yana facing ɗina. Fuskata na kauda. Amma sai ya saka hannunsa ya maidota ta inda yake.
Gira ɗaya ya ɗage cikin ƙanƙance idanun da ƙara maida muryarsa low yafurta, “Kwantar da
hankalinki kema yau zaki samu abinda nake bama na hotels ɗin, Basai kin nuna jealous ba,
ke dai kawai jirani na dawo”. Baki na cije da matuƙar ƙarfi ina jin kamar na shaƙosa amma
babu dama. Haka ina ji ina gani ya tashi bayan ya sumbaci gefen fuskata cike da shaƙiyanci
ya rufe ƙofar ya fice abinsa. Sai kawai na sake fashewa da kuka dan bani da zaɓin daya
wucehakan. Hayatu da ƙin fitowar Samraah ta sakashi yawaita kallon ƙofar jin motsi ya sashi
ɗagowa. Akan ogan nasa da sam bama shi yake kalloba shi ya zuba su. Sai dai kwarjininsa
da cikar haiba ta cika masa idanun, janyewa yay tare da miƙewa cikin nuna girmamawa ya
furta, “Barka da fitowa Yaya”. Kai kawai Maash ɗin ya jinjina masa yana mai cigaba da
kalle-kallensa, can kuwa idanun nasa suka sauka akan abinda yake nema wato Laalah. A
can ƙasan maƙoshi da silent voice ɗin nan nasa mai fita a daƙile lips ɗin na motsawa da ƙyar
ya furta, “Laalah!”. Azabure karen ya miƙe da ga inda yake ya nufosa da gudu-gudu. Bai
masa magana ba yay gaba shiko ya bisa. Da kallo Hayatu ya bisu da ga shi har karen ta
ƙasan ido. Yana nan tsaye cikin mamaki sai gashi ya sake fitowa dan bai wuce mintuna biyu
da wasu sakanni ba. Yanzun ma bai kallesa ba face nufar ƙofa da yay yana faɗin, “Let's go”.
Da sauri Hayatu ya kwashi kayan daya zube a Centre table wanda duk takardu ne yabi
bayansa. A maimakon ƙofar baya da sukafi bi yau ta babban falo suka bi. Duk daabin ya ɗan
bama Hayatu mamaki sai baice komai ba, dan yasan ogan nasa yakan iya haɗa shekara ma
baibi ta babban falon ba da sunan fita a gidan. Sai dai in zaije duba Ummie, ita ɗin ma
sashenta na a jikin nashi ne shiyyasa akwai ƙofar da yake bibasai ya fito tanan ɗin ba, dan
wannan kullum ne safe da yamma, idan ma ya yini a gidan zai iya zuwa biyar bai gaji
ba......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _.......Babu kowa a falon sai
television dake aiki kasancewar dare ya fara duk al'ummar gidan sun shige ciki, hatta uwar
dabar gidan Hajiya Mammah da alama yau bata kusa. Dan dama dai itace zaka zo ka iske a
falon koda yaushe saboda sa idon masifa da son nuna ita a dole boss ce. Tuni guards ɗinsa
da TJ sun gama shirya motocin fita. Fitowar tasa ta sakasu duk miƙewa da barin abinda
suke yi. Gaishesa suka shiga yi da girmamawa. Hannu kawai yake ɗaga musu dan yau
sosai ƴan miskilancin ne a kusa, ga abinda ya faru tsakaninsa da Samraah yanzu. Da sauri
Hayatu ya buɗe masa bayan farar zananniyar motar da TJ ya fiddo, wadda ko makaho
yashafa yasan eh lallai kuɗi yay aiki wajen sayen ta. Dan sai wani irin sheƙi take daƙyalli mai
ɗaukar ido. Gata nan wata ƴar ƙumbula bata cika hayaniya ba, ba kuma ta cika mamaye
waje ba. Tsaf take kala da yanayin matasan zamani irinsa da ke gara kankuɗi ta yanda suke
so saboda amincewar UBANGIJI garesu. Sai da ya zauna Hayatu ya maida ƙofar ya rufe
sannan kowa ya zabura ya shiga mazauninsa. Hayatu da TJ na gabakamar koyaushe.
Securitys ɗin sa na'a wata motar kamar ko yaushe suma. Da dasu uku ma kawai zaiyi fitar.
TJ na ƙoƙarin tada mota ta fito da ɗan saurinta. Kamar kullumtana a cikin kwalliya dake ƙara
fidda mata ƙyawunta da bayyana wayewarta. Hayatu neyay ma TJ nuni daya dakata, dan
haka ya tsaya ɗin harta ƙaraso, kallo ɗaya tai musuta ɗauke kanta, dan direct bayan ta nufa
saitin inda Maash da bai san ma da fitowartata ba yake. Dan hankalinsa nakan takardun
daya ɗauka a gefensa da Hayatu ne ya ajiye masa su dan ya duba. Cikin shagwaɓaɓɓiyar
muryata data haɗe da gayu ta furta,“My bro.. please zan bika, nasan dai club zaka je”. Idan
kujerar motar nan ta motsa shima ya motsa duk da kuwa muryar tata tazo masa a bazata
tunda shi bai san da fitowar tasu ba. Ƙara narke murya tayi cikin nuna damuwa da shirun
nasa ta sake cewa, “Please mana Yaya Awwab na shigo?”. “Kai kana jiran miye?!”. Ya faɗa
cikin yanayin fusata batare daya ɗago ba. Ai jikin Tj har rawa yake wajen murzama motar
key dan ko kallonsu ogansu yayi sun san mi yake nufi balle magana da baki. Da wani kalar
mayen kallo Azizat tabi motar, ga wani irin sanyi ƙalau da jikinta ke komawa kamar an
zubama bread ruwa. Dai-dai motocin na isa katafaren golden an black gate ɗin gidan da aka
wangale musu wasu hawaye masu zafi suka shiga rige-rigen sakkowa saman ƙyaƙyƙyawar
fuskarta. Bata motsasu ba, bata kuma yi yinƙurin barin wajen ba. Ashe turaren da Mammah
ta bata duk na ƙarya ne tunda gashi tazo gabansa amma bai kulatan ba. Arwa dake ta
bayansu ce laɓe ta tako zuwa inda take bayan ta gama cin dariya, dan tun fitowar Azizat
daga ɗaki tabiyo bayanta, dama kuma itace ta ɗauke turaren da Mammah ɗin bama Azizat
ɗin dan a kunnenta komai ya faru sanda take bata batare da su sun sani ba. Hannunta ta
kama kawai tare da janyota ta faɗa jikinta. Rungumeta tayi cikin sigar nuna lallashi batare da
tace mata komai ba, sai dai shafa bayanta kawai da takeyi dan babu wani abu da zata faɗa
mata kuma wanda ita bata sanshi ba. Sai dai kawai taƙi yarda ne kamar yanda kowa ya
sani. Dan tunda yayansu yaface bayayi tofa babu ubanda ya isa cewa yayin sai Umminesa,
itako batama da cikakkiyar lafiyar hankalin fahimtar abinda ake a gidan, a shi kansa ma bata
masa kallo irin na mutum face ojujun dake sake hargitse lissafin brain ɗinta. Bata ganin laifin
Azizat wani lokacin, dan wlhyko ita da suke kamar uba ɗaya da Yaa Awwab ɗin a lokuta da
dama takan ji inama-inama. Amma yanda tasan yana mata kallon ƙawa uba ɗaya yasa take
dannewa kawai. Sunɗan jima a wajen kafin ta kama hannunta su koma ciki... A yanayin da
ya shigo duk yanda Dad ke ɗauke kansa akan al'amarin nan sai da ya zuba masa ido cikin
tashin hankali. Hakama Attahir da ke zaune jigum zaram ya miƙe akan Mansoor. Sai dai
yana kamo hannunsa da ya dafe kansa da shi Mansoor ɗin ya kaɓe. Sai kuma ya zube cikin
kujera. Amamkinsu ji kawai sukai ya fashe musu da kuka. Dole Dad ya miƙe shima. Su duka
biyun sukai kansa da tambaya. Bai iya ya amsamusu ba, face kukan da yake yi da
sambatun faɗin, “Shike nan na rasata. Ta auri wani bani ba. Kun cutar dani. Da kunsan irin
son da nake mata da baku aitaka abindakuka aikata ba”.Hannu Dad ya sanya a bakinsa ya
rufe, kafin cikin kulawa da tausayawa da lallashi ya shafa kansa. “Please Mansoor cool
down. Nasan an maka badaidai ba. Nimakuma ina ji a raina mun cuta maka. Amma yanzu in
sha ALLAHU a shirye nake na gyara kuskurenmu”. “Taya zaku iya gyarashi Dad? Ta yaya?
Bayan wadda kuka rabani da ita ta min nisa?. Iyayenta sun mata aure Dad, Samraah tayi
aure, ta auri wani bani ba. Wlhy Dad ina sonta so na gaskiya da ban taɓa kwatanta yima
wata ɗiya mace irinsa ba”. Gaba ɗaya jikin Dad sanyi ya ƙara yi, sai ma ya rasa abinda zai
sake faɗa. Kusan mintuna biyu kowa yay shiru a falon sai kai-kawon zuciyoyi kawai sukaji
an faɗo musu babu ko sallama balle excuses. Hajiya Sakeena ce ke faman huci da cika
dabatsewa. Ta watsa musu wani mummunan kallo su duka sannan ta dire idanun nata akan
Mansoor. “To mara mutunci haƙarka bata cimma ruwa ba. ALLAH bai karɓi rayuwar Husnah
ba kamar yanda kaso kayi fata. Kaje ka gaggaya min magana son ranka har gidan mijin
aurena. To yanzu ko zakaji amsa...” Kamar an jeho Mamy itama sai gata. Kai tsaye kan
Hajiya Sakina tayi. Cikin tashin hankali da mamaki ta zube a gabanta tana kuka da roƙonta
ta rufa mata [Link] sha ALLAHU indai batun auren Husnah ne zata saka Attahir ya aureta.
Wata shegiyar dariyar rainin hankali Hajiya Sakina ta sanya. Kafin ta tafa hannaye da faɗin,
“Iye nanaye caras-cass. Ai daga baya kenan, kema kin sanni bana manta bashingaba ai
Aunty. Ɗanki yaci zarafina ga ɗiyata ɗaya can tilo kwance a asibiti rai a hannun ALLAH.
Dama na faɗa miki, in har Mansoor ya saki Husnah wlhy kema sai kin rasa naki igiyar auren
dan sai na fallasa abinda kike binnewa”. “K!! Sakeena!!”. Attahiru daya gama kaiwa maƙoshi
da abinda ke faruwa ya dakama Hajiya Sakina tsawa tare da yunƙurowa kamar zai mareta.
Cike da rainin wayo tai wani irin ja bayatana ɗaga duka hannayenta sama alamar surrender.
Sai kuma ta kwashe da dariya tana tafasu. Tsitt falon yayi kowa na kallonta har Mamy. Sai
da tai Mai isarta kafin ta nuna Attahir ɗin tana haɗe fuska. “Oh lallai ashe kaima ka girma
Attahiru? Ai ban sani. Sai ka saurara bada kai nake yi ba yanzu da tsoffinku nake”. Ta wani
ɗauke kanta ta maida kan Dad da ya zuba mata ido kawai. Sai kuma takai zaune zama irin
naƙasaita da ƙularwa. “Kayi haƙuri Yaya idan kaga an ɗaure alƙali a kotu tofa ɗaurowa tayi.
Nasan zaka so sanin yanda akayi matarka ta dage dan hana yiwuwar aure tsakanin ɗan ka
da budurwarsa. Da kuma ƙullawa tsakanin Husnah da ɗanka.” Cikin ɓacin rai Dad ya tareta
da faɗin, “Sakeena ki tafi maganarki kai tsaye kinsan bana son shashanci”. “Uhhm hakane
Yaya kayi hakuri”. Ta faɗa tana maida kanta kan Mansoor da Attahir da suka gama cika da
batsewa. Kamar bataga a yanayin da suke ba ta fara bayaninta. “Idan Mansoor da Attahir
basu manta ba a ranar da matashin ɗan kasuwar nan da sunansa ya shahara a ƙasar nan
dama duniya yay bikin buɗe Companynsa a garinkano wato *_Awwab El-Mu'azz Adams_*
da akafi sani da *_MAASH_* kun tattauna wani batu akansa da daddare daya shafi video
recording da budurwar Mansoor tai masa”. Da wani irin sauri Mansoor ya ɗago yana kallon
Attahir. Saurin girgiza kai shima Attahir ɗin yayi zai fara rantsuwa Hajiya Sakina ta dakatar
da shi. “Kwantar da hankalinka Mansoor ba Attahir bane ba. A sanda kuke tattauna batun
wannan video Aunty ta shigo sashen naku saboda damuwar rashin cin abincin kirki da
Mansoor [Link] kawo masa kunun tsamiya data dama masa akan ko zai sha tunda tasan
yana sonshi sosai. Sai dai tana ɗaura hannunta akan handle ɗin ƙofar ta tsinkayi Mansoor
yana sanar ma Attahiru batun video tare da nuna masa shi, ya kuma roƙesa akan dan
ALLAH ya rufe wannan sirrin har sai sun gano gaskiya. Ya kuma taimaka musu akan
tabbatar da gaskiyar saboda shi yana da abokai ƴaƴan manyan ƙasar nan da sukayi karatu
tare a us masu alaƙa da Maash. Cikin jimami Attahir yay masa alƙawarin bincikawa. Sai dai
ya tabbatar masa da sam baya jin Maash zai aikata wannan al'amari da gangan in ma harfa
ya aikata ɗin. Dan ya ɗan san Maash ɗin shima sama-sama duk da ba wata mu'amala mai
ƙarfi bace ta haɗasu face zaman makaranta ɗaya a us. Ya kuma gargaɗi Mansoor ɗin akan
ya gargaɗi budurwarsa ta adana video ɗin da ƙyau gudun kada wani ya gansa har yayi
tunanin yin wani abu na cutarwa ga Maash. Dan yanzu mutane sun lalace. Ganin Maash
mutum mai tarin dukiya za'a iya amfani da video dan yimishi barazana. Ɗari bisa ɗari
Mansoor yaji wannan shawara ta ɗan uwansa, ya kumatabbatar masa da zai nema itama
Samraah ya gargaɗeta a daren nan ma basai gari ya waye ba. Da baya da baya Aunty ta
bari sashen, ta samu kai kanta falon, ta samu ka shige sai su Amal kawai na kallo, dan haka
ta samu damar shigewa ɗakinta da sauri itama. Kai kawo ta shiga yi zuciyarta na ayyana
mata abubuwa da yawa akan abinda tajiyo. Kaima dai Yaya kasan aunty akan batun kuɗi.
Mace ce mai son ace ita itace. Shiyyasa ko'a sutura bata saka ƙarama. Koda bazaka saya
mata ba tasan buga-bugar dazatayi ta samarwa kanta. Hakan yasa ma kuke yawan samun
matsala da ita. Dan idan ban manta ba har ƙararta kasha kaiwa gida akan wannan halin
nata na idan taga abu awajen wane sai da tayisa itama hankalinta ke kwanciya tun ma baka
da komai. To awannan gaɓar ma bikin Mansoor take hari. Ta riga ta gayyato ƙawayenta ƴan
ƙarya irinta da matan oganninka na wajen aiki, gashi kai kuma ka kwafsa mata kaƙi yarda da
duk tsare-tsaren sharholiyar da muka tsara, ka kuma ce bazaka bata ko sisi ba. Haka shima
Mansoor yaƙi. Attahir ne ma ya ɗan biye mata ya bata 1mil yace ta ƙara dana wajenta tayi
haƙuri. Dan haka jin wannan batun video da maganar Attahir ta kawo mata wuta a cikin
kai......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......A ranar daƙyar ta iya
barci kamar yanda ta faɗa min, washe gari tunda farar safiya tai kirana. Da farko
kwana-kwana nima ta dinga min, sai da na nuna mata ta fito kawai a mutum muyi magana
tasan dai ni mai rufa mata asiri ce sannan ta buɗe min komai. Koni zancen nata ya girgizani
gaskiya. Bakomai yasa hakan ba sai jin batun Maash. Dan ni nasan wani abu kaɗan daga
Maash ɗin sakamakon mijina yaronsa ne. Saboda a Companynin sa na Abayoyi dake anan
Dubai yake aiki. Na buƙaci nima ta ɗan bani lokaci nayi tunani, ta roƙeni karna wuce yinin
yau to. Banko wuce yinin ba, dan ta hanyar mijina na ɗan ƙara bincika halin Maash da ƙarfin
ikonsa. Amsar daya bani akan cewa Maash mutum ne murɗaɗɗe, sannan yana da zafi
sosai. Amma da wahala ka masa abu a farko ya maida hankali a kanka. Sai idan ka cigaba
da aikatawar ne, idan har fa ya maka gargaɗi na farko baya sake na biyu sai hukunci.
Wannan amsa tashi ta bani ƙwarin gwiwa, dan koba komai dai mu ai bama fata bayan na
farko mu sake, yo inama zamu sake ganinsa. Wannan ɗin ma rabonmu ne ALLAH ya kawo
mana har gida. Husnah ta jima tana son Mansoor amma yaƙi saurarenta, aunty kuma taƙi
ƙarfafa al'amarin duk da ta sani, dan haka kawai naga ai wannan wata hanya ce ta samun
cikar burina, sannan nima dai dani za'a ci kuɗin. Kai tsaye nai kiran aunty muka tattauna da
tsara yanda komai ya kamata ya tafi, tare da bada sharaɗin in fa har akaci nasara a 500mil
inada kaso biyu. Ma'ana inada 200mil kenan. Aunty ta nuna min bazai yiwu ba, sai dai na
amshi 100mil nayi haƙuri, tunda nasan abinda ke gabanta ai. Kai tsaye na fito mata a
mutum. (Aunty ke tayaya kike tunanin auren Mansoor da yarinyar nan zai kuma kasance?
Mufa zamu amshi kuɗin nan ne a hannun Maash da sunanta, idan ma har ya bibiya ita zai
saka a kama. Sai dai auren Mansoor ya koma kan Husnah tunda dama ba'ayi invetion ba
wai ko baki gane ba). Da sauri ta amsa min da hakane fa Sakeena. Wlhy kaina duk ya cure.
Yanzu dai adaren nan zan samo video daga wayar Mansoor. Ke kuma sai ki samo mana
Number Maash a wayarki. Na amsa mata da karta damu, kafin ma na samar da Number zan
saka a fara aika masa saƙon barazana gidansa dan akwai wani yaron mijina dake tare da
Maash ɗinkuma ya san sabon gidan nasa... Cikin ƙanƙanin lokaci suka iso guesthouse
ɗinsa. Gidane daya amsa suna gida sai dai bashi da girma sosai. Amma a ƙyau da tsaruwa
ba'a magana. Dan yanda akai kusan rabin gidan da gilashi dolene ya ɗauki hankalin mai
kallo. Ga wata greenciyawa da aka malala a harabar gidan aka ratsa lafiyayyen baƙin kwalta
da mota zataiya bi kawai kota tsaya. Sai furanni da ƙamshinsu ya cika gidan da kukan
[Link] wani hayaniya, dan anguwar ma shiru ce sai uban karunuka ata waje duk da
kuwa akwai securitys da baka isa ka shigoba sai da izininsu. Cikin girmamawa security ɗin
daya wangale musu gate da remote ke ɗaga musu hannu, koda ya maida ya rufe motocin ya
biyo. Dai-dai Hayatu na buɗema Maash mota ya iso wajen. Sannu da zuwa dagaisuwar
girmamawa yake jerama ubangidan nasa. Maash dake ƙoƙarin fitowa hannu kawai ya ɗaga
masa. Kafin bayan ya gama fitowa a motar a taƙaice ya furta, “How areyou Semuel?”.“I am
fine Sir”. Samuel ya faɗa cike da zumuɗi. Ga bakinsa washe kamar gonar auduga. Dan ya
jima baiga boss ɗin ba kasancewar kwana biyu bai shigo nan ɗin ba. Tamkar wani mai mulki
haka yake tafe cikin takun mazantaka da rashin hayaniya guards ɗin nasa da su Hayatu
harma da TJ da Samuel biye da shi. Hayatu ne ta ɗan gefensa amma ya zartashi a taku ke
masa magana ƙasa-ƙasa. Shiko yana tafiya tamkar bada shi ɗin yake ba. Dan inda yake
ajiye ƙafa kawai yake kallo. Da sauri wanda ke tsaye a bakin ƙofar shiga wajen ya wangale
musu ƙofar shima tare da risinawa kwasargaisuwa wajen boss. Hannu shima kawai ya ɗaga
masa. Babu alamar damuwa a tare da shi alamar dai duk wanda ke tare da shi yasan
ɗabi'unsa, da girmamawa ya cigaba da faɗin, “Sir ya iso tun kusan awa ɗaya. Kamar yanda
ka bada umarni securitys basu barshi ya shigo da mota ba. Kuma da yaronsa biyu aka
barshi ya shigo kawai.” “Good job” ya faɗa a taƙaice yana tura kai ciki. Dan shima tun
shigowarsu anguwar yaga motocin Minister ɗin tare da yaransa da aka dinkare a waje. Da
ga shi sai Hayatu da TJ sai amintaccen guard ɗinsa Shu'aibu suka shiga. Kallo ɗaya yayima
Minister da ya gama cika da takaici ya ɗauke kansa. Babu wani alamun damuwa ko
nadamar shanyasa da yayi ya ƙarasa kujera ɗaya tal data banbanta da duk kujerun dake a
haɗaɗɗen falon ya zauna. Wani shegen zaman ƙasaita da gadara yayi, yayinda Shu'aibu ya
koma bayansa ya tsaya kamar saƙago. TJ ya ajiye kayan dake hannunsa a stool ɗin gefen
kujerar na sashen damarsa. Hayatu kuma yakai zaune a ɗaya daga kujerun falon ta gefen
kusa da shi. Bakin Minister daya miƙe domin girmamawa a washe kamar bashine ke faman
tsinema Maash ɗin ba a zuciya. Amma kuma dama birgar ta bayan idoce kawai. A kallon ido
cikin ido ko ganawar fuska da fuska Maash tamkarlu'u-lu'un narkakken ɗanyen zinare yake a
cikin idanunsu. Duk da ƙarancin shekarun nan nasa shi fa takalmin ƙarfe ne baya takuwa a
yanda kaso. To kaɗan daga aikinsa yace bazaiyi business ɗin da kai ba. Kuma babu ubanda
ya isa yace komai, idan kuma kace zaka kona wajen wani saboda ka saɓa da Maash, to ka
tabbata kuwa babu mai saurarenka kuma koda a ƙetaren ƙasar ne. Sai da ya tabbatar
Maash ɗin ya gama zama sannan ya miƙa masa hannu cikin murmushi. Amma mi, sai
Maash ɗin yaƙi bashi nasa, amaimakon hakan ma sai ya haɗe hannayensa biyu a daƙile
alamar ya amsa masa. Shiko minister sai faman murmushin yaƙe yake dan abinda Maash
ɗin yayi ya baƙanta masa zuciya, dan gaisuwar ma shine yayi Maash ya amsa a taƙaice. Bai
nuna ya damu ba, dan lallaɓawa yake kasancewar ya jima yana neman alfarmar wannan
zaman amma abin yagagara, dan kusan wata biyu kenan. Yanzun ma da ƙyar sai da ya biyo
ta wasu hanyoyin yaran Maash ɗin sannan ya dace. “Ranka ya daɗe ai kusan 1hour kenan
da isowarmu”. Ya faɗa cikin son nuna an shanyasu a wayance. Kamar Maash ɗin bazai
tanka ba dan hankalinsa nakan wayar hannunsa da yake daƙila, kusan minti ɗaya har ma
Minister ya fidda rai da samun amsa sai tsine mar yake a zuciya a daƙilen nan yafurta,
“10:30 ne ƙa'idar zuwana nan dama”. Yawu mai nauyi Minister ya haɗiye yana jinjina kai da
washe baki, “Hakane kuma gaskiya. Hakan ma na gode.” Maash ɗin baice komai ba, sai
ajiye wayar yay gefensa ya ɗan ɗago ya zubama Minister cat eyes ɗinsa masu kaifi da ƙarfin
gani. “Zamu iya fara abinda ya zaunar damu dan banda lokaci”. Ya furta ƙasa-ƙasa batare
daya janye idanun ba kuma. Ji Minister yay duk kamar ya daburce. Cikin sarƙewar harshe
da in inar da bai san dagaina tazo masa ba ya fara magana yana kaɗa kai kamar tsohon
jandala gwaja na ƙadangare. “Yes! Yes mizai hana. Bussines ne dama nake son mu ƙulla
ranka ya daɗe, na turoma PA ɗinka kuma dukkan bayanai na. Motoci nake son a shigo min
dasu kamar gudadubu biyu, idan babu damuwa bana son su wuce wata biyar. Dan nayima
yarona alƙawaribana son na saɓa. Sai dai za'amin alfarmar biyan kaso ɗaya bisa biyun
kuɗin daga nan zuwa ƙarshen shekara zan sake bada kaso ɗaya kasan al'amarin namu
harkar gwamnati tasa fidda kuɗi kai tsaye zai iya jawo mana matsala, next shekara a wata
biyar ɗin farko sai na ƙarasa biya harma da ƙarin wasu kuɗaɗe a sama. Amin alfarmarnan
dan ALLAH badan ni ba badan na isa ba. Idan kuma kana buƙatar kaya sai muyi gishiri na
baka manda a shirye nake” Shiru babu alamar Maash zai amsa saima cigaba da kallonsa
yake wani ƙasa-ƙasa batare da yasan kallon na hargitsa jinin minister ɗin bane. Hayatu daya
fahimci Maash bazaice komai bane ya fuskanci ministar a karo na farko. Kansa tsaye ya
furta, “Sir amma na gaya maka akwai ƙa'idoji sosai, sannan mu bama bada bashikai tsaye
sai kabi dukan ƙa'ijin mu. Bazai kuma yiwu ka bamu kuɗi ɗaya bisa biyu bamu kawo maka
kaya. Ƙa'idarmu zaka bada biyu bisa uku ne, tare da takardun kadarorinka na adadin sauran
kuɗinmu dake kanka, lauyanka da namu su saka hannu muma mu saka. Mune kuma zamu
baka lokacin biya, sannan bama buƙatar kuɗin ruwanka, zamu sakama kayanmu iya ribar da
muke buƙata ta cinikayya kawai wannan kuma sirrinmu ne. A sunayen motocin daka bada
kuma akwai waɗanda dokar ƙasa ta hana shigo da su kwata-kwata. Mu kuma bama ƙimma
doka biyayya saboda duk wanda zai mu'amalance mu dolene muma yabi tamu dokar, idan
ya kauce kuma ya rage nasa. Da farko dai fara karanta wannan sune dokokinmu da sharɗin
ƙulla kasuwanci damu first.Ƙa'idarmu kuma gani ɗaya ake mana, dan daga wannan zaman
boss bazai sake zama da kai ba face to face. Idan ka shirya daga nan har zuwa 3 lokcinka
ne”. Tuni fuskar ministar na ƙoƙarin canja yanayi, amma dai yana ƙoƙarin hana bayyanar
hakan. Takardar da Hayatun ya taso ya ajiye masa a saman table ɗin gabansaya ɗauka. Da
sauri ya ɗago ya kalla Maash ɗin da yay biris da su, dan idanunsa ma alumshe suke kamar
namai barci. Sai dai makirin tsaff yake kallon Minister da su haryanzu. “Amma ranka ya daɗe
yaya haka? Sannan nace inada kaya a hannu ko yanzu zan iya baku su muyi ciniki nima”.
“Tsarin kenan?”. Ya faɗa a yanda yake alamar kunnesa dai na'a kansu....... _Masoya ina
ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _**_ TSUTSAR NAMA....!!
_* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .....Baki Minister ya buɗe zai sake magana Hayatu
ya taresa da faɗin, “Ranka ya daɗe bama canjawa a yanda muke. Zaɓi biyune kawai yarda
matsayin amincewa, ko haƙura ka nema wasu kuyi business ɗin kawai mu bamu da
damuwa, sannan bama buƙatar wasu kayanka mu nan dan duk abinda muke nema mun san
inda muke samunsa”. Wani mugun yawu minister ya sake haɗiyewa. Ji yake kamar ya zaro
bindigar jikinsa ya fasa kan Maash ɗin da shegen PA ɗin nasa ma kowa ya huta. Sai dai
hakan bashi yiwuwa, dan Maash na zama ya zaro tasa bindigar ya ajiye ta yanda kowa yake
ganinta ƙuru-ƙuru, idan girma ne da cika aiki kuma tafi tashi a komai. Ashe girman kai da
wulaƙancin yaron nan da ake faɗa masa ma ya wuce duk hakan. Yaro ƙarami da bai wuce
sa'an ƴaƴan cikinsu ba sai gara rayukansu yake akan tituna saboda ya tara dukiyar da
ba'asan tayaya tai tashin hauhawar gwauron zabi cikin ƙanƙanin lokaci haka ba. Gashi ya
mamaye komai sai da shi a manyan Business ɗin ƙasar da ada sune masu juyasu a yanda
suka so. Dolene ma suyi maganin terror ɗin yaron nan da sam babu tsoro ko shakkar kowa
a cikin idanunsa shege mai ido a tsakar kai. Wata fitinar zasu ƙullo masa ta yanda ko allura
bai isa sake sarrafawa ya siyar a ƙasar ba cikin daɗin rai. Dan tsalle target ɗin su na farko
akan ƙin ko ganin Bussines ɗin daya zo masa da shi bashi ke nuna zasu barsa bane, akwai
plan A har zuwa Z da suka tsara a kansa.... Kallon agogo da Maash yayi ya saka Hayatu
daya san abinda yake nufi faɗin, “Sir kowane irin lokaci boss zai iya barin wajen nan mi ka
yanke?”. Firgigit Minister ya dawo hayyacinsa. Murmushi danne ɓacin rai ya saki da faɗin,
“Shike nan na amince ɗin”. “Okay zamu iya fara ciniki, lawyer ɗin mu na hanyar zuwa nan
ɗin. Muna fatan tare kake da naka kai ma?”. “Eh muna tare, yana can waje inda securitys
suka ce su tsaya.” Kai hayatu ya jinjina kawai yana rubuce-rubuce a file ɗin hannunsa. Kafin
ya ɗauki ɗaya daga cikin wayoyi huɗu daya zube a gefensa, danne-danne yayi tare da
miƙewa cikin girmamawa zuwa gaban Maash. Amsa Maash ɗin yayi batare da yace komai
ba. Sai da ya kai wayar kunnensa cikin bada umarni ya furta “Lawyer ɗinsa ya ƙaraso”.
Daga haka ya miƙama Hayatu wayar. Amsa Hayatu yayi shi kuma ya ajiye masa file ɗin
hannunsa a stool ɗin gefensa.... Ƙarfe kusan uku suka dawo gidan, a matuƙar gajiye ya
shigo, ga kansa na masa ciwo sosai na hargagin da surutun da Minister ya sashi yi. Dama
sun sauke Hayatu gida, shi da TJ ne kawai da guards ɗinsa suka ƙaraso nan. Kai tsaye ya
wuce bedroom, ya bar Tj na ƙoƙarin kashe sauran abubuwan dake kunne a falon. Kamar
yandaya saba kansa tsaye ya buɗe ƙofar ɗakin nasa ya shiga da sallama ciki-ciki yana
ƙoƙarin zame jacket ɗinsa. A kan Laalah idonsa ya fara sauka. Har zai fara fusata tunda ba
barinsa yake ya shigo masa nan ya kwanta ba sai kuma idonsa ya sauka a kanta. (Ya
ALLAH) ya faɗa acan ƙasan ransa. Dan wlhy shaf yama manta ya barta ananɗin. Sosai ta
wani lafe can jikin fuskar gadon alamar a tsorace tai barcin saboda Laalah. Saletaf da
handcuffs daya saka mata kuma na nan duka. Wani irin murza goshin yayi. Sai kuma yaja
sirrin tsaki a ɗan kausashe da nuna harzuƙa ya furta, “Laalah get up!”. Zumbur kuwa karen
ya miƙe shege da kunnen maciji dan barci yake fa. Amma tun motsa ƙofar ya wani tada
kunnuwa sama alamar saurare, da alama kuma tunda bai miƙe ba tun farko ya gane
ubangidan nasa ne ya dawo. Ƙofar ya buɗe masa kawai ya ce, “Go and sleep, goodnight
thanks”. Bindi karen ya kaɗa masa ya fita abinsa shi kuma ya maida ƙofar ya rufe tare da
ƙarasa cillar da jacket ɗin daya cire ɗin saman sofa. Gaban gadon ya ƙarasa tare da lalubar
aljihunsa ya ciro keys ɗin Handcuffs ɗin ya cire mata daga hannayenta, dama bai wani
matse ba, sai dai hannunta bazai iya fita ba. Kamar wadda ke a ido biyu kuwa ta wani sauke
ajiyar zuciya mai ƙarfi sosai da ya saka shi ɗan kallonta. Idanun ya zuba mata kusan
sakangoma kafin ya kai hannun a hankali ya shiga ɗaye saletaf ɗin a hankali, da yaga zata
motsa sai ya dakata. Sai ta sauke ajiyar zuciya ta koma sai ya cigaba. A haka ya gama
cirewa duka. Aiko ta wani turo lips dinta gaba da suka sake zama jazur sukatsuke sosai
kamar an gyara mata su ne da gayya. Sai lokacin yaga sawun hawaye da suka bushe
alamar an dai ci kuka. (Trouble Maker ). Ya faɗa a ransa yana kauda kansa da barin wajen.
Ta riga ta juya kwanciyar tata zuwa jikin fuskar gado, dole ya koma ta can side ɗin hannunsa
ɗauke da blanket ɗin dake a gadon ya lulluɓa mata dan yanda ta takure wajeɗaya yasan
sanyin acn nan ne ya takurata. Shi kuma harga ALLAH bama zai iya zubar da kansa ya
tashe ta ta koma side ɗinsu ba. Tunda zuwa yanzu ya gane a side ɗin Ummien sa take
kwana. Dan baya ma jin ta cika sati a biyu tabar kwana a side ɗin masu aiki...... Duk yanda
Mom taso amfani da maganin nan hakan ya gagara, dan Halime ta kafa ta tsare kamar ta
fahimci mi take shiryawa. Gashi koda ta kira Abba akan itafa sai dai a raba abinci Halime
tayi nata ita tayi nasu ita da yara kai tsaye yace bai amince ba. Daga ƙarshe ma sai gashi ya
dawo gidan. A gabansa Halime ta gama girki ta ɗibar musu ita da shi ta samo kula mai ƙyau
kuma a kayanta ta zuba wani. Koda Abba ya tambayeta na waye, kai tsaye ta sanar masa
na “Yaya Musaddiq ne. Yana babbaa gida amma aita bashi abinci a wulaƙantaccen kwano
bayan shike cefanen. Ni ba hakanaga su Gwaggo nama su Yaya Buhari ba a gidanmu”.
Shiru Abba yay yana kallonta dan ya gagara yin magana. Sai ma wani nauyi ne yaji kansa
ya masa tamkar Musaddiq ɗin na gabansa. Wannan abu ya ƙonama Mom [Link] shiga
surfama Halime zagi, amma ko tari ƙinyi tai, sai da taga zagin na neman zama na fitar
hankali ta fashe da kuka. Hankali tashe Abba yay kanta yana tambayar ta lafiya. Kukan ta
sake fashewa da shi sosai. “Innata na tuna, tana cikin kabari amma ana zaginta. Kaicon
wannan rayuwa, ban ja mata addu'a ba sai zagi, gaskiya bazan iya zaman gidan nan ana
zagarmin mahaifiya ba”. Rikicewa Abba ya sake yi, tuni ya manta da wata Mom a wajen ya
kama Halime ya rungume. “Haba Halimatussa'adiyya na, ke da barin gidan nan ai sai dai in
mutuwa. Kiyi haƙuri ai duk wanda ya zagi wani iyayensa ya zaga. Karki sake faɗar haka
kinji, ALLAH yay miki albarka”. “Amin nagode _my Rabon alkairi_. Na kuma yarda da kai
bazan sake damuwa [Link] lobiyu irin kamar kainuwar tafkin bayan gidanmu ɗin nan”. Ta
ƙare maganar da fakar idon Abba tai ma Mom da tai mutuwar tsaye sagale tana kallonsu.
Sai kuma ta wani sake narkewa jikin Abban tana shashashar kukan ƙarya. Ai tuni Abba ya
sake rikicewa, hannunta ya kama tare da ɗaukar kular abincin Musaddiq data zuba ɗin
sukashige ɗaki yana sanarma Mom ga nasu nan a tukunya ta ɗauke su sun shige. Rasa ma
abinyi Mom tayi, sai kawai taji hawaye na rige-rigen sakko mata. Shiru tai tsaye a wajen
hawayen na tarara, tana ɗagowa suka haɗa ido da Halime na leƙenta ta window tana dariya.
Gwalo tai mata dayin fari da ido ta saki labulen. Yuuu Mom taji jiri na neman ɗibarta, har sai
da ta kaita da dafe bango zuciyarta na mata zafi kamar zata buga. Wai ita Jalilah dake juya
gidanta yanda take so, idan ta bama Imam umarni har rawa jikinsa yake don ganin ya cika
mata akanlokaci. Amma yau a gabanta yake rawar jiki akan yarinya ƙarama sa'ar ƴarta har
yanafaɗa mata magana a kaikaice wai wanda yay zagi iyayensa ya zaga. Kai wane irin
juyabaya duniya ke son yimata ita kuwa a rayuwar nan.... To bari na tayaki tambaya momcy
A ranar ni na samar da Number, na kuma tura saƙo ga Maash ta hanyar yaron mijina, amma
ita har tsawon sati tana fakon wayar Mansoor, randa ta samu kuma tace bataga video
awayar Mansoor ɗin ba iya bincikenta. Hankalinta duk ya tashi, amma sai na kwantar mata
da shi ta hanyar tunatar da ita ai in shi babu a wayar tasa ya goge ko ya kwashe yarinyar
nada shi. Bai kuma zama lallai ace an rasashi ta wajentaba. Ta gamsu da zancena, dan
haka tace nabar komai a hannunta zata samo video ɗin. Amma ya kamata a fara turama
Maash saƙo fa kafin samuwar video dan guri nata ƙurewakada wani ya rigamu. Ta bani
dariya sosai, dan son kuɗin Aunty mai lasisi ne. Na yarda da shawarartata duk da ban gaya
mata na fara turawa ba, dan haka a ranar mukafara turama PA ɗin Maash saƙo. Munyi
hakane saboda saƙon zaifi isa garesa fiye da mu tura a wayarsa. Koda muka tura dai shiru
babu wani reply har tsawon kwanaki, danhaka muka sake turawa. Anan ma babu amsa ga
video ya gagara samuwa a hannun budurwar Mansoor. Sai kawai wani tunani yazo min.
Munfa riga mun danganta video da ita yarinyar, Maash kuma ba sakarai bane zai iya
bibiyarta. Gashi mu kuma babu video ma a hannunmu. Sai kawai muka yanke shawarar
kidnapping ɗinta. Komai kuwa yazo mana cikin sauƙi da taimakon maigadi na dana bama
dubu ɗari. Sai dai abin takaici babu video a wayar Samraah. Munyi-munyi kuma ta bada shi
amma taurin kan yarinyar taƙi badawa........ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _
......Muna akan haka sai kawai ga reply PA ɗin Maash a randa muka aika saƙo na [Link]
an amince za'a bamu 500m, amma da sharaɗin sai mun bada footage ɗin nan sannana cika
mana. Munta nazari akan hakan da tunanin akwai talala a batun, daga baya aunty tace babu
abinda zai faru in sha ALLAH. Wannan ƙwarin gwiwa ya sakamu zuwa muka buɗe sabon
account da sunan mai gadina, kai komai ma da nashi akai amfani har account ya samu
muka turama Maash. Kuɗi kuwa a ranar suka shigo. Munta murna da ganin madarar kuɗin
nan ziryan, sai hakan ya ƙara mana ƙaimi sosai. Cikin abinda bai fi mintuna talatin ba muka
cire kudin zuwa account ɗin aunty,shi kuma wancan muka rufesa gaba ɗayansa. Ga kuɗi
sun samu amma video ya gagara samuwa a garemu. Sai ma wani tsautsayi daya so giftawa.
Yarinyar ta samu nasarar cirar waya a jikin mai tsaronta tai kiran da aiki ya kusa buɗe mana.
ALLAH ya taimakemu dai-dai sanda Mansoor ke kiran Attahiru akan ya kira dcp ya sanar
masa Aunty na tare da shi. Shine tai kiran yaron namu akan yayi maza yabar gidan da
yarinyar kada kuma ya kuskura yabar wani abu a gidan. Hakan kuwa akayi, sai dai labarin
ya canja kansa a dalilin satar data saci sata. Dan kuwa dai an tare yaronmuan ƙwace
Samraah, shima kuma anyi ram da shi. Mun shiga tashin hankali da baida misali,
musamman ma Aunty, dan kuka ta dinga min a waya kan na rufa mata asiri dan ALLAH
kada wanda yaji wannan magana. Niko na tabbatar mata zanyi hakan amma da sharaɗin
bayan auren Mansoor da Samraah da sati ɗaya zamu saka ya saketa ya auri Husnah. Tace
ta yaya?. Na amsa mata da zamu bar Mansoor ya auri Samraah ne dama dan mu amshi
video ɗin hannunta. Da zarar mun amsa zamu ƙulla mata sharrin da bama shi kaɗai ba
kowa sai yaji ya tsaneta. Ta jinjina al'amarin tare da sanar min ita ba itace abin ji ba Yaya ne
da Mansoor. Niko nace mata karta damu komai zamu yisa a tsare ne, yanzu daimu jira
Samraah ta fito dan a lokacin bamu san Maash bane ya amsheta mun zata ƴan sanda ne.
Sai daga baya muke jin ba ƴan sandan bane sai kuma hankalinmu ya sake tashi. Muna cikin
yanayin ƙullawa da kwancewa sai ga Samraah ta fito. Farin ciki babu irin wanda bamu yi ba,
dan mun san plans ɗinmu zasu cigaba da tafiya kenan. Mun cigaba da tsarinmu yanda ya
kamata ana gobe ɗaurin aure kuma sai komai ya canja daga yanda yake. Dan mun tafi
amsar kayanmu wajen tela da wanda amarya zata saka da ba'a kai ba akai ram da
mu….Shirin kwanciya yayi, lokaci-lokaci yana ɗan jan ƙaramin tsaki dan yunwa yakeji. Da
farko chocolates ɗin nashi na fama ya ɗebo, sai kuma ya maidasu yana jan gajeren tsaki.
Harga ALLAH abinci kuma yafi buƙata dan rabonsa da cin wani abu matsayin normal abinci
2days kenan. Daga kayan fulawa sai fruits da chocolate yake zubama cikinsa. Saukar
idanunsa akan tray ɗin data shigo da shi ɗazun ya sashi nufar wajen. Kwanikan ya buɗe
tamkar wanda akaima dole. Dan sai faman yamutse fuskayake da ɓata rai. Fruit salad ɗin
daya ɗan sha ɗazun ya zuba ma ido da gasashen naman kaza daketa ƙamshi alamar zai yi
daɗi. Harya maida ya rufe kamar bazai ci ba sai kuma dai ya sake buɗewa dan gwara yaci
koda kaɗan ne so yake yay barci kada yunwar ta takurasa. Saboda in har yaji damuwa da
yunwa tofa da gaske yunwar yake ji. Duk yanda kuma yaso riƙe kansa bashi yiwuwa. Ya
tsakuri kazar zai kai baki akai kiran wayarsa. Yaso sharewa sai dai ganin Abubakar ne
babban yaronsa ne shima dake riƙe da harkokinsa a ƙetare ya sashisaka ta hannunsa daya
ɗiba a bakin nasa yana ɗaukar wayar. Yaci kusan lauma biyar yana wayar, sai da ya
kammala magana da Hayatun ya fahimci ko bissmillah baiyi ba. Kansa ya dafe yana
yamutse fuska. Sai kuma yayi bissmillar sannan ya cigaba da ci. Da yake yunwar yake ji
sosai yaci ya kuma sha fruit salad ɗin shima sannan ya koma bathroom yay brush ya fito.
Kansa tsaye ya nufi gadon zai kwanta sai kuma ya tsaya cak yana kallonta. Gefen lips ɗinsa
ya ɗan ciza sai kuma ya ƙarasa ya ɗauki pillow biyu ya koma saman sofa ya kwanta. Bawani
yaji daɗin kwanciyar bane ba kasancewar bai saba kwanciyar a hakan ba. Iska ya furzar
kaɗan tare da lumshe idanunsa kawai. Barcin ya ɗan jashi da nisa kaɗan saboda gajiyar da
yayi aka fara masa mintsine-mintsine a jiki. Idanunsa ya buɗe kawai batare daya motsa
daga kwancen da yake ba. Tun yana ɗaukar al'amarin wasa har dai yaji yau fa dabance, a
farko ya ɗauka normal ne kamar kullum, dan ya jima yana fuskantar irin wannan yanayi
amma jarumtarsa na tattare komai ta bizne saboda ya riga ya sakama ransa in har ba
Ummieta samu lafiya ya ganta a farin ciki ba baya jin yana da wani spiece a rayuwarsa
nakallon wata mace da wannan siffar. To tayaya ma zai yarda hakan ta kasance. Ace
mahaifiyarsa na kwance cikin lalura mai ban tashin hankali shi kuma hankalinsa nakan
samawa gangar jikinsa abinda take buƙata. Kai impossible. Cikin cizar lips yasake lumshe
idanunsa a yanayin tilastama kansa kamar yanda ya saba. Dan shi bai taɓa shan wani
magani domin hana faruwar haka ko samun sassauci ba. Ya dai riƙe azumi tare da takure
kansa matuƙa saboda jarumta. Sai idan al'amarin yayi tsamarineyake amfani da lemon tsami
bisa shawarar abokinsa Taj.. daga ba hakanba baya shan komai. Cikin ƙanƙanin lokaci wata
irin zufa ta gama jiƙe masa jiki, amma bawon ALLAH ko motsawa baiyi ba yana daga
kwancen yana sauraren hukuncin UBANGIJI. Tsanantar al'amarin ya sashi yunƙurawa a
karo na farko ya tashi zaune haƙoransa ya datse da lips ɗinsa kamar zai huda shi. Zaman
ma gagararsa ya nema farayi, ya miƙe tsaye zuciyarsa na tsananin bugawa. Taku ɗaya biyu
ya tsaya cak, saboda ƙullewa da cikin yay sosai ƙafafun ma kansu riƙewa suke. Ga idonsa
ya sauka akan wadda ke kwance a saman gadonsa tana barcinta hankali kwance. Duk da
ba ganin fiskarta yake da ƙyau ba saboda ƙarancin haske yanda tai luff cikin lallausan
blanket ɗinsa ya tabbatar masa da hakan. Kansa ya kauda, sai kuma ya nufi Bathroom da
ɗan yanayin sassarfa na tilastama kai jarumta. Babbar shower ɗin mai ƙarfi ya sakarma
kansa. A cikin ƙanƙanin lokaci jikinsa ya gama jiƙewa sharkaf, sai dai ta saman kansa yayi
amfani da shower cap gudun kada ruwa ya taɓashi yay mura. Dan shi bashi da wahalar yin
mura. Sosai ruwan ya dakesa amma baiji komai ya canja ba. Sai ma sake ruruwa dayake
jikinsa na sake tabbatar ma da yau ɗin fa yau ce. Cire kayansa yayi ya fito bayan ya ɗaura
alwala. Sai dai raka'a biyun farko ma da ƙyar ya iya kaisu saboda yanda al'amarin ke sake
ta'azzara. Shiru ya cigaba da zama a saman sallayar, kafin kuma dai ya miƙe da ƙyar.
Saman gado ya tafi da nufin hawa sai kuma ya tsaya cak, karan farko ya zubama fuskar
Samraah dake shaƙar barcinta a nutse idanunsa da suka juye gaba ɗaya. Ba wani tar-tar
yake iya ganinta ba, sai dai yanayin ƙarancin hasken sai ya ƙara ƙawata masa ƙyawunta
abinka da wanda ke cikin yanayi. A hankali ya fara takawa tamkar hawainiya mai tsohon ciki.
Ya kai hannunsa duka biyu yaja igiyoyi biyu dake ɗaure da net ɗin da aka zagaye gadon
tamkar rumfa. Cizar lipsɗinsa ya sakeyi yana mai duƙar da kansa tamkar wanda ke jin
abinda zai aikata ba dai-dai bane. Har ya motsa jikinsa da nufin komawa sai kuma ya sake
tsayawa cak sakamakon nauyin da ƙafarsa tai masa. Ga zuciyarsa na ƙara tabbatar masa
da (Awwab matarka ce fa, ALLAH ya halatta maka miyyasa zaka cutar da kanka kaƙi karɓar
ni'imar da yay maka. Kaje tareta, kaje) Da wani irin tashin hankali ya tura yatsunsa cikin
sumar kansa ya harmutsata ya furta, “Ya rabbah Ummie! Ummie! Na, banmata adalci ba. My
ALLAH help me! I beg you”. A dai-dai nan Samraah tayi juyi, bargon daya rufa mata har
wuya ta janye ƙasa alamar ya isheta. Tamkar wadda ake juyawa da remote ta juyo sosai ta
inda yaketana facing ɗinsa. Saukar idanunsa a saman ƙirjinta ya sashi runtse idanunsa da
ƙarfi tare da cije lips ɗinsa har sai da ya fasashi da haƙori. Sai kawai ya zube a saman
gadon hannayensa duk biyu dafe da kansa. Tsawon mintina ya ɗauka a hakan kafin
zuciyarsa ta gama yanke masa shawarar mafita. Fitilar dake cikin gadon ya kunna tare da
haurawa gaba ɗayansa. Cikin barci na dinga jin saukar numfashi mai ɗumi a saman fuskata.
Sosai zuciyata ta yanka na buɗe idanuna. Tar-tar na saukesu akan fuskarsa data gama
canjawa zuwa yanayin da ban taɓa ganinsa ba. Sake faɗuwa gabana yayi na waro
idanungaba ɗaya a kan fuskarsa. Idanunsa dake a kaina fes ya lumshe a bala'in slowly sai
kuma ya sake buɗesu cikin tsakkiyar nawa. Yanzun kam kasa jurewa nayi, cikin rawar
murya data lips na furta, “Na shiga uku Awwab minene haka kake y.....” “Shiiii!!!!” ya faɗa
yana sake matso da fuskarsa daf-daf da tawa tare da ɗaurayatsarsa saman lips ɗina dake
rawar tsorata. Cikin wata irin murya mai tsananin sanyi da zama low can ƙasan maƙoshinsa,
ta kuma shaƙe ya furta, “Bana son surutu”........ ________________*Aleenah’s Refreshing
Scent* Ta kawo muku ingatattun turaruka na ruwa (perfumes), oil, Humra, Turaren wuta and
more. Kunsan kamshi dai rahama ne, ingantaccen kamshi me rike jiki da Kaya me sa
nutsuwa da shiga taro cikin kasaita. Ina hajiyoyi, uwargida, Amare da kuma masu niyyar
shiga daga ciki? don’t afford to miss this golden [Link]’s refreshing scent ta
kawo muku kayan kamshi masu kyau, inganci da kuma sauki……. Akwai Kaya Kala kala na
nau’in turaruka Akan farashi me [Link] Nationwide delivery
0903425966208081693351 Koda kuɗinka sai da rabonka. Ai ƙamshi duniya ne
__________ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024
babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da
babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200__BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......Muna akan haka sai
kawai ga reply PA ɗin Maash a randa muka aika saƙo na [Link] an amince za'a bamu
500m, amma da sharaɗin sai mun bada footage ɗin nan sannana cika mana. Munta nazari
akan hakan da tunanin akwai talala a batun, daga baya aunty tace babu abinda zai faru in
sha ALLAH. Wannan ƙwarin gwiwa ya sakamu zuwa muka buɗe sabon account da sunan
mai gadina, kai komai ma da nashi akai amfani har account ya samu muka turama Maash.
Kuɗi kuwa a ranar suka shigo. Munta murna da ganin madarar kuɗin nan ziryan, sai hakan
ya ƙara mana ƙaimi sosai. Cikin abinda bai fi mintuna talatin ba muka cire kudin zuwa
account ɗin aunty,shi kuma wancan muka rufesa gaba ɗayansa. Ga kuɗi sun samu amma
video ya gagara samuwa a garemu. Sai ma wani tsautsayi daya so giftawa. Yarinyar ta
samu nasarar cirar waya a jikin mai tsaronta tai kiran da aiki ya kusa buɗe mana. ALLAH
yataimakemu dai-dai sanda Mansoor ke kiran Attahiru akan ya kira dcp ya sanar masa
Aunty na tare da shi. Shine tai kiran yaron namu akan yayi maza yabar gidan da yarinyar
kada kuma ya kuskura yabar wani abu a gidan. Hakan kuwa akayi, sai dai labarin ya canja
kansa a dalilin satar data saci sata. Dan kuwa dai an tare yaronmuan ƙwace Samraah,
shima kuma anyi ram da shi. Mun shiga tashin hankali da baida misali, musamman ma
Aunty, dan kuka ta dinga min a waya kan na rufa mata asiri dan ALLAH kada wanda yaji
wannan magana. Niko na tabbatar mata zanyi hakan amma da sharaɗin bayan auren
Mansoor da Samraah da sati ɗaya zamu saka ya saketa ya auri Husnah. Tace ta yaya?. Na
amsa mata da zamu bar Mansoor ya auri Samraah ne dama dan mu amshi video ɗin
hannunta. Da zarar mun amsa zamu ƙulla mata sharrin da bama shi kaɗai ba kowa sai yaji
ya tsaneta. Ta jinjina al'amarin tare da sanar min ita ba itace abin ji ba Yaya ne da Mansoor.
Niko nace mata karta damu komai zamu yisa a tsare ne, yanzu daimu jira Samraah ta fito
dan a lokacin bamu san Maash bane ya amsheta mun zata ƴan sanda ne. Sai daga baya
muke jin ba ƴan sandan bane sai kuma hankalinmu ya sake tashi. Muna cikin yanayin
ƙullawa da kwancewa sai ga Samraah ta fito. Farin ciki babu irin wanda bamu yi ba, dan
mun san plans ɗinmu zasu cigaba da tafiya kenan. Mun cigaba da tsarinmu yanda ya
kamata ana gobe ɗaurin aure kuma sai komai ya canja daga yanda yake. Dan mun tafi
amsar kayanmu wajen tela da wanda amarya zata saka da ba'a kai ba akai ram da mu....
Shirin kwanciya yayi, lokaci-lokaci yana ɗan jan ƙaramin tsaki dan yunwa yakeji. Da farko
chocolates ɗin nashi na fama ya ɗebo, sai kuma ya maidasu yana jan gajeren tsaki. Harga
ALLAH abinci kuma yafi buƙata dan rabonsa da cin wani abu matsayin normal abinci 2days
kenan. Daga kayan fulawa sai fruits da chocolate yake zubama cikinsa. Saukar idanunsa
akan tray ɗin data shigo da shi ɗazun ya sashi nufar wajen. Kwanikan ya buɗe tamkar
wanda akaima dole. Dan sai faman yamutse fuskayake da ɓata rai. Fruit salad ɗin daya ɗan
sha ɗazun ya zuba ma ido da gasashen naman kaza daketa ƙamshi alamar zai yi daɗi.
Harya maida ya rufe kamar bazai ci ba sai kuma dai ya sake buɗewa dan gwara yaci koda
kaɗan ne so yake yay barci kada yunwar ta takurasa. Saboda in har yaji damuwa da yunwa
tofa da gaske yunwar yake ji. Duk yanda kuma yaso riƙe kansa bashi yiwuwa. Ya tsakuri
kazar zai kai baki akai kiran wayarsa. Yaso sharewa sai dai ganin Abubakar ne babban
yaronsa ne shima dake riƙe da harkokinsa a ƙetare ya sashisaka ta hannunsa daya ɗiba a
bakin nasa yana ɗaukar wayar. Yaci kusan lauma biyar yana wayar, sai da ya kammala
magana da Hayatun ya fahimci ko bissmillah baiyi ba. Kansa ya dafe yana yamutse fuska.
Sai kuma yayi bissmillar sannan ya cigaba da ci. Da yake yunwar yake ji sosai yaci ya kuma
sha fruit salad ɗin shima sannan ya koma bathroom yay brush ya fito. Kansa tsaye ya nufi
gadon zai kwanta sai kuma ya tsaya cak yana kallonta. Gefen lips ɗinsa ya ɗan ciza sai
kuma ya ƙarasa ya ɗauki pillow biyu ya koma saman sofa ya kwanta. Bawani yaji daɗin
kwanciyar bane ba kasancewar bai saba kwanciyar a hakan ba. Iska ya furzar kaɗan tare da
lumshe idanunsa kawai. Barcin ya ɗan jashi da nisa kaɗan saboda gajiyar da yayi aka fara
masa mintsine-mintsine a jiki. Idanunsa ya buɗe kawai batare daya motsa daga kwancen da
yake ba. Tun yana ɗaukar al'amarin wasa har dai yaji yau fa dabance, a farko ya ɗauka
normal ne kamar kullum, dan ya jima yana fuskantar irin wannan yanayi amma jarumtarsa
na tattare komai ta bizne saboda ya riga ya sakama ransa in har ba Ummieta samu lafiya ya
ganta a farin ciki ba baya jin yana da wani spiece a rayuwarsa nakallon wata mace da
wannan siffar. To tayaya ma zai yarda hakan ta kasance. Ace mahaifiyarsa na kwance cikin
lalura mai ban tashin hankali shi kuma hankalinsa nakan samawa gangar jikinsa abinda take
buƙata. Kai impossible. Cikin cizar lips yasake lumshe idanunsa a yanayin tilastama kansa
kamar yanda ya saba. Dan shi bai taɓa shan wani magani domin hana faruwar haka ko
samun sassauci ba. Ya dai riƙe azumi tare da takure kansa matuƙa saboda jarumta. Sai idan
al'amarin yayi tsamarineyake amfani da lemon tsami bisa shawarar abokinsa Taj.. daga ba
hakanba baya shan [Link] ƙanƙanin lokaci wata irin zufa ta gama jiƙe masa jiki, amma
bawon ALLAH ko motsawa baiyi ba yana daga kwancen yana sauraren hukuncin UBANGIJI.
Tsanantar al'amarin ya sashi yunƙurawa a karo na farko ya tashi zaune haƙoransa ya datse
da lips ɗinsa kamar zai huda shi. Zaman ma gagararsa ya nema farayi, ya miƙe tsaye
zuciyarsa na tsananin bugawa. Taku ɗaya biyu ya tsaya cak, saboda ƙullewa da cikin yay
sosai ƙafafun ma kansu riƙewa suke. Ga idonsa ya sauka akan wadda ke kwance a saman
gadonsa tana barcinta hankali kwance. Duk da ba ganin fiskarta yake da ƙyau ba saboda
ƙarancin haske yanda tai luff cikin lallausan blanket ɗinsa ya tabbatar masa da hakan.
Kansa ya kauda, sai kuma ya nufi Bathroom da ɗan yanayin sassarfa na tilastama kai
jarumta. Babbar shower ɗin mai ƙarfi ya sakarma kansa. A cikin ƙanƙanin lokaci jikinsa ya
gama jiƙewa sharkaf, sai dai ta saman kansa yayi amfani da shower cap gudun kada ruwa
ya taɓashi yay mura. Dan shi bashi da wahalar yin mura. Sosai ruwan ya dakesa amma baiji
komai ya canja ba. Sai ma sake ruruwa dayake jikinsa na sake tabbatar ma da yau ɗin fa
yau ce. Cire kayansa yayi ya fito bayan ya ɗaura alwala. Sai dai raka'a biyun farko ma da
ƙyar ya iya kaisu saboda yanda al'amarin ke sake ta'azzara. Shiru ya cigaba da zama a
saman sallayar, kafin kuma dai ya miƙe da ƙyar. Saman gado ya tafi da nufin hawa sai kuma
ya tsaya cak, karan farko ya zubama fuskar Samraah dake shaƙar barcinta a nutse
idanunsa da suka juye gaba ɗaya. Ba wani tar-tar yake iya ganinta ba, sai dai yanayin
ƙarancin hasken sai ya ƙara ƙawata masa ƙyawunta abinka da wanda ke cikin yanayi. A
hankali ya fara takawa tamkar hawainiya mai tsohon ciki. Ya kai hannunsa duka biyu yaja
igiyoyi biyu dake ɗaure da net ɗin da aka zagaye gadon tamkar rumfa. Cizar lips ɗinsa ya
sakeyi yana mai duƙar da kansa tamkar wanda ke jin abinda zai aikata ba dai-dai bane. Har
ya motsa jikinsa da nufin komawa sai kuma ya sake tsayawa cak sakamakon nauyin da
ƙafarsa tai masa. Ga zuciyarsa na ƙara tabbatar masa da (Awwab matarka ce fa, ALLAH ya
halatta maka miyyasa zaka cutar da kanka kaƙi karɓar ni'imar da yay maka. Kaje tareta,
kaje) Da wani irin tashin hankali ya tura yatsunsa cikin sumar kansa ya harmutsata ya furta,
“Ya rabbah Ummie! Ummie! Na, banmata adalci ba. My ALLAH help me! I beg you”. A
dai-dai nan Samraah tayi juyi, bargon daya rufa mata har wuya ta janye ƙasa alamar ya
isheta. Tamkar wadda ake juyawa da remote ta juyo sosai ta inda yaketana facing ɗinsa.
Saukar idanunsa a saman ƙirjinta ya sashi runtse idanunsa da ƙarfi tare da cije lips ɗinsa har
sai da ya fasashi da haƙori. Sai kawai ya zube a saman gadon hannayensa duk biyu dafe da
kansa. Tsawon mintina ya ɗauka a hakan kafin zuciyarsa ta gama yanke masa shawarar
mafita. Fitilar dake cikin gadon ya kunna tare da haurawa gaba ɗayansa. Cikin barci na
dinga jin saukar numfashi mai ɗumi a saman fuskata. Sosai zuciyata ta yanka na buɗe
idanuna. Tar-tar na saukesu akan fuskarsa data gama canjawa zuwa yanayin da ban taɓa
ganinsa ba. Sake faɗuwa gabana yayi na waro idanungaba ɗaya a kan fuskarsa. Idanunsa
dake a kaina fes ya lumshe a bala'in slowly sai kuma ya sake buɗesu cikin tsakkiyar nawa.
Yanzun kam kasa jurewa nayi, cikin rawar murya data lips na furta, “Na shiga uku Awwab
minene haka kake y.....” “Shiiii!!!!” ya faɗa yana sake matso da fuskarsa daf-daf da tawa tare
da ɗaurayatsarsa saman lips ɗina dake rawar tsorata. Cikin wata irin murya mai tsananin
sanyi da zama low can ƙasan maƙoshinsa, ta kuma shaƙe ya furta, “Bana son surutu”........
________________*Aleenah’s Refreshing Scent* Ta kawo muku ingatattun turaruka na
ruwa (perfumes), oil, Humra, Turaren wuta and more. Kunsan kamshi dai rahama ne,
ingantaccen kamshi me rike jiki da Kaya me sa nutsuwa da shiga taro cikin kasaita. Ina
hajiyoyi, uwargida, Amare da kuma masu niyyar shiga daga ciki? don’t afford to miss this
golden [Link]’s refreshing scent ta kawo muku kayan kamshi masu kyau,
inganci da kumasauki……. Akwai Kaya Kala kala na nau’in turaruka Akan farashi me
[Link] Nationwide delivery 0903425966208081693351 Koda kuɗinka sai da
rabonka. Ai ƙamshi duniya ne __________ _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)__ _ _ _ _ _
......Hajiya Mammah na ganin Samraah ta wuce da aikar da tai mata ta wani saki ƙayataccen
murmushi. Sai kuma tabar kitchen ɗin da sauri. Fita tayi daga sashen baki ɗaya zuwa na
Maash. Cikin sanɗa ta leƙa ta window ɗin falon. Kusan abinda ya faru na farko a idonta ya
faru. Sai dai ganin Maash zai fita yasa hankalinta [Link] sauri tabar wajen, ɗakinta ta
koma, ranta a dagule ta rarumi waya tai kiran Rubayya. Bugu biyu kuwa ta ɗaga... “Gaskiya
na gaji Rubayya. Ni fa shiyyasa kikaga sam babu ruwana da wani tsigunne-tsugunnen
malaman nan. Gara na tashi da kaina nayi aiki nasan ni nayi sa”. “Haba hajjajuna relax
mana. Mike faruwa irin wannan ɓaɓatu haka ko shaƙar numfashi bakiyi?”. “Ba dole nayi
ɓaɓatu ba. Yaron nan fa yau ma gashi can ya tsallake abincin can bai ciba. Sai ma shirin
barin gidan yake”. “Ita yarinyar tana ina?” “Mtsoww, oho ma shegiya, ban dai ga ta fito ba
daga bedroom ɗin nasa”. “Fantastic! Ai muna da sauran hope kenan”. “Ta yaya muke da
wani sauran Hope bayan na faɗa miki yama fita a gidan, shegenkamar wani ɗan fashi yayi
shigar baƙaƙen kaya yan koransa biye da shi. Wlhy sai nayi maganin shima wancan shegen
ɗan masu aikatau ɗin Hayatu yake koma wa oho mas”. Dariya Rubayya tayi da ga can, tare
da faɗin, “Ai abin naki da yawa Hajiyata. Yanzu dai kwantar min da hankalinki. Zuwa zakiyi ki
kafa ki tsare ta ko wane hali kada yarinyar tabar sashen nan. Ina kuma turaren daya baki”.
“Mtsoww ke ni ajiye wani batun turare har yanzu banyi ba. Banda rainin wayo taya za'ace
saka turare a wuta zai sa wanda ke nesa da gida dawowa koda ba'a Nigeria yake ba”.
“Humm. Aike kinji matsalata da ke gardama. Ke dai ki gwada mana kiga idan baiyi miki
abinda yace ɗin ba sai ki faɗi koma minene yazo ranki. Amma dan ALLAH ki kwantar da
hankalinki kiyi komai yanda ya kamata daga nan har zuwa safiya idan komai bai farun ba sai
musan matakin ɗauka.” Badan zancen ya shigi Hajiya Mammah ba tayi duk abinda
Rubayyan ta faɗa. Dan sashen Maash taje ta kunna turaren wuta. Yana fara hayaƙi tai kiran
sunansa, “Awwabduk rintsi ka kwana a gida yau. Kayima yarinyar nan fyaɗe. Ka mata
kaca-kaca, fata-fata, yaga-yaga. Kona minti ɗaya kada kaji tausayinta Awwab, karka raga
mata”. Ta ƙare maganar tana kokkora hayaƙin da hannu tako wace kusurwa. Sai da ta
tabbatar tayi duk yanda malamin yace sannan tayi murmushi da fatan dacewa ta fice. Koda
ta koma sashen nata ba kwanciyar tayi ba. Dakon zaman jiran dawowar Maashtayi tacan
balcony ɗin sashenta na upstairs. Duk yanda take jin barci har gyangyaɗina ɗibarta bata
tashi ba a wajen har sai da su Maash suka dawo wajen 1-30. Jitai kamar ta daka tsalle taita
ihu dan daɗi. Tana ganin ya shige ciki shi jaɗai ta ƙarasauke ajiyar zuciya. Da alama ɗan
koran nashi y sauka a gida kenan. Cikin sauri ta sauka downstairs. Kai tsaye ta can baya ta
zagaya cikin garden. Dan windows ɗin Maash na bedroom duk tacan baya suke. Tako ci
Sa'a bai rufe ba. Sai dai gaba ɗaya labulolin a sake suke. Cikin dabara ta ɗan janye tana
leƙen bedroom ɗin. Maash ta hango yana lulluɓa ma mace blanket, sai da tayi tsamm da
ranta ta tabbatar da Samraah ɗince. Jitai kamar ta kurma ihu dan daɗi, amma sai ta kanne,
tadai gyara tsaiwa domin ganin yaya wasan zai kaya.. Komai daya faru tun daga ciwon
Maash har zuwa hawansa saman gadon akan idanunta ne. Maash na gab da cimma burinsa
taji abu yabi takan ƙafarta, firgitar datayi da jin kamar motse-motsen mutane da gittawarsu
ya sata barin wajen cikin rawarjiki. Wannan shine ya hanata ganin ƙarshen faruwar komai.
Amma da tabbas taso komai-da-komai sai ta ɗauka a wayarta dan tana son tayi komai da
shaida. Amma ko'a yanzu ɗin ma wanda ta ɗauka ya wadatar da ita... Hummmm Hannunsa
dake saman lips ɗina na ture, tare da yunƙurawa zan tashi ina faɗin,“To ka tashi min a jiki
mana” A yanayin ƙara shaƙewar muryar tasa dake seizing ya ɗan sake ƙanƙance min
idanunsa cikin tsakkiyar nawa, sai kuma ya shiga hura min iskar bakinsa a hankali, babu
shiri na lumshe nawa idanun ina haɗiyar numfashi. Cigaba yay da hura min iskarta saman
wuyana har a cikin kunne na, gaba ɗaya naji kamar numfashina zai ɗauke. Bam ma san na
sake ƙanƙamesa ba. Sautin fitar murmushinsa naji, tare da fara min magana cikin raɗa a
kunnen nawa. “Ba abinda nake ma ƴan hotels ɗin kike buƙata ba kema?”. Sosai na waro
idanuna da suka gama cika taf da hawaye ina ƙoƙarin ture kansa. Amma ko gezau, cike da
shagwaɓar da ban san tazo min ba na ce, “Ni yaushe nace, kada kamun sharri. Dan ALLAH
ka matsa Ummie nake dafa ma abu a kitchen fa”. “Kin san da Ummien ai kika kawo kanki
nan”. “Na kawo kaina fa? Wlhy Hajiya Mammah ce ta aiko ni kai kuma dan mungunta ka
ɗaureni, ƙilama cocaine ka shaƙa min dan nayi barci.” Bai amsa min ba, sai wani lumshe
idanunsa da yay yana matse fuska alamar da abinda ke damunsa. Gabana ne ya faɗi,
saboda tunawa da zancen Mama Balki akan yanayin ciwon da yake shiga akan Ummie, sai
nai tunanin ko dan na ambaci sunanta ne. Cikin suɓutar baki na ce, “Baka da lafiya ne?”. Na
faɗa cikin rawar murya hawaye na rige-rigen sakko min a guje. Maimakon amsa min sai ya
wani lumshe idanunsa da matso da fuskarsa kan tawa sosai. Idanuna na runtse da sauri ina
ƙanƙame jikina tare da kauda fuskar tawa gefe. Sai kawai naji saukar numfashinsa akan
wuyana zuwa ƙasan wuyan nawa da cikin kunnen yana shinshinata ta. “Na shiga uku, dan
ALLAH Awwab ka rufa min asiri, wai minene haka kake yikamar wani mage”. Na faɗa cikin
zaburowa a ɗan sauran ƙarfin daya rage min. Gocewa yay daga rankwafowar da yay ya
koma gefena. Da alama tanƙwaɓar hannunsa da nayi ne.A zatona na kuɓuta, sai kawai jinai
ya yaye bargon gaba ɗaya ya rungumeni tsam a cikin jikinsa har ina numfashi da ƙyar. Cikin
kunne ya raɗa min, “Idan na rufa mikiasiri ni wazai rufe nawa Samr!”. Yanda ya ambaci
sunan nawa da wani irin salon cire wasalin kowacce harafi yasa jinina yamutsawa gaba
ɗaya. Kuka na sake fashe masa da shi. Ina mai jujjuya kaina dake kwance a ƙirjinsa. “Dan
ALLAH Awwab ka bari zan cutu”. “Zan fiki cutuwa idan nayi hakan”. “Wai dan ALLAH kai
baka da tausayi ne? Baka da.....” “Nace bana son surutu”. Ya faɗa cikin muryar data sake
firgita ni, yana sake ƙanƙameni. Ɗif naga hasken cikin gadon ya koma duhu. Mutsu-mutsu
na farayi na son ƙwatar kai amma yamin riƙon da ban isa aikata hakan ba. Sai kawai na
buɗe baki na fasa masa ƙara. “Gayyato wani nan bazai hana ni karɓar HALAL ɗina ba, dan
ina da taurin kai, idan har nace ZANYI, to sai NAYI Samrh” ya ƙare maganar da rufe min
baki da nasa. Daga haka bai sake bani wata dama ba koda ta shaƙar numfashi ne
cikinsauƙi. Gaba ɗaya ya canja daga wancan Maash ɗin zuwa wanda ban taɓa gani ba.
Tunda nake a rayuwata ban taɓa tunanin akwai makamancin irin wannan tashin hankalin na
kana ji kana gani ba sai yau. Sam baya jin roƙo, baya jin magiya. Saima sake tabbatar min
da shi ɗin mayuncin zaki ne da in ya ɓalle abinda ya fito nema kawai yake farauta. Tun ina
iya banbancewa har komai ya ƙwace min daga gangar jiki zuwa fitar
numfashi….Matsanancin firgicin da muka shiga na ganin wanda yasa aka satomu bazai
musaltu ba. Dan kuwa ba kowa bane face Maash. Duk da sau ɗaya na taɓa ganinsa a
rayuwata hakan bai hanani gane sa ba. Roƙonsa muka dinga yi da magiya amma ko sau
ɗaya bai ɗaga kai ya kallemu ba. Sai da ya mula dan kansa kusan mintuna ashirin sannan
ya furta, “Su wanene ku?”. Kasa fahimtar tambayar tasa mukayi, sai da yaronsa ya daka
mana tsawa sannan na bada amsa ina nuna Aunty. Nace wannan Yayata ce ni kuma
ƙanwatarta ce”. Shiru bai sake tanka mana ba. Sai yaronsa ne ya tura mana tab da hoto a
jiki, cikin tsawa ya ce, “Miye haɗinku da wannan yarinyar?”. Hoton muka kalla, ba kowa bace
face budurwar Mansoor. Kasa bashi amsa mukayi, sai da Maash ɗin da bai sake tankawa ba
ya jawo bindiga ya nuna mu batare da yayi magana ba shima. Atake jikinmu ya fara ɓari,
kallan kallo muka fara, kafin tuni bakin Aunty ya buɗe ta shiga zayyano bayani akan
alaƙarmu da Samraah. Har takai ayababu wanda ya tanka a cikinsu har tsawon wasu
mintuna. Miƙewa Maash dako kallonmu bai sake yi ba yayi, sai da yaje tsakkiyar falon
batare da ya juyo ba ya furta, “Kabasu Account details su saka min kuɗina. Ka kuma faɗa
musu tun kafin na sakasu nadama su janye abinda suke shirin ƙullawa. Ciki harda auren
yarinyar wa ɗansu, idan kuma sukayi taurin kai, su kuka da kansu. Dan sai na sakasu dana
sani”. Da ga haka yay ficewarsa batare daya sake ko waiwayo mu ba. Muna ji muna
ganimuna hawaye yay kiran waya aka kwashe kuɗaɗensu dake account ɗin aunty da wanda
ke hannuna. Sannan ya sake tabbatar mana da musan mi mukeyi kafin lokaci ya ƙure
[Link] Maash baya magana biyu. Akoda yaushe zamu iya ganin jami'an tsaro da ƴan
jaridahar gidajenmu... Bayan an dawo damu a inda aka ɗauke mu bamu nema shagon tela
ba muka dawo gida a hargitse. Shawara muka shiga ƙullawa, dan ko kaɗan bamuga imani a
cikin idanun Maash ɗin nan ba. Dan haka muka shawarar tsaida batun auren Mansoor da
Samraah, ta hanyar zuwa gidansu muka sami iyayenta maza mukayi rashin mutunci. Aunty
harda marin wan mahaifin yarinyar. Wannan shine ya fusata su sukai alƙawari har abada
bazasu haɗa zuri'a damu ba. Mu kuma sauraresu a yau sai sun ɗaurama ƴarsuaure da miji
gangariya.......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ ......Hajiya Mammah na
ganin Samraah ta wuce da aikar da tai mata ta wani saki ƙayataccen murmushi. Sai kuma
tabar kitchen ɗin da sauri. Fita tayi daga sashen baki ɗaya zuwa na Maash. Cikin sanɗa ta
leƙa ta window ɗin falon. Kusan abinda ya faru na farko a idonta ya faru. Sai dai ganin
Maash zai fita yasa hankalinta [Link] sauri tabar wajen, ɗakinta ta koma, ranta a dagule ta
rarumi waya tai kiran Rubayya. Bugu biyu kuwa ta ɗaga... “Gaskiya na gaji Rubayya. Ni fa
shiyyasa kikaga sam babu ruwana da wani tsigunne-tsugunnen malaman nan. Gara na tashi
da kaina nayi aiki nasan ni nayi sa”. “Haba hajjajuna relax mana. Mike faruwa irin wannan
ɓaɓatu haka ko shaƙar numfashi bakiyi?”. “Ba dole nayi ɓaɓatu ba. Yaron nan fa yau ma
gashi can ya tsallake abincin can bai ciba. Sai ma shirin barin gidan yake”. “Ita yarinyar tana
ina?” “Mtsoww, oho ma shegiya, ban dai ga ta fito ba daga bedroom ɗin nasa”. “Fantastic! Ai
muna da sauran hope kenan”. “Ta yaya muke da wani sauran Hope bayan na faɗa miki
yama fita a gidan, shegenkamar wani ɗan fashi yayi shigar baƙaƙen kaya yan koransa biye
da shi. Wlhy sai nayi maganin shima wancan shegen ɗan masu aikatau ɗin Hayatu yake
koma wa oho mas”. Dariya Rubayya tayi da ga can, tare da faɗin, “Ai abin naki da yawa
Hajiyata. Yanzu dai kwantar min da hankalinki. Zuwa zakiyi ki kafa ki tsare ta ko wane hali
kada yarinyar tabar sashen nan. Ina kuma turaren daya baki”. “Mtsoww ke ni ajiye wani
batun turare har yanzu banyi ba. Banda rainin wayo taya za'ace saka turare a wuta zai sa
wanda ke nesa da gida dawowa koda ba'a Nigeria yake ba”. “Humm. Aike kinji matsalata da
ke gardama. Ke dai ki gwada mana kiga idan baiyi miki abinda yace ɗin ba sai ki faɗi koma
minene yazo ranki. Amma dan ALLAH kikwantar da hankalinki kiyi komai yanda ya kamata
daga nan har zuwa safiya idan komai bai farun ba sai musan matakin ɗauka.” Badan zancen
ya shigi Hajiya Mammah ba tayi duk abinda Rubayyan ta faɗa. Dan sashen Maash taje ta
kunna turaren wuta. Yana fara hayaƙi tai kiran sunansa, “Awwabduk rintsi ka kwana a gida
yau. Kayima yarinyar nan fyaɗe. Ka mata kaca-kaca, fata-fata, yaga-yaga. Kona minti ɗaya
kada kaji tausayinta Awwab, karka raga mata”. Ta ƙare maganar tana kokkora hayaƙin da
hannu tako wace kusurwa. Sai da ta tabbatar tayi duk yanda malamin yace sannan tayi
murmushi da fatan dacewa ta fice. Koda ta koma sashen nata ba kwanciyar tayi ba. Dakon
zaman jiran dawowar Maashtayi tacan balcony ɗin sashenta na upstairs. Duk yanda take jin
barci har gyangyaɗina ɗibarta bata tashi ba a wajen har sai da su Maash suka dawo wajen
1-30. Jitai kamar ta daka tsalle taita ihu dan daɗi. Tana ganin ya shige ciki shi jaɗai ta
ƙarasauke ajiyar zuciya. Da alama ɗan koran nashi y sauka a gida kenan. Cikin sauri ta
sauka downstairs. Kai tsaye ta can baya ta zagaya cikin garden. Dan windows ɗin Maash na
bedroom duk tacan baya suke. Tako ci Sa'a bai rufe ba. Sai dai gaba ɗaya labulolin a sake
suke. Cikin dabara ta ɗan janye tana leƙen bedroom ɗin. Maash ta hango yana lulluɓa ma
mace blanket, sai da tayi tsamm da ranta ta tabbatar da Samraah ɗince. Jitai kamar ta
kurma ihu dan daɗi, amma sai ta kanne, tadai gyara tsaiwa domin ganin yaya wasan zai
kaya.. Komai daya faru tun daga ciwon Maash har zuwa hawansa saman gadon akan
idanunta ne. Maash na gab da cimma burinsa taji abu yabi takan ƙafarta, firgitar datayi da jin
kamar motse-motsen mutane da gittawarsu ya sata barin wajen cikin rawarjiki. Wannan
shine ya hanata ganin ƙarshen faruwar komai. Amma da tabbas taso komai-da-komai sai ta
ɗauka a wayarta dan tana son tayi komai da shaida. Amma ko'a yanzu ɗin ma wanda ta
ɗauka ya wadatar da ita... Hummmm Hannunsa dake saman lips ɗina na ture, tare da
yunƙurawa zan tashi ina faɗin,“To ka tashi min a jiki mana” A yanayin ƙara shaƙewar muryar
tasa dake seizing ya ɗan sake ƙanƙance min idanunsa cikin tsakkiyar nawa, sai kuma ya
shiga hura min iskar bakinsa a hankali, babu shiri na lumshe nawa idanun ina haɗiyar
numfashi. Cigaba yay da hura min iskarta saman wuyana har a cikin kunne na, gaba ɗaya
naji kamar numfashina zai ɗauke. Bam ma san na sake ƙanƙamesa ba. Sautin fitar
murmushinsa naji, tare da fara min magana cikin raɗa a kunnen nawa. “Ba abinda nake ma
ƴan hotels ɗin kike buƙata ba kema?”. Sosai na waro idanuna da suka gama cika taf da
hawaye ina ƙoƙarin ture kansa. Amma ko gezau, cike da shagwaɓar da ban san tazo min ba
na ce, “Ni yaushe nace, kada kamun sharri. Dan ALLAH ka matsa Ummie nake dafa ma abu
a kitchen fa”. “Kin san da Ummien ai kika kawo kanki nan”. “Na kawo kaina fa? Wlhy Hajiya
Mammah ce ta aiko ni kai kuma dan mungunta ka ɗaureni, ƙilama cocaine ka shaƙa min dan
nayi barci.” Bai amsa min ba, sai wani lumshe idanunsa da yay yana matse fuska alamar da
abinda ke damunsa. Gabana ne ya faɗi, saboda tunawa da zancen Mama Balki akan
yanayin ciwon da yake shiga akan Ummie, sai nai tunanin ko dan na ambaci sunanta ne.
Cikin suɓutar baki na ce, “Baka da lafiya ne?”. Na faɗa cikin rawar murya hawaye na
rige-rigen sakko min a guje. Maimakon amsa min sai ya wani lumshe idanunsa da matso da
fuskarsa kan tawa sosai. Idanuna na runtse da sauri ina ƙanƙame jikina tare da kauda fuskar
tawa gefe. Sai kawai naji saukar numfashinsa akan wuyana zuwa ƙasan wuyan nawa da
cikin kunnen yana shinshinata ta. “Na shiga uku, dan ALLAH Awwab ka rufa min asiri, wai
minene haka kake yikamar wani mage”. Na faɗa cikin zaburowa a ɗan sauran ƙarfin daya
rage min. Gocewa yay daga rankwafowar da yay ya koma gefena. Da alama tanƙwaɓar
hannunsa da nayi ne.A zatona na kuɓuta, sai kawai jinai ya yaye bargon gaba ɗaya ya
rungumeni tsam a cikin jikinsa har ina numfashi da ƙyar. Cikin kunne ya raɗa min, “Idan na
rufa mikiasiri ni wazai rufe nawa Samr!”. Yanda ya ambaci sunan nawa da wani irin salon
cire wasalin kowacce harafi yasa jinina yamutsawa gaba ɗaya. Kuka na sake fashe masa da
shi. Ina mai jujjuya kaina dake kwance a ƙirjinsa. “Dan ALLAH Awwab ka bari zan cutu”.
“Zan fiki cutuwa idan nayi hakan”. “Wai dan ALLAH kai baka da tausayi ne? Baka da.....”
“Nace bana son surutu”. Ya faɗa cikin muryar data sake firgita ni, yana sake ƙanƙameni. Ɗif
naga hasken cikin gadon ya koma duhu. Mutsu-mutsu na farayi na son ƙwatar kai amma
yamin riƙon da ban isa aikata hakan ba. Sai kawai na buɗe baki na fasa masa ƙara.
“Gayyato wani nan bazai hana ni karɓar HALAL ɗina ba, dan ina da taurin kai, idan har nace
ZANYI, to sai NAYI Samrh” ya ƙare maganar da rufe min baki da nasa. Daga haka bai sake
bani wata dama ba koda ta shaƙar numfashi ne cikinsauƙi. Gaba ɗaya ya canja daga
wancan Maash ɗin zuwa wanda ban taɓa gani ba. Tunda nake a rayuwata ban taɓa tunanin
akwai makamancin irin wannan tashin hankalin na kana ji kana gani ba sai yau. Sam baya
jin roƙo, baya jin magiya. Saima sake tabbatar min da shi ɗin mayuncin zaki ne da in ya
ɓalle abinda ya fito nema kawai yake farauta. Tun ina iya banbancewa har komai ya ƙwace
min daga gangar jiki zuwa fitar numfashi.... Matsanancin firgicin da muka shiga na ganin
wanda yasa aka satomu bazai musaltu ba. Dan kuwa ba kowa bane face Maash. Duk da
sau ɗaya na taɓa ganinsa a rayuwata hakan bai hanani gane sa ba. Roƙonsa muka dinga yi
da magiya amma ko sau ɗaya bai ɗaga kai ya kallemu ba. Sai da ya mula dan kansa kusan
mintuna ashirin sannan ya furta, “Su wanene ku?”. Kasa fahimtar tambayar tasa mukayi, sai
da yaronsa ya daka mana tsawa sannan na bada amsa ina nuna Aunty. Nace wannan
Yayata ce ni kuma ƙanwatarta ce”. Shiru bai sake tanka mana ba. Sai yaronsa ne ya tura
mana tab da hoto a jiki, cikin tsawa ya ce, “Miye haɗinku da wannan yarinyar?”. Hoton muka
kalla, ba kowa bace face budurwar Mansoor. Kasa bashi amsa mukayi, sai da Maash ɗin da
bai sake tankawa ba ya jawo bindiga ya nuna mu batare da yayi magana ba shima. Atake
jikinmu ya fara ɓari, kallan kallo muka fara, kafin tuni bakin Aunty ya buɗe ta shiga zayyano
bayani akan alaƙarmu da Samraah. Har takai ayababu wanda ya tanka a cikinsu har tsawon
wasu mintuna. Miƙewa Maash dako kallonmu bai sake yi ba yayi, sai da yaje tsakkiyar falon
batare da ya juyo ba ya furta, “Kabasu Account details su saka min kuɗina. Ka kuma faɗa
musu tun kafin na sakasu nadama su janye abinda suke shirin ƙullawa. Ciki harda auren
yarinyar wa ɗansu, idan kuma sukayi taurin kai, su kuka da kansu. Dan sai na sakasu dana
sani”. Da ga haka yay ficewarsa batare daya sake ko waiwayo mu ba. Muna ji muna
ganimuna hawaye yay kiran waya aka kwashe kuɗaɗensu dake account ɗin aunty da wanda
ke hannuna. Sannan ya sake tabbatar mana da musan mi mukeyi kafin lokaci ya ƙure
[Link] Maash baya magana biyu. Akoda yaushe zamu iya ganin jami'an tsaro da ƴan
jaridahar gidajenmu... Bayan an dawo damu a inda aka ɗauke mu bamu nema shagon tela
ba muka dawo gida a hargitse. Shawara muka shiga ƙullawa, dan ko kaɗan bamuga imani a
cikin idanun Maash ɗin nan ba. Dan haka muka shawarar tsaida batun auren Mansoor da
Samraah, ta hanyar zuwa gidansu muka sami iyayenta maza mukayi rashin mutunci. Aunty
harda marin wan mahaifin yarinyar. Wannan shine ya fusata su sukai alƙawari har abada
bazasu haɗa zuri'a damu ba. Mu kuma sauraresu a yau sai sun ɗaurama ƴarsuaure da miji
gangariya.......... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta
2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon
zubi da babuirinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK
NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH
SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A
BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi
wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA
BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA
ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _**_Typing _* *_
TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ _ _ _ _ _ .......Iyakar galabaita
Samraah ta kai ƙololuwa a hannun Maash ta yanda a shi karankansa bai san aika-aikar
daya aikata ba sakamakon abinda ke aiki a jikinsa. Duk da yaso binta a nutse a farko, sai
dai tsafi gaskiyar mai shi, sannan ƙaddara ta rigayi fata. Tuni komai ya ƙwace masa. Tun
yana iya jiyo kuka da magiya da roƙon daSamraah ke masa har ya daina ji da gane komai
sai abinda ya saka gaba. Burinsa kawai ya cimma manufarsa ko zai samu sassauci da
rangwamen wutar masifar dake ruruwa a jikinsa. Koda ya cimma inda yake fatan kaiwar sai
komai ya sake ƙwace masa. Wani irin fitinannen ciwon kai mai azaba yay masa dirar mikiya.
Bai sake gane ainahin halin da yake cikiba, da kuma jefa yarinyar mutane da tuni
numfashinta ya rabu da gangar jikinta sai da gari ya waye gangaran. Zafin rana da haskenta
suka dallare masa idanu. Da ƙyar ya iya buɗesu kuwa. Ganin hasken ranar ne muraran ya
saka zuciyarsa motsawa da ƙarfi, saurin kallon ƙaramin agogon dake a bed side drawer
ɗinsa yayi. 7:2am. “Ya subahanallah”. Ya faɗa yana yunƙurawa gaba ɗayansa zaune. Tashin
hankalin tuna baiyi fa ko sallar asuba ba ya sashi zabura ya sauka a gadon batare da
hankalinsa ya kai kan Samraah da har yanzu ke a sume ba. Cak ya tsaya yana kallon
jikinsa, sai kuma ya kalla gadon da sauri zuciyarsa na tsitstsinkewa. Ji yay gaba ɗaya
ƙafafunsa na neman kasa ɗaukarsa, dan take komai daya faru a darenna jiya ya shiga dawo
masa dalla-dalla. Wani irin tashi tsigar jikinsa ta farayi, cikin rawar hannu ya kai hannun nasa
saman blanket ɗin kusan rabin jikinta ke a cikinsa. Janyewa yay a hankali zuciyarsa na
cigaba da bugawa tamkar zata fito ta bakinsa. Da wani irin sauri ya saki blanket ɗin yay
baya yana waro gaba ɗaya manyanidanunsa kalar na maguna waje. Blue ɗin tsakkiyarsu ya
sake fitowa raɗam. “Innalillahi wa'inna-ilaihi raji'un” ya shiga ambata. Sai kuma ya tura
hannunsa cikin sumar kansa ya hargitseta tare da maidata gaba yay kuma baya da ita yana
furzar da wani irin zazzafar huci. Rasa ma abinda ya dace yayi yay, sai da zuciyarsa ta sake
ayyana masa (sallah) sannan ya zabura bathroom bayan ya sake jan blanket ɗin ya
rufamata. Wankayake amma maƙoshinsa sai kai-kawo yake. Ji yake tamkar ƙirjinsa zai
fashe. Gaba ɗaya hannayensa ya tura cikin gashin kansa da ruwa ke jiƙawa. Da ƙarfi ya
ƙwala kiran sunansa jikinsa na wata irin karkarwa. “Awwabbbbbb!! Are you mad?!”. Da
gaske zuciyar ƴan maza ta motsa, dan a take idanunsa gaba ɗaya suka gama juyewa. Wani
irin jiri ya fara yawo kansa. Tako ina jijiyoyin jikinsa sun bayyana kansu fiye da yanda gashin
jikinsa ke a mimmiƙe. Ji yake kamar yayta dukan kasan kozai samu sassaucin abinda yake
ji. Sai dai babu dama. Dole ya gaggauta yin wanka yafito. Sallar da zuciyarsa keta sake
jaddada masa ya fara gabatarwa. Gara yayi ko zai dawo a hayyacinsa ya fuskanci mike
damunsa. Koda ya idar sai ya kasa motsi. Yana zaune kawai a saman sallayar ya zubama
guri ɗaya idanu, sai Adams apple ɗinsa ne ke wani irin kai-kawo da sauri-sauri. Ga idanunsa
gaba ɗaya sun gama juyewa. Yafi mintuna goma a wajen kafin yay jarumtar miƙewa. Kai
tsaye gadon ya nufa, ya kai zaune ta gefen kanta da ɗaukar goran ruwa dake a bed side
drawer ya zuba a hannunsa kaɗan sannan ya shafa mata a fuska. Shiru bata motsa ba, dole
ya sake yin haka, sai da yay sau uku kafin ta zabura. Sai kuma ta ƙwalla ƙara gaba ɗayanta
ta faɗa jikinsa ta ƙanƙamesa. Sai rawa jikin nata yake kaf-kaf-kaf abin tausayi. Da farko kasa
ko motsi yayi, sai kuma a hankali ya kai duka hannayensa biyu a saman bayanta ya
manneta a jikin nashi da ƙyau, tare da lumshe idanunsa sambatunta mai cike da roƙo da
magiya da neman agaji na ratsa masa cikin kunne. Sunfi mintuna biyar a hakan kafin ya
buɗe idanunsa a hankali. Da ƙyar ya iyabuɗe lips ɗinsa cikin wata iriyar muryar da baka isa
fassara yanayin da yake a cikiba ya furta, “Stop crying”. Zabura Samraah tayi, sai kuma ta
fincike jikinta gaba ɗaya dake karkarwa. Da alama jin muryar tasa ne ya firgitata. Wani irin
fisga numfashinta ya shigayi, ta dinga jan jikinta dake rawa baya daga nasa da ƙyar tana
jujjuya kai. Hawaye kam ai gaba ɗaya sun gama wanke fiskarta har zuwa saman wuyanta.
Sai kawai ta tafi zatazube gaba ɗayanta alamar numfashin nata ya jaa. Da sauri ya riƙota ta
faɗo [Link] da yin cak ya zubama fiskarta data gama dagulewa firgitattun idanunsa
kawai. Tsahon mintuna biyu ya jasu yuuuu kamar zai lunshe sai kuma ya buɗe. Kwantar da
itayay a hankali, tare da jan blanket ɗin ya sake rufa mata a jiki. Bathroom ya nufa bisa
umarnin shawarar da zuciyarsa ke bashi. Sai dai me, yana tsaka da haɗa ruwan ɗumi ya ji
hayaniya. Tsai yay da ransa alamar saurare, ji yay hayaniyar na sake matsoshi, jin tabbas a
sashensa ne fa ya sashi miƙewa tsaye sosai. Sai dai kafin yayi wani yunƙuri yaji saukar
muryar Hajiya Mammah a tsakkiyar kunensa tabbacin ta shigo ne har cikin bedroom ɗin
[Link] take ƙwala kiran sunansa a haukace ne ya sashi buɗe ƙofar ya fito a nutsensa.
Fitowar tasa dai-dai da buga wani uban tsalle da tayi tana zabga salati. Sai kuma ta shiga
nuna Samraah dake a saman gado. “Na shiga uku ni Nafi, Awwab mi zan gani haka?
Wacece wannan a gadonka? Miya kawo mace ɗakinka a irin wannan lokacin kai da ba aure
ba!! Mu'azz! Mu'azz!!”. Ta shiga ƙwala kiran sunan Paah. Sai lokacin ne Maash yay wani irin
datse haƙoran ɓacin rai yana watsa mata wani irin shegen kallon takaici, a zafafe ya nufi
ƙofar da ake ƙoƙarin buɗewa ya dinkare. Itama a kausashe cike da gizago yay mata nuni da
ƙofar yana faɗin, “Ki fita anan”. “Anƙi a fitan dan ubanka, yanzu Awwab kamana adalci
kenan. Yarinyar mutane kai ma fyaɗe!! Shiyyasa tun dare muke nemanta amma ko sama ko
ƙasa a gidan nan. Kashemukake son kayi? Can ga rundunar ƴan sanda nan da farar safiya
sunzo kamaka, ashe kana anan kana aika-aika kuma”. Zaka rantse bai jima mitake faɗa ba,
dan ƙoƙarin sakama ƙofar key kawai yake yi, ga shi tacan baya kuma Paah nata bugawa da
kiran sunansa. Zuwa yay zai wuceta yaji Paah ya fashe da kuka yana sake buga ƙofar. Cak
ya tsaya daga yunƙurin isa gadon da yake yi. Ya ɗauki kusan minti ɗaya a hakan kafin ya
motsa jikinsa a hankali ya koma baya, ƙofar ya buɗe, sai dai baice komai ba ya sai kallon
Paah. Kafin ma yay magana Paah ɗin shi ya kamo hannunsa yana faɗin, “Muhammad akwai
damuwa fa, gidan nan zagaye yake da jami'an tsaro wai zasu kamaka. Muhammad mike
faruwa ne? Mi kayi musu?”. Idanu kawai ya zubama Paah ɗin tamkar wani gunki, dai-dai
nan Hayatu ya shigo shima a hargitse. Daga shi sai jallabiya alamar fitar bata shiri bace ba.
Ko iya gaida Maash ɗin baiyi ba ya fara magana cikin tashin hankali. “Sir akwai shiri a
wannan al'amarin babba. Dan ALLAH karka fito komi zasuyi. Ni zan bisu muje, ba sunce dai
tambayoyi bane zan amsa musu duk irin wadda suke buƙata”. Shiru Maash ɗin nan ma bai
tanka ba. Sai juyawa yay ya watsama Hajiya Mammah wani irin kallo. Cikin silent voice ɗin
nan tashi a daƙile ya furta, “Out!”. “Out? Awwab ni kake cema out!”. Cike da fusata ya sake
furta, “I say Out”. Ya ƙare maganar yana matsa mata a hanya alamar dai ta fitan kawai.
Gaba ɗaya jikin Mammah ya gama sanyaya. Mamakin Maash ya gama kasheta da rashin
mutuncinsa. Wata wutar bala'i data hango cikin idanunsa ya sakata fitar, cikin ɓacin rai ta ce,
“Mara mutunci fitsararre gani na fitan, ita kuma yarinyar daka gama wulaƙantama rayuwa a
ciki fa ko sai ta mutu zakafiddo ta?.” Cikin mamakin furucin Hajiya Mammah ɗin duk aka
zuba mata ido. Ganin ta samu nasarar samun attention ɗin kowa a wajen ta fara matse
ƙwallar munafunci. “Yarinyar da ake nema tun daren jiya ce a ɗakinsa kamar matacciya. Na
tambayesa miya faru yaƙi amsa min, shike nan Awwab bazai barmu muji da tashin hankali
ɗaya bafisabilillahi. Idan ba zubar da mutunci ba miya kawota cikin ɗakinsa?”. Kallonsa
Paah yayi, cikin ɗan zafi-zafi ya ce, “Muhammad mike faruwa? Wace yarinya ce a ɗakin ka?
Mi take yi kuma?”. Shiru tamkar bazai tanka ba. Sai kuma a hankali batare daya kalli Paah
ɗin ba ya furta, “Kayi haƙuri abinda ya shafeni ne Paah”. “Abinda ya shafe ka?”. Paah ɗin ya
maimaita da mamaki. Sai kuma ya cigaba da faɗin, “Muhammad wai miyyasa kai bazaka
canja bane? Yanzu wanne kake son mu ɗauka a cikin waɗan nan tashin hankalin? Jiran da
jami'an tsaro ke maka a waje runduna guda tamkar wani shugaban kidnappers kona yan
fashi? Ko kuwa abinda Adda ta faɗa ka aikata anan?”. Idan dutse ya motsa to Maash ya
tankama Paah ɗin. Sai ma dai-dai nan TJ ya shigo a haukace yana kuka. Ƙasa ya durƙushe
cikin matsanancin tashin hankali yake sanar musu gafa Hayatu can zai miƙa kansa ga DSS
ɗin can. Sannan su kuma sun tattare ma'aikatan gidan har da su Mama Balki wai zasu wuce
da su. Idan sunyi hakanBoss dole ka miƙa kanka wai”. Idan ma yace baya a cikin tashin
hankali yayi ƙarya, sai dai jarumtarsa ta shanye komai baka isa karantar abinda ke akan
fuskarsa ba bayan canjawar launin idanunsa. Shi ba damuwarsa masu jiran nashi a waje ba.
Yarinyar nan dake buƙatar taimakonsa itace tashin hankalin sa. A fili kam komai baice ba
face raɓa Paah da Hajiya Mammah da Hajiya ƙarama, sai kawunsa Abdullahi da matarsa ya
fice [Link] sauri Paah da Tj da Uncle ɗin suka take masa baya. Ganin haka itama
matar Uncle ɗin ta bisu, aka bar Hajiya Mammah da Hajiya ƙarama na kallan kallo. Sai
kumasuka zabura suma suka bisu saboda kururuwar ihun da sukaji da basu san kona
wanene ba ga ƙarar harbin bindiga...... _Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi
tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne.
Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_
_HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC
NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN
KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar
NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_*09033181070**_karki
bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA
BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama
iyayenmu _**_Typing _* *_ TSUTSAR NAMA....!! _* _(Itama nama ce)_ _ __ _ _ _
......Fitowarsa cikin takun nan nasa na isa da izza tamkar babu wani abinda ke damunsa ya
saka su Azizat nutsuwa. Dan dama sune ke ihun saboda harbin da jami'in yayi sama. Duk
da kasancewarsu jami'an tsaro kwarjininsa da gizago sai da ya tsargamusu zukata. Wani irin
tsaiwar ƙasaita da zuba ma jami'in daya ɗaura bindiga a saman kan Hayatu yayi har kusan
minti ɗaya, sai kuma ya miƙama TJ dake ta bayansa yana rawar jiki hannu, a hankali ya
furta “Phone”. Da sauri TJ ya zaro wayarsa ya miƙa masa cike da girmamawa. Batare da
Maashyace komai ba, a kuma tunanin kowa wani zai kira, amma sai kawai sukaga ya shiga
ɗaukar hoto. Sai da yay a ƙalla kala huɗu kafin ya tura wayar aljihu ya sake gyara tsaiwarsa.
Cikin daƙilalliyar muryar da sauke idanunsa akan ogansu ya furta, “Wace doka ce ta baku
damar shigowa cikin gidana kuyi harbi batare da kun samu wani dalilin yin hakan ba? Wace
doka ce ta baku damar shigowa har cikin gidana kuci zarafin ahalina? Bayan ba'a turoku
domin su ba an turoku ne gareni ni ɗaya”. Rasa wace amsa ya kamata su bashi sukayi, sai
ƴar kallan kallo suke. Sai daogan nasu yaga zasu muzanta cikin aro jarumtar dole ya matso
inda Maash ɗin ya ke ya miƙa masa takardar hannunsa. “Munada cikakken lasisin shigowa
gidanka Mr Awwab El-Mu'azz Adams”. Da ga shi har takardar Maash yabi da kallon
wulaƙanci batare da ya amsa ba. “Baka amsa min tambaya ta ba ai”. Ya faɗa a daƙile.
Kame-kame jami'in ya fara cikin son aro jarumtar dole. Sai kawai Maash ya zare takardar
daga hannunsa yana faɗin, “Okay bama sai ka amsa ba anan. Next time kawai”. Ya ƙare
maganar cike da rainin wayo yana kallon takardar. Yana gama karantawa ya saki wani
shegen murmushi, a saman lips ɗinsa ya furta “Mr Paul” dan ya fahimci kai tsaye daga inda
saƙon yake. Nuni yay ma Hayatu da ya tashi. Babu musu kuwa ya miƙe ya nufosa. Hannu
yasa a aljihu ya ciro wayar TJ daya amsa da key ɗin bedroom ɗinsa ya miƙa masa. “Ka
bama Mama ta dubata. Idan akwai matsala kuje da ita asibiti zan sameku acan. Juliet taje ta
ƙarasa meeting ɗin jiya”. “Amma sir...” Ɗauke kansa yay alamar baya buƙatar jin komai da
ga Hayatun. Tj ya kalla tare da faɗin, “Bani key ɗin mota”. Cikin sauri TJ ya zaro ya miƙa
masa. Batare da ya kallako inda su Hajiya Mammah suke ba ya matsa ga jami'an tsaron.
Wani ne ya yunƙuro da Handcuffs a hannunsa da sauri. Wani banzan kallo da Maash ɗin ya
masa bai ma san yataka burki ba harda cin tuntuɓe. Wucewarsa yay ga motarsa ya buɗe ya
shiga mazaunindriver. Sai da yazo saitin ogan nasu ya tsaya, batare da ya kallesa ba ya
furta, “Zan iya wucewa ni kaɗai?”. Kallonsa kawai shugaban jami'an yake. Dan shi kam
yanzu yake sake tabbatarda rashin mutuncin Maash ɗin da ake faɗa ya zarta duk yanda aka
gaya masa ashe. Ga yaron da shegen kwarjini. Duk da kasancewarsa jami'in tsaro, a
shekaru kuma zai iyahaifar Maash ɗin, wata irin shakkarsa yake ji har ƙarƙashin zuciyarsa.
Har takai yafara jin nadamar amsar wannan aikin da yay. Yaransa biyu ya bama umarnin
shiga bayan motar, shi kuma ya shiga gaba kusa da Maash ɗin. Sauran kuma suka fita da
sauri wajen gate inda motocinsu da sauran ƴan uwansu suke. Shi Maash ma sai abin yaso
bashi dariya ganin yanda aka cika kusan rabin street ɗin da jami'an tsaron kai kace sunzo
kamo wani ƙasurgumin ɗan ta'adda ne daya addabi duniya. Lalataccen Murmushi ne ya
suɓuce masa kaɗan. Dan in ba kallonsakake ba bama zaka taɓa fahimtar yayisa ba. A
nutsensa yake jan motar tamkar wanda baya so, har suka iso babban headquters ɗin DSS
ɗin dake a garin na Lagos babu wanda yay ko tari a motar..... Motocin na gama fita a
harabar gidan Hayatu yay wani irin sauke numfashin damuwa. Sai kuma ya maida kallonsa
gasu Paah dake ƙoƙarin nufar motoci alamar zasubi bayansu. Nufarsu shima yayi, cikin
girmamawa ya dakatar da su. Bayani yaymusu akan suyi haƙuri kar suyi gaggawar binsu har
sai ya sanar da lawyers ɗinsu yanzu. Duk sun nuna gamsuwarsu akan hakan, shima sai yay
ƙoƙarin ciro wayarsa a aljihu ya shiga kiran lawyers ɗin nasu har su uku. Yayinda shi kuma
Paah ke ƙoƙarinneman Baba prof.. da baya ma ƙasar kusan sati uku kenan. Hayatu na
gama kiran lawyers ɗinsu ya isa ga Mama Balki dake ta faman share hawaye ita da su
Bahijja. Key ɗin da Maash ɗin ya bashi ya bata, tare da mata bayani. Wani irin ajiyar
zuciyata sauke a karo na farko, dan dama hankalinsu a matuƙar tashe yake tun sabe na
rashin ganin Samraah ɗin, ita a zatonta ma ko guduwa tayi. Dan ko'ina na gidan babuinda
ba'a duba ba har sashen Hajiya Babba daya zama na farko amma babu ita. Batare da kowa
ya farga ba Mama Balki ta zare jikinta sashen Maash. Dan su Hajiya Mammah sunata
bige-bigen waya ne... Matuƙar tausayin Samraah ne ya cika Mama Balki har sai da tayi
hawaye. Bata kawo a ranta wani dalili ne ya saka Maash yin wannan ɗanyen aikin ba, sai
ƙila gardama Samraah ɗin ta masa. Amma yanda tasan Maash da tausayi da ƙoƙarin tsare
hakkin kowa a rayuwa da mamaki wannan al'amari. Dan gaba ɗaya al'amarin babu tausayi a
ciki. (Koda yake ƙila shima ya kasa riƙe kansa ne) zuciyarta ta ayyana mata tana mai
ƙoƙarin ganin bataji zafin Maash ɗin ba a ranta. Ruwa ta shafa ma Samraah ta kawo
numfashi, kukan data fashe da shi cikin zabura ya saka Mama Balki riƙota jikinta ta
rungume. Sai kawai itama ta fara hawayen tana lallashinta. Jin muryar Mama Balki yanzu ba
shi ba ya sakani jin nutsuwa. Sake ƙankameta nai cikin kuka ina mata magiyar dan ALLAH
ta fita dani a ɗakin, idan ta barni kasheni zaiyi bashi da imani. Lallashina ta shiga yi da
kalamai masu sanyi, sai da taga na sake nitsuwa sannan ta kwantar dani tana faɗin na
jirata. Hawayena na cigaba dayi harta dawo bayan wasu mintina. Babu abinda ke mun kai
kawo sai abinda ya farun. Sam hawaye sun gagara ƙafe min, koda Mama Balki ta kamani
domin tashi samna kasa. Sai ma kukan fitar hankali dana sakar mata dan wata irin azaba ce
ta ratsani tun daga yatsun ƙafata har tsakkiyar ƙwalwata. Itama ganin bafa zan iya tashin ba
ya sakata sake jin matsanancin tausayina. Rigar wankansa data ɗakko daga bathroom ɗinsa
ta saka min ta sake gyarawa, sai kuma ta kamani cike da jarumta ta ɗaga gaba ɗaya na.
Haka tana nishi baiwar ALLAH ta kaini har Bathroom ɗin. Sai da tamun gajeriyar nasiha da
lallashi sannan ta taimaka min na shiga ruwan data haɗa. Bakina na dumtse ina mai
fashewa da kuka jikina na rawa. Haka ta rirriƙeni tana cigaba da mun nasihar duk zaburar da
nake bata yarda nabar cikin ruwan ba sai da yahuce. Wani ta sake haɗawa, sai da tamun
haka sai uku abinka da dattiwar data san takan duniya sannan ta baroni nayi wanka. Kuka
naci sosai har sai da tamun knocking ƙofar sannan nayi wankan. Cikin jarumta da son
daurewa na ɗauka wata rigar wankan na saka dan wancan ta jiƙe sabodabata cireta a jikina
ba ta sakani a ruwan da ita. Duk yanda naso taka ƙafafuna na fita da kaina hakan ya
gagara. Kuka na sake sanyawa mai sautin da har sai da Mama Balki taji ta shigo. Kallona ta
tsaya yi, kafin cike da tausayi ta furta, “Samraah bazaki iya tafiya ba yanzu ma?”. Kaina na
jinjina mata ina sharce hawaye. A sanyaye tace, “Kiyi haƙuri kinji, in sha ALLAHU zaki ci riba
a rayuwarki tunda bata hanyar banza kika tsinta kanki a wannan halin ba. Amma lallai dole
zamuje asibiti kenan”. Kuka na sake fashe mata da shi batare dana iya cewa komai ba.
Yanzun ma itace ta fiddoni. A saman kujera ta ajiye ni. Ta gyara ɗakin fes kamar bashi ba.
Dan hatta da bedsheet ɗin ma ta canja wani. Kayana da ban san waya kawo mata ba ta
banitace na saka. Ita kuma ta koma bathroom ɗin bayan ta shinfiɗa min abin salla. Kayanna
saka ina hawaye na sakko domin yin sallar, da ƙyar na iya yinta a tsaye, inayi ina kuka. Ina
idarwar na zame a wajen na kwanta, kafin mama Balki ta fito zazzaɓi mai azabar zafi ya
rufeni. Barci ya ɗan fara figata mama Balki ta tasheni nasha tea, kasa sha nayi, sai kuka
nake mata kawai. Baiwar ALLAH duk ta shiga damuwa sai lallashina take yi. Wanibarcin ne
ya sake figata, gigitaccen bugun ƙofar da ake ya farkar dani. Buɗe ƙofar Mama Balki taje
tayi, ɗauuuu kake jin saukar mari a fuskarta. Kafin Hajiya Mammah ta hankaɗota ciki.
Taga-taga tayi zata faɗi ALLAH ya taimaketa ta rike ƙarfe net ɗin gado. Har cikin rai naji
zafin marin nan da taima Mama Balki yau. Cikin matuƙarmasifa ta shiga surfama Mama
Balki zagi wai itace kawaliyarsa dake kawo masa yara ashe yana musu fyaɗe, to yau kam
sai sunci ubanta a gidan nan. Duk yanda take son musu bayani kowa yaƙi yarda da ita, sai
tambayoyi suke jefe mata kuma sunƙi bari tabasu amsa. Shiɗewa numfashina ya farayi
saboda yanda hayaniyar Hajiya Mammah ke shigahar cikin tsakkiyar kaina dake ciwo.
Sama-sama nake jiyo muryar Hajiya ƙarama na bada shawarar kaini asibiti. Daga haka ban
sake gane komai ba........ _Huuuum tofa masu karatu ƙaƙa raƙa ƙaƙa.._ *_Yaya zata kaya
kenan? Maash zai sanarma ahalinsa wacece Samraah a yanzu ko zai cigaba da
ɓoyewa?._* *_Shin waye Mr Paul daya saka a aka kama Maash? Mi kuma kuke tunanin zai
faru? _* _Samraah!! Samraah!! Wane hukunci kuke tunanin zata iya ɗauka akan Maash kan
abinda ya faru, da labarin da taji na al'ummar wannan gida?._ *Hajiya Mammah?**Hajiya
ƙarama?**Paah?**Uncle Abdullahi da matarsa?* _Shi kansa Maash bakwa tunanin akwai
abinda yeke binnewa kuwa?._ _Gidan Abba, gidan su Mansoor, nan ma fa duk akwai
sabuwar cakwakiya._ *_Hummm kar dai na cikaku da surutu, mu tara ranar Monday in sha
ALLAHU. Banda pages dole zanyi hutun weekend ɗin nan insha ALLAHU. Dan munzo
gaɓar da komai yake buƙatar fita da fitarsa. Ku muje zuwa TSUTSAR NAMA BOOK 3
Guys._* _Bana son naga numbers ɗin na tsaho ganda rubutun nake ji wlhy, dan haka zamu
tafi part 3 yanda zamuyi maza kafin salla mu kammala in sha ALLAH _ _Masoya ina ƙara
gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon
komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._ _GUDA
DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK
ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA
ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA
ZUWA GA:09134848107__*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku
payment din*_*09033181070**_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA
BIYAR NAKUNE _*_ALLAH ka gafartama iyayenmu _*